All posts by ibrahimaisha

About ibrahimaisha

I am simply girls,

[5:58PM, 11/3/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!😪        15-16

AISHA IBRAHEEM

Kofar wani katon gida naga motar tatsaya masu tsaron kofar sukabude masu get sukashiga wasu samudawa nagani dika dika kowanne yakame cikin kakinsa fuskar nan babu alamar dariya dagudu suka karasa wajensa suna kwasar gaisuwa yanadaga masu hannu cikin sakin fuska suka ruga zuwa get nabiyu suka bude masa iyah nan policeman din yatsaya alhaji yasallameshi sannan yajuya yakoma yafita amotar zuwa motarda wani ma aikacin gidan yakawo masa yashiga tareda su kyauta sudai sai rabon ido sukeyi bayansun zauna yafara tafiya zuwa get na 3 akabude masu sannan sukashiga tafiya maidan tazara kafin akai gidan wohoho ai su innah bakinsu banda salati ba abunda yakeyi hakika ko mai aiki akadaukeka cikin wannan gidan aikai kahaye sauranka gangara bayan yayi parkn gunda ake ajiye motoci sukafito security’s suna gaisheshi gidan tamkar rana bazakace darebane ganin wajen kwayayin wutar lantarki kamar suyi magana
Yace mujeko ganin yanda suka daga kai sunakallon gidan malam habu yajinjinakai nairah ga inda kike yanzu duk kudi akasa akayi wannan gidan kamar aljanna harsukai matakalar shiga saura kadan malam habu yafadi saida inna tarikeshi kyautama dai ba anarta abayaba wajen kallo domin itama tanabawa idanuwanta hakkinsu kofar gidan yadanna wata na urah take tace welcome Alhaji kabeer kamar walkiya kofa tawangame malam yadinga jinjina sunan aransa babata lokaci yace masu bisimillah suka shiga kyauta tayi mamaki wai kofa na magana tabdi aiwannan dagani kasan tsafine🙄 acewarta
Wow idanuwanta tadora akan wani katon fream dayake manne abangon falon su ukune wannan mutumin dawata mata saiwani dayake tsakiyarsu duka sunacikin farinciki basaika tambayaba kasan dansune harsukai tsakiyar falon batadaina kallon hotonba hakika sun burgeta sosai tadan zabura ganin wanda yake tsakiyarsu yadoko mata uwar harara bashiri tadaina kallon sa tamaida hankalinta wajen babanta wanda tuni haryazauna tareda innah
Yacemasu kujirani batareda yajira cewarsuba yahaurah upstep yana kwalla mata kirah cikibis sukayi abakin kofa tace dagaskene kaine yaja hannunta yace dakumafa dama inason baki surprise ne tace Amman dazumafa saida mukayi waya kace sai gobe yace duk wannan takare tunda gani yayi maganar yanajawo hannunta zuwa flon kasa tare muke dabakifa tace shine kuma kaketa zuba surutu yakalleta kedincedai danagan …kafin yakarasa takulle masa baki ganin harsun sauko tasaki hannunsa cikin fara a takarasa
Saman daya dagacikin kujerun falon tazauna inda shima yazauna kusa da itah suka gaisa da inna kyauta taduka tagaisheta cikin fara a ta amsa haka kurum taji yarinyar takwanta mata arai tace yasunanki yata duk dataji meta fada Amman batabata amsaba takai kallonta saman pic datafara gani ba shakka matarce tajikin wannan hoton Amman abun mamaki yanzu guy din yakoma yanda tafara ganinshi yana murmusawa muryar babantane yadawo da itah tadan murmusa tace Aiiisa
Tayi murmushi tace zonan yata ” takalli abbanta tadan make kafada yayimata alama akan taje bamusu tatashi zuwa inda take kusa da itah tazaunarda da itah tace kisaki jikinki Aisha kinji naga kamar kinatsoron mutane
Batace komaiba takalli innarta saikuma tayi murmushi Hajiya Ameena kenan mace Kamila kuma wayayya yarzamani wacce tasan inda duniya tadosa bata kyamar talaka haka zalika Allah yadoramata son ya. Mace kamar me Amman Allah baibataba tunbayan haihuwar yaronta batasake haihuwaba tajawota jikinta tamkar tamaidada ciki alhaji kabeer saikallonsu yake yana murmushi☺ yace ansamu yafa mukuma an mantadamu sukai dariya gabadaya
Yanisa yace malam duk dadai dare yayi gashi kunaso kuhuta kuma akwai salloli akanmu nidai sunana kabeer saikuma matata ameena munada yaro daya Abdulmaleek nidan siyasane kuma Dan kasuwa nayi govnor anan jahar yanzu inakan kujerar senator sannan kuma kasuwancina Alhamdulillah yana habaka yanzu kuje kusamu kuhuta saimuyi magana daga baya yakalli hajiya yace kikaisu bangaren baki tace to tareda mikewa taja hannun kyauta sannan su malam sukabi bayansu. Nikam abun yabani mamaki wannan katon gidan Amman banga yan aiki suna kai kawoba kodan saboda darene oho afakaice tasake kallon najikin pic din hartana waige wannan karonma saida yazabga mata harara babu shiri takankame Hajiya tasaki yar kara”” hajiya tajuyo arikice tana tambayarta lafiya batareda tadago kantaba tayi nuni dahannunta jikin hoton tace aljanine tare suka kalli inda hannunta yanuna harda alhaji kabeer wanda yataso lokacinds tayi ihun sukayi dariya ganin abunda tanuna hajiya tashafa bayanta tace haba yata son dinnawane aljani tagyada kai tace haibaki ganieba hararana takefa saiyanzu kyauta tayi magana maidan tsayi maganarta taburge hajiya gaske batason magana Hausa baikama bakintaba tace haba yata kallifa ba harararki yakeba hotone ai cikin dari Dari. Tasake kallonsa saitaga yadaina harararta tasauke ajiyar zuciya hajiya tajahannunta sukawuce wata kofa sukabi saigasu wajen wani Dan madaidaicin gida kaikace badaga cikin gidan yakeba taturah kofah sukashiga da sallama dakunane uku ajere kowanne ciki da flor dabayi dayane kawai guda sai falonda yake tsakiya tasaki hannun kyauta zuwa wajen wayar sadarwa datake saman Dan karamin teburin glass dayakecikin flon tadanna nonbobi takara akunnenta bajimawa akadauka ta umurci akawo abinci adakin daya bangaren aka amsa OK sannan takatse kiran tayi masu sallama takalli kyauta saida safe yata kaikawai tagyadamata tafita

Gentle ladyy💃🏽

[8:37PM, 11/3/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!😪

17-18

AISHA IBRAHEEM

Batajima da fitaba aka kwankwasa kofa malam ne yatashi yabude wanine sanye da uniform dark blue da alama kayan ma aikatan gidan kenan asama yadaura rigar kuku yamiko masa tiren abincin yajuya malam yajuya ganin haka kyauta tatashi takarba zuwa cikin falon suka sauko innah tadibi nata sakwarace da miyan agushi taji naman rago dayan kulan ferfesun tantakwashine sai na kayan ciki gawani filet shake dakayan marmari sai lemuna da akadauro akan babban tiren kyauta tareda babanta sukaci malam yayi bisimillah Allahumma barik lana fihi wa ad.imna hairan min hu .. Saida sukaci sukayi hani an sukasha lemu sannan malam yace Allahumma barik lahum fima razaktahum ‘ agfirlahum Arham hum.Allahumma ad im man ad.amani waashqi man shaqatanii kamar yanda yafada suma su kyauta suka maimaita
Inna tafara tashi tashiga daki daya malam yabita kyauta tashiga dayan dakin yamatukar burgeta wai ashe nishe acikin wannan dakin takai hannu tashafo karamin TV ndayake manne afalon wadan nan kome suke fada oho kuryan dakin tashiga takai hannu kan katifar datake akan gadon bari naganie kohar wannan abun maitaushi yayi nawancen gidan damukafito tadanna katuwar katifar lallai masu kudi shunajin dadi abunshu hanyar toilet tanufa hai ko anan akaborni wlh naji dadi dafulatanci taketa maganarta itah kadai saitabe tabe takeyi dagakarshe dai tayo alwala tazo tayi sallah anan barci yayi awon gaba da itah cike da mafarkin fuwail dinta saida asuba taji anabuga mata kofa tatashi tareda mutsutsuka idonta muryan babanta taji yana cewa tatashi tayi sallah tace to toilet tashiga tayi alwala tayi sallah tana addu a tacigaba da lazumie saida haske yafara fitowa sannan tafita tagaida iyayenta tadawo takwanta saiwuraren shadaya tatashi
Lokacin har ankawo masu karin safe sukaci darana alhaji dakansa yazo wajen malam yanataredawani mai aiki rike dakaya niki niki akofar gidan yasamu malam zaune da alama tunani yake dansaidayatabashi sannan yadan zaburah ganin alhaji yasaki fara a yatashi suka gaisa yace wlh banjikaba sosai hankalinne yana rugarmu kasan kafun namanta sai andade yagirgiza kai yana murmushi yace fita zanyi tundazu bantashekuba naga kamar kuna barcin gajiya yace wlh kuwa kasan haibamu shaba dawannan dogon tafiyarba yamai dakinki tana lafiyako yace qalau take tacema agaida yarta zuwa gobe zatazo ai kafin nan kunsake hutawa saimuyi magana yace hakane alhaji wlh mungode da dawainiya hqi abunda kaimana Dan uwama baimanaba
Karkadamu malam Abubakar aiyiwa kaine Allah daiyabiyamu yace Ameen sannan yakarbi kayan hannun mai aikin shiyakoma sannan yahannatamasa yace gasu saikusamu kuyi wanka kusaka insha Allah zansa adinka maku masu yawa wadanda kukazo dasu saiku zubar basaikunyi amfani dasuba malam yanata godiya harda guntun kwallansa anan yabarsa yajuya shikuma yakoma ciki tareda kaya kyauta zata taso yace kiyi zamanki kyautana kusa da itah yazauna yabude kayan kayane sabbi hul manya sunsha aiki riga dawando harda babbar riga kala uku ne kowacce dahularta da takalminsa saina innah suma kala uku atamfa biyu less daya
Saina kyauta English west guda uku sai abaya baka guda biyu sai takalma taki biyu dakayan kwalliya tanata dariya bakinta yaki rufuwa saidagasu take tana kallon innah tace baba hai anashewa kado akwai mugunta basason Fulani Amman naga wadan nan sunada fara a
Yace kyauta kenan aikinsan kowa da irin halinsa yanzu bakiga abunda bappaninki shukai manaba kuma yan uwanmune Amman suwadan nan basusan muba Amman kiji yanda suke sonmu ashikin kowace kabila anasamunnakwarai badukane muguba
Danhaka kidaukesu tamkarmu hai matarsama tana sonki sosai danhaka kema kirikeshi hannu biyu kyauta bansanki dakin mutaneba karkifara dankin shigo cikin kado suzama yan uwanki kinshiko tagyada kaitana dariya yace yauwa kyauta kimanta da rugarmu duk danasan watarana kodaba rayuwarmu zaki iyah nemansu Amman abune maiwahala su karbeki tunda basuda zushiyan imani
Innah tace malam kidaina maganarsu Dan Allah haimunbarmasu rugar bashikenanba indai kyauitane bazasu shake ganinshiba
Yagirgiza kaiyace dauki kayan kikai dakiko tace to tareda mikewa saida takai nasu sannan tadawo tadauki nata sunyi wanka kowa yasaka nasa karkuso kuga yanda kyauta tayi masifar kyau abaya daya tasaka tayi kwalliyanta tafulani da digo digonta labban nan sunsha jambaki cikin kwana biyu suka murje kamar basuba kwanansu hudu sannan alhaji yakirasu bayan singaisa kyauta taduka tagaishesu takoma kusa da hajiya tazauna Alhaji yanisa yace malam Abubakar nikuwa zanso naji asalin abunda yasa yan garinku suka koreku alhalin kuma cenne tushenku malam habu yanisa
WASU TSIRARUN SHEKARU CENBAYA………

Gentle ladyy💃🏽

[3:14PM, 11/4/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!😪

19-20

AISHA IBRAHEEM

Malam halliru Wanda akafisani da malam aduk rugarsu babu Wanda baisanshiba kasancewar shine kawai yakeshiga cikin yola daga rugarsu Gorgam yasamu ilimi daidai gwargwado koda yake bafulatani shima bappansa ne yakezuwa dashi tunyana yaro idan zaisiyarda shanunsa acen kasuwar yola yakezuwa taredashi har Allah yayimasa rasuwa malam yagaji dukiyarsa yanada mata biyu abu itace amarya kuma uwar kwatangila gata siririya uwa kare Amman masifa kamar abakinta kawai akahalittota .uwargidansa diija mace wacce batason hayaniya da anyi ance Wanda duka abutahadesu gabakin tsogumie shiyasa bakinta yayi tsini uwa jaba tadawo meeting ganin kuma take itah ce maigidan saboda itah tafara haifowa malam yaya danta nafari shine yacisunan malam anakiransa hardo saimaibimasa shehu anakiransa bappa sai autarsu wacce akahaifa batazo daraiba ammn tace wai dijece taimata asiri tamutu tunda itah tagabata haihuwa alokacin kuma dije tanadaukeda ciikin Abubakar wata uku habaici tashashi waibata tashi haihuwaba saida tatsufa tsabar kutunguila tabarwa yara ina amfanin yara nayayi manya nayi nikuma nace ashe abun haryayine waikaruwa da tallar waina bayan wata tara tahaifo yaronta sak babansa ranarsuna yaci abubakar Malam yadauson duniya yadora akansa tunyanada shekara goma Allah yayiwa innarsa rasuwa maraici yayimasa yawa gashi gwaggo abu batasonshi takuma koyawa yayanta kyamarsa hakan yasa malam yake yawodashi har cikin yola

Shekaru suntafi abubuwa sunfaru ciki kuwa harda mutuwar malam halliru hardo yayi aure damata biyu bappama yayi aure inda Abubakar baijimada da aureba matarsa safiya saikuma akayi sa a itan maihakurice hartasoma tazartashi abu tsohuwa angajiya anga yau tungadaya suke damatan yayanta harda safiya tsangwama babu wacce ba aimata. matar hardo indo” yayanta hudu. tanimu’ hasimu ‘yahaya’ tsalhatu’ matarsa tabiyu hure yayanta uku nasiru isah kasimu sai bappa matarsa daya hari yyanta hudu sameenu lawal Usman ladidi itace sa ar kyauta .safiya batasamu cikiba saida tayi shekara tara da aure bayan kiran mijinta dajuya da akayi kyauta tanada shekara bakwai gwaggo abu takwanta hannun dama bayan jinya datayi tareda rudewa dama kunsan duk abunda mutum ya aikata yanahalin yarinta toshizaidawo yayin tsufansa ‘ ganin abunda matan yayyensa sukewa tilon yarsa dakuma matarsa yasashi barmasu gidan yakebe wani fili cikin gonarsa yayimasu ruhewa biyu data hatsidaya sai Dan darni inda takeyin girki yakoma damatarsa dayarsa sai alokacinne sukasamu dansa ida gwargwado yanakoyawa yarsa karatu Wanda yawancin yan rugar basudamu dakoyawa yayansuba sudai kawai tunaninsu ya nagge takwana yakuma cikin ta takoshi dadaisauransu sunsa Neman duniya fiyeda lafirarsu indakomai nasu baya albarka malam habudin dayake kula da addininsa shanunsa kanka farga haryatara garke hakan yanayiwa yan uwansa ciwo kirana anan shine yan uwana wannan halin rayuwarda mukatsinci kammu aciki bakomaine yajawomanaba face wasadakuma sakaci da addini
Zamani bazaijuyaba saitareda mutanen cikinsa shin komun manta da istigfarine dakuma falalarsa agaremu Acikin wata aya maigirma manzon Allah yanafada daharshen ubangijinsa bismillahirrahamanir raheem waqultus tagfiru rabakumu inahu kana gaffara ” yursilussama a alaikum midrara. wayundidkum bi amwalin wabanina ayaj allakum jannati waj allakum anhara
Annabi nuhu yakeceda mutananensa kunemi gafarar ubangijinku.lallai Allah maiyawan gafarane .Allah zaikwararomaku ruwa daga sama.ruwa masu albarka Allah zaikaramaku dukiya da Yaya .yasa gonakinku suyi albarka yasa albarka ga koramunku ) yanafadakuma acikin suratul hudu aya ta biyu bismillahir rahmanir raheem wa anis tagfiru rabakum summa tubu ilaihi yumati.ikum mata.an hasanaa ila.ajalin musammaa ( kunemi gafarar ubangijinku sannan kukoma zuwaga Allah .Allah zaijiyardaku jindadi harzuwa lokacinda mutum zaikoma ga mahaliccinsa .yaku yan uwana wannan matsinda mukasamu rayuwarmu aciki bakomai bane yajamanaba illar rashin neman gafara mutum ya aikata barna ya aikata barna wacce kokare bazaiyiba kuma baneman tuba kurum fadi bqnza fadi wofi sannan daya lalaba aljihunsa yajibako kwabo yafara zage zage niwannan siyayar bankaruda komaiba saimasifa wannan mulki me akeyidashi Amman kuma kozaka tutseshi baitaba tashi dadare yayi koda nafila raja a biyuce waimeyasa mutane sukeson jifa Kansu cikin matsalane abunda kawaisuka iyah zagin shuwagabanni nidai kirana anan shine mudage daneman garafa duk abunda yasamemu dalaifinmu idan bera nada sata to daddawama tanada wari Allah yasamufi karfin zukatanmu Allah yayaye mana wannan matsalarda najeria takeciki ameeen

Abunda kuma yakedaga hankalinsu bakamar kyau da Allah yazubawa Aisha kyauta kamar su innah sukazauna suka kera abarsu duk Wanda yakalleta dole yayiwa kansa sha awarsake kallonta

Gentle lady💃🏽

[8:06PM, 11/4/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!😪

21-22

Aisha Ibraheem

Yarinya ga kyau gafarinjini kamar itah ce tahalicci kanta Allah yazuba mata kirah waima cikin tana karama inakuma tagirma tanada shekara goma samari sukafara kawo jiki itah sam batakulasu Dan babanta yaimata gargadi akan kula samari acewarsa saitakara girma Amman duk dahaka batatsiraba . wataranane sundawo diban ruwa arafi da itah da inani .inani itace kawar kyauta Allah yahada jininsu hakakuma bqbanta labbo shine abokin baban kyauta sunan innarta uwani su ukune awajen iyayenta hasan da husaini sai itah kuma wacce suke tsara da kyauta .takalleta hainiko kyauta yaushe zakifara zuwa kiwo Ashe tunda kikayi shiwo kindaina zuwa ni Wlh banajin dadi zuwa nikadai sainaji duk kiwon yagimsheni
Tayi dariya inani kenan hai gobe zanje dannaso zuwa kinsan kadanya damuke sha kwanabiyu bansha ba duk naji wani iri. Tadan tabota tananuna mata inani kalli hamman mu kamar wajenmu yake zuwa .? Takalla toyazo wajenmu mezamu masa kinga kyauta muyitafiyarmu hakan yasa suka sake sauri .ganin saurinda suke yasa taniimu dagakafa haryanadan hadawa dagudu yanakiranta Aiiisa Aiiisa tsayawa tayi hannunta daya yanarike da kugunta dayakuma rike da tulunta dadan gudunsa yakawo wajensu yana haki yace haba Kanwata kinakallonafa Amman kikaki tsayawa gashi saida kikasani gudu tayi dariyarta wacce takesake fitoda tsantsar kyanta siririyar wishiryarta tafito tace haini bansan wajenmu kikazoba ina wuni yanadariya yace lafiya qalau ruwa akadebone tagyada kai yace kawoto inkama maki mukarasa ah kaborshi wlh yaya hainakusa kaiwa
Yace bani nashe kikawoba. Bayanda zatayi tamika mushi inani tace kyauta inana jirana takefa zatayi amfani daruwan tace to kije saimuhadu anjima tace to tawuce
Yace mujeto sukajera suna tafiya yace hainiko kyauta intambayeki mana. Tana wasa da karenda tadauka tace inashinka yace arugar nan waye yace yana sonki tambayar tazomata wani iri tace hajonta mihebayi gido am( haryanzu bansamu maisonaba ..yayi mata kallon rashin fahimta yace kodai keshe baki bakowa fuska Amman wazaiganki baiji yanasonkiba ?? Yaya nidai kibar wannan maganar kunya nakeji wlh .. Yamurmusa yanakallonta daidai sunkawo ruhewar gidansu yace idan nashe ina sonki zaki aureni??? Tadago dadan tsoro tana kallonsa saikuma tadukadda kanta tacigaba dawasa dakaren hannunta yadan duka yace bakishe komaiba kodai bakyason yayankine ??? Tadago suka hada ido tasunne kanta ganin babanta yadoso kofar gidan tace ga babana nan banni inshiga gida bamusu yamika mata yanakallon fuskarta yana murmushi tayi saurin karba tayi cikin gida dasauri inna tasamu tana tatsar madara tace Amman kyauta kindade tace wallah inna innani natsayama babanta yanasallama tadire tulu tafada daki tarufe kofa yayi murmushi yadau buta yazagaya bayan gida saman yar yaloluwar katifarta tafada tana murmushi Wanda itah kanta batasan dalilinsaba talumshe idonta tana hasko surarsa kyakyawane fa gaskiya inasonsi saikuma tasa tafukan hannunta takulle fuskarta tana dariya kamar yana gabanta tadanbuda gefen yatsunta tanakallon wajen takumayin murmushi batasake fitowaba saida taji alamun babanta yafita
Taleko karaf sukahada ido da inna tace waike mekikewa boyeboye badai baban nakiba toyausainaga dawa zakishi abinci batace komaiba murmushi kawai tayi
Hardare takiyarda babanta yaganta duk dayunwarda takeji yautakasa fitowa suci abinci wani irin kunyar babanta takeji tobalantana kuma yayan bazata sakebari yagantaba acewarta dankunya bazata barta takalleshiba ..shima malam baitakurah taba danyasan dalili bayan yagama yasa innah takaimata natadakin saitace waitakoshi saida dare yayi yunwa tadameta dole tatashi taci .
Tundaga ranar sukafara wasan buya da tanimu dazaran taganshi zata yanki nakare duk yanda yake kiranta bazata juyoba saitakai gida tun inna tanamata fada fadowa gidan basallama hartasan dalilin gudun nata murmushi kawaitayi da malam yafadamata .
Zaune take wajen kiwo dantadaina yawo da innani ganin tanimu yanabinta cen saita sauya wajen kiyo ..tundaga nesa yahangeta yanatareda mukarrabansa sunatake masa baya hannu yadaga akamar sutsaya yayi masu inkiya take suka bace yana murmushi yakaraso inda take dannesa da itah yazauna yabuga tagumiyanakallonta tundayake baitaba ganin wannan halittarba kuma bil adama kocikin jinsin aljanu baitaba ganin halittar datakai kyantaba tsarkiyatabbata ga Allah yayi nisa cikin tunani kallonta yake yanda take yar wakarta cikin yaren fulatanci …cikin sanda yaketafiya haryakawo gunda take yalababo yasahannu yarufemata ido yace yauwana kama

Tanadariya yace Yaya sakemun idona yasaketa tareda jiyowa indatake yazauna take taboye kanta cikin rigarta yayi murmushi haba Aiiiisa kinsan halinda kikajefani kuwa wlh tunranar nakasa sukunie rashin jin amsarki yasakani damuwa kodai banmaki bane Aiisa yayi maganar tareda dukowa yanakallon fuskarta takauda kai tace toni nezanshemaka Yaya.

Yace kawai kishe kinasona kyauta .. Banason wani yarigani nadade inakiwon sonki cikin zushiyana inason fadamaki Amman bansan yazaki dauki maganarba shin baba yashe bayason maki aure dawuri Amman kyauta nakasa hakuri dashoyayyarki ..yanisa yanakallonta yace kalma daya nasanbazata maki wuyar furtawaba idankuma bakishona karki takurama kanki kinshiko.. Zanyihakuri inyita jinyarsonki shikin raina yadanbata fuska yace kitausayawa yayanki .. Yadafe kansa nadamekiko bakyasona .. Tayi saurin cewa miyidima wlh ( wlh inasonka) tayi saurin rufe bakinta tanazare ido da alama itah kanta batasan sanda harafin yafitoba wani Dan ihu yayi Wanda yayi sanadi. Dawowarsa daga duniyar tunaninta cikin azama yamike yanakallon Wanda yagani tareda kyakkyawa nantake idanuwansa suka kada sukai jajir ganinyanda suke firah suna murmushi takeyaji ransa yabaci kafin kyaftawar ido yayi bat yabace!!!

Gentle ladyy 💃🏽

[11:29PM, 11/4/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!😪

23-24

Aisha Ibraheem

…..Yace yanzu kinga hankalina yakwanta nasan bazan rasakiba.. Takalleshi tace kinmanta arugar nan anayin shadi. Yamurmusa ban mantaba kyauta Amman haininasan baragon namujibane banatunani akwai wanda zaikadani dankuwa akanki babu irin wahalarda bazanjuremataba kedai kawai kisa aranki nine mijinda zaki aura in Allah yaso takada kanta kawai .. Yanakallon shanunta yace tashi mujegida naga lokashin tashinki yayiko Amman bakyaso kigamudani akanhanya. Shine dalilinda yasanya kike wushe lokaci kinashikin jeji yamike yanakorah matasu suka kama hanya.. Sunatafe suna tadi cikin nishadi. Yarakata harkofar gida abakin gidan sukahadu da dahiru na rugar ja i yajingina daguntun darnin gidan harun yanaganinsu yasaba sandarsa yanajiran karaso warsu kyauta yitayi kamar bataganshiba kullum saiyazo kofar gidansu kuma harga Allah baimataba batasonshi. Amman yaki yadaina batawa kansa lokaci . yana murmushi yace hai kyauta kamar bakiganniba zakishige gida kumagashi wajenki Nazo. Tadanyi yake tace yihakuri bangankaba nagajine sosai … Yace yanaganki da yayanki kuma..takai kallonta wajenshi tagasuyake kallo Amman alamu sun nuna baiji dadin ganin dahiru akofar gidanba tamaidakallonta kasa sannan tagaidashi ya amsa yana washe hakorah yace dama akan maganarmu nazo inji kokin amunshe da ni inaso inshiga sahun masu neman aurenki ahanzarce tace . wodi hami huwa kugal fare( bari nayi wani aiki ) batajira mezaiceba tayi shigewarta cikin gida tabarsu tsaye .taneemu neyatako gabansa yanayi masa wani kalloñ Raini yamurmusa irin murmushin nan nayaro baka isah ba yace kaima kenan zakashigo takara??? Kaine nashida yagirgiza kai. Yace duk inatausayamaku danbabu wanda zai aureta face ni yayinuni dakirjinsa cikin karaji. Dahiru yayi dariya tareda kirari yace wannan saikabari sai idan ka kadamu kasani batun yaunake dakon sonsiba kuma ashirye nake danabuga dakowaye akanta kuma babu Wanda zailashe wannan shadin saini.. Danhaka kadaina cika baki karmusameka daraki anan gaba inamaka albashir kanagani za adauramana aure da itah kuma babu yandazakayi .wannan maganar tatunzura taneeemu baiyi wata wataba yayanka masa mari fadane yakaure tsakaninsu akafara buge buge da sanda… Fadanda yayisanadin taruwar mutane Amman sunkasa rabuwa dole akafadawa lamdo yayi kiransu duka yasakuma akakirah masa malam habu

…fada tacika anajiran aji jawabinsa dama acikin al adar garin dazaran yarinyarka ta isah aure tasamu maneema gudabiyu tokuwa nantake maigari zaibada ranar shadi acewarsa dawata fitina ta auku kara mairabo yadauka kowa yahuta …. Abunda malam yake gudu kenan kumagashi yafaru baigujemasaba kyauta shekara goma ayimata aure haba abun aibaiyiba inalaifin takai shabiyu.. Shikawai yake zancensa . lamdo yayi gyaran murya bayan yayisallama yace naji duk abunda yakefaruwa Amman kafin nan zanso inji dagabakinku.. Anan kowa yanatsu taneemu yafadi cewa yanason kanwarsa shima dahiru yace haka lamdo yanisa yace duk naji Amman menene zakudinga fada alhalin kunsan al adar rugarnan bayanzu zakununa jarumtarkuba ku ajeyeta sairanar shadiii yanisa duk da yaron bai isah aureba amman babu makawa dole ayimasa aure kodan muhuta danhaka nanda wata biyar duk wani maison kyauta saiyashirya amsar bulala dari…batareda faduwaba kuma batareda kwallah kodaya tafitoba .. Danhaka duk wani maisonta saiyashirya kuma yazama cikin shiriii.. Kowa yana iyah tashi kuma karnasakejin fadayataso anan kowa yatashi kafin kwana biyu magana tawatsu ko ina malam babuyanda zaiyi dole yacigaba datayata addua dankuwa magana takaiga lamdo babu gardama ..bangaren innah kantama bataji dadiba kokadan abangaren kyauta ko ajikinta sukacigaba dasoyewa tareda yayanta…

Zaune yake saman kujerah inda take zama kullum yasata gaba yayita kallo yana murmushi shidai komai nata burgeshi yakeyi bayagajiya dakallon kyakkyawar fuskarta kamar walkiya tafito tace yanzu sultan dama ashe nan kakezuwa ..baisanda zuwantaba baijima metake fadaba takai kallonta wajenda taga yanakallo ta kwalalo ido bashakka wannan halittar akwai kyau .. Tashagala da kallonta akace rankiyadade sultan fa yawuce tadawo duniyar tunani inda taduba bayanan tasake kallon kyauta tayi kyacci tareda bacewa sauran masuka maramata baya..

Afusace takai fadarsu tanaraya tunani aranta yanzu dama Ashe wajen wannan sultan yakezuwa shine da akamasa maganar aurenta yafara nokewa idankuwa hakane wlh saita wulakanta wannan bil adamar saita muzantata saita sauyamata kamanni tayanda sultan bazaiyi sha awar sake kallontaba ballantana yaji yanasonta babu shakka sultan sonta yake tomenene alakarsa da bil adaman??? Bayankuma bajinsunsu dayaba idankuwa harzargina gaskiya ne tayi wani shu umin murmushi wlh saina halakarda itah!!!!

Gentle ladyy💃🏽

[8:46PM, 11/1/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!😪         06
AISHA IBRAHEEM

Yasamu waje yazauna da mamaki afuskarsa yanakallon lamido(maigari) kaman shi akejira wajen yakaure da tsegumi cen kakeji magana tanatashi kasa kasa kus kus shidai malam habu binsu kawaiyakeyi da idanuwa
Saboda sunsashi cikin duhu yayi karfin halincewa lamdo alasadai lafiya ka aika kirana.. Yayi gyaran murya inda kowa yanatsu wajen yace lafiya ba lafiyaba malam habu wannan taro dakagani duk saboda yaron wajenka akayishi ko ince kaikanka 
Kinsaidai abunda yakefaruwa arugarnan banan kawaiba harta rugarda muke makotaka dasu abun yashafesu yanuna gefensa wannan rugar ja i yake kuma kasan yayansa wannan annoba saida tasafesi bqllantana mudake ruga daya 
Kaji yanda mukayi da bappan sameenu danhaka bazamu zuba ido yarammu sunakarewa akan yaronkaba munyanke sawara cikin mutunsi kikwashe kayanki kibar rugarnan kikara cen gaba don Allah
Hai harsaika hadasi da Allah rankayadade aradu kibarmu dasi yau saidai sikwana lahira dasi da yaronsi aradu bazai sake kwana rugar nanba
Nantake waje yakaure kowa da abunda yake fada wasu masu zusiya harsunfara zage zage dama abun yadade yanadamunsu yaukuwa antona masu inda yakemasu kaikayi
 Tundasukafara magana kansa yanakasa tashinhankali ba asamasa rana bazai iyah fadin tashin hankalinda yatsinci kansa acikiba yadago idanuwansa wadanda sukasauya saboda tashinn hankali yace
Haba lamdo hato mi yahato be iyalu”am yurmine yurmine ardo watu hunduko( haba maigari inazanje dani daiyalina kutausayamun mana hardo kasa baki)
 An andi bannin mininka min ando halado ndei min rufa gite min acca bikkon amin domaya( kaikasan haka mubamusan wannan zencenba yaushe zamu zuba ido yayanmu suna mutuwa 
Yakalli hardo yace Yaya hqrdakai hakazakace kasanfa nanne toshena bansan ko inaba inqkuke tutanin zanje baikamata kuyi watsi daniba akan wannan maganar
Yanzu kuwa abun yasoma tunzurasu kafin kace me sukatashi saigidan malam habu inna da kyauta sunyi jugum tunda yafita hankalinsu yakikwanciya dama gayanda ake tunbayauba kamar mujiyoyi haka suke zaune arugar kawai ganitayi ana roshemasu ruhewa zabbinsu sukafara kuka sunahirah 
Nantake gari yayamutse sameenu yana hanyarda yasaba ganin kyauta labari yasameshi ai asukwane yazo fada kukayake kamar karamin yaro fulloma yanagida yaji labari shima yadade yanason kyauta kawaidai baiga wasa a idon iyayensa bane

Gentle lady💃🏽

[11:07PM, 11/1/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!

          07

AISHA IBRAHEEM

sameenu ne yarike kafar baappa yana kuka .. Kasabaki karkabarsi yatafi yabarni Bappa wlh miyidima.. (Wlh inasonta kokallon inda yake baiyiba 
Lamido kansa yaji tausayi ganin yanda akemasu wurgi da ruhenunsu duk hatsinsu akawatsar yankayansu duk akayi fatali dasu kyauta vanda kuka babu abunda takeyi tasan duk MATSALARTACE tashafesu itah inazata saka kanta waime yasamutane basu yarda da kaddara bane ba buwanda yasan karatun kurma itah kanta bazatace tasanadinta hakan yakefaruwaba
Saboda babuwanda zaimutu saifa kwanansa yakare duk wanda kaga yakwanta dama tofa ajalinsane yayi kuma koda itah kobabu itah idan kwanansu yakare dole subar duniya tashare tsirarun hawayenda suka zoba mata
Malam habune yaja hannunta tareda na inna sukadau sauran kayansu baisake bitakan kowaba saboda bayason sakeganinsu yasan Allah yanakallonsu kuma shine zaikawo masu mafita
Baidauki komaiba aransa labbo kawai yake tunani baiganshiba kamar dagasama yaji muryansa yana sallallami yakawo wajenshi shima yautun asuba yafita hilta tareda shanunsa acen labari yasamesa kotakan shanun baibiba yadawo
Hannunsa yaja suka koma gefe yace subhanalla kashe abun yayi tsauri ni aradu bansan meyake faruwaba aida bazanyi nisan kiwoba
Yakalleshi damurmushinda yafi kuka ciwo yace labbo koda kana nan wannan karon bazaka hanasu abunda sukai niyar aikatawa akainaba kamar yanda suka nema zanbar rugarnan kowa yanada tasa kaddarar ai 

Labbo yanisa hakane bappan kyauta Amman banji dadiba kokadan yanzu inazakije keda bakisan kowaba ko Hausa bakyaji sosai akwai wuya gaduniya ta tatashe ni kyauta nakeji adaji dagake sai itah a gaskiya su lamdo basuyi tunaniba
Hmm karkadamu labbo nina dogara da Allah kuma nasan shine gatan duk wani bawa yanisa akaro nabiyu ga shanuna nan nasan konace asiya babu Wanda zaisayesu ahalin yanzu nabarmaki su kishigaba dakiwo dasu idan darabo watana zakiganni kobaniba nasan kyauta zaizo tunda nanne tusenshi bazaiki yan uwaba
Katayani da addua kokadan malqm lqbbo baiji dadiba Amman babu yanda zaiyi ganin kowa awajen suyake kallo haka malam yarike hannun kyauta sukasoma tafiya sameenu yayi kukan korah yabisu bappa yace kidawo wlh aradu dadai kibi wadan nan gyara kimutu kowa yahuta karkibisi zantsine maki wlh hammamanbe saminu yatsaya chak jin furucin inna hari wacce akasheka akafadamata ga sameenu cen yabisu kyauta masoyan kyauta sunada yawa kowanne kukayake bakamar sameenu
Nikaina natausaya masa sosai yanakallon sukyauta bahalin yabisu shedarsa saihalbawa take sama sama kafin kaceme yasume lokacin su kyauta ko kurarsu ba agani

Sunyi nisa cikin daji har rana tasoma faduwa ga yunwa ga kishirwa kyautace tasamu waje tazauna tasoma kuka kamar ranta zaifita itah damuwarta daya fuwail dinta yanzu yanacen yanajiranta saidaga baya zaisamu labari koyazaiji idan yaji wannan labari 
Innace tanunawa malam itah wanda shitafiya yake Amman hankalinsa bayajikinsa gabadaya baimasan inda yakejefa kafarsaba yama manta wai dawata yunwa yadawo kusa da itah yadafata tadago raunannun idanunta ta kalleshi

Wade munyel mi andi min”on dasinimon to mi lattaino bingilmon do fe’atano( Kuyi hqkuri nasan nice najamuku daban kasance yarkuba daduk hakan baifaruba kukane yacikarfinta 
Ta mi meta nanugo avi bannin ai do hoddiroremen’on ( Kul nasakejin kinfurta hakan wannan kaddararmuce ai) karki kaidayin sabo kinji kyautana
Yakalli inna yace kuzauna anan bari indan zaga kozansamu abunda zakuci kafin nan kundan huta kaikawai tagyadamasa danbakinta kanshi dacinshi takeji saboda tashin hankalinta tagani yau

Gentle ladyy💃🏽

[1:32PM, 11/2/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!

            08

AISHA IBRAHEEM

Anan yabarsu yafara tafiya daji gabas daji yamma bakaganin komai gashi rana tasoma yin sanyi banda kukan tsuntsaye bakajin komai natabbata wannan kyauyen mugun dajine 
Yayi tafiya mainisa indayadaina kohangensu kyauta Amman baigako alamar mutum ba kowilgin tsuntsaye babu wajen gashi kishi yasoma damunsà kamar daga sama yahango wani maharbi yanatafe dakaya ahannunsa dasauri yayi masa magana dattijon yajuyo yakalleshi yayi masa sallama ya amsa 
Malam habu yace dan Allah malam tambaya nake yace Allah yasanasani

Yace ah tobanace kasaniba wlh tafiyace takamani da iyalaina kuma bamuda komai gashi kishirwa tana damuna gayunwa nabar iyalaina cen akan hanya nazagayo kozansamu abunda zasushi 
Idan akwai wata ruga anan kusa kanunaman hanya sainaje.. Yayi murmushi yace agaskiya yanzu akwai tafiya kafin kakai inda zakasamu rugar Fulani saikakai gobema baka kaiba Amman nizan taimaka maka yaunayi farauta maitsoka harnaci kuma gashi nayi guzuri tunda kana Neman taimako bazan iyah tafiya dashiba yamika masa wata leda tareda ruwa cikin wata jarka 
Malam habu yace haba dattijo ayihaka nakarbe maka kaifa iyalanka yace karkadamu zan iyah samun wanima kafin inkaigida 
Ganin malam habu yana jinjina nauyin abunda keciki wanda baisan komeneneba yayi murmushi baba kasamu kabar wajen nan Dan bawajene maikyauba kafin malam habu yadago yayi magana har dattijon yajuya yasoma tafiya kowaigowa baisake yiba
Yanatsaye da mamaki yanakallonsa harsaida yabacewa ganinsa sannan yajuya wajenda yabarsu kyauta yanaraya wannan bawan Allah dakuma tausayinsa akansu yasake dagakafa tunawa damagarsa dayace yabar wajen baida kyau 
Saida yafara hango su kyauta hankalinsa yadankwanta yakawo wajensu da sallama alokacin ba kyautaba hatta inna tagalabaita saboda tsananin kishi dayunwa ahalinda suke duk suka sake kwana awajen todakyarne idan akwai Wanda zaikai labari acikinsu dasaurinsa ya ajiye ledar yanabasu hakuri yabude manyan zomayene guda shida anyi masu gashi na musamman anbadesu da yaji ga maiko kafinme haryawunsu suntsinke basuma karasa bude ledarba sukafara bisimillah sukafara lodawa kowannensu saida yatashi dakusan guda sannan suka korah ruwa yamaida saura saigawata jarka yadauko yabude shake take dafura sabuwar damu tasha nono sukasake korawa yayi hamdala aransa yanasake godewa wannan bawan Allah Wanda kogodiya baiyimasaba 

Saiyanzu innah tasamun damar tambayarsa inayasamo nama haka nama kamar wani Dan marakin yayi murmushi yace daga Allah nasamu kinsan bakinda Allah subhanahu wata ala yayanka bazaihanamasa abinciba ko a inakake Allah yanatare dakai kuma yafikowa sanin halinda bawansa yakeciki yanisa anan yafada mata komai tace ikon Allah Amman yabani mamaki Ashe haryanzu anasamun masu tausayi aduniya Allah yabiyashi da mafifisin abunda yamana kyauta ta amsa da Ameen
Anan sukayi alwala daruwan gorar sukagabatarda sallolinda suke Kansu malam yace sudan taba tafiya kafin duhu yakawo hakansukayi 

Yanzukam cikinsu cike yake sunyi tafiya mainisa sukasamu wata bishiya anan suka kwana washe gari bayan sunyi sallah sunci namansu da ragowar furarsu sukasake kama hanya sallah ce kawai take zaunardasu kwanansu uku suna tafiya darene kawai yake tsaidasu arana ta ukune ruwansu suka kare tareda Dan namansu dasuke ci ahankali ananfa hankalin malam yatashi ganin kokusa dagari basuyiba Amman cikin ikon Allah sukahadu dawani makiyayi malam yarokeshi yatatsamasu madarar sanu sukasha yacikamasu gorarsu dawata madarar abun mamaki da malam yabashi kudi bai amsaba 
Bayan dagawarsu wajen sukasamu tabki anesa dasu sunyi hamdala sosai bakamar malam anan sukayada zango sukayi lalurarsu ganin harda wata yar tunga anyi runfa alamu sun nuna akwai wadanda sukataba zama awajen sukai sallah sukahuta ganin akwai sauran rana malam yace suzauna shizai danzaga dajin yagani

anan yabarsu yanafita kyauta tadan kishingida tafara sana arta ta kuka kusan kullum saitayi kukan nan innah tayita lallashinta tarasa gane meyakesa yartata kukan nan bayankomai mukaddarine itah kanta bataso barin rugarsuba Amman babu yanda zatayi kowa dayanda Allah yatsaramasa tasa rayuwar sutasu ahakan tazomasu

Gentle ladyy💃🏽

[3:12PM, 11/2/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACEE!!!

           09-10

AISHA IBRAHEEM

Tanisa tariko hannun kyauta tana lallashi aikamar tasake cewa kiyi kuka tafada akancinyarta tana kuka kyauta gata yar fari kuma bafulatana Amman saboda yawan shagwabarta yasaka inna tadainajin kunyar ta tun yan rugarsu suna magana harsuka gaji sukasawa bakinsu linzamie
Bakomai takesaka kyauta kukaba wanda yawuce fuwail dinta kullum saitayi mafarkinsa sunafira kamar yanda suka saba abun mamaki yake bata duk sa inda tayi mafarkin takantashi da farinciki
Amman dagabaya dazaran tatunada mafarkine tayi saitasaka kuka tanason fuwail sobana wasaba Amman kuma tasan tarasashi har abada yanzu inazata ganshi kuma kosunan rugarsu batasaniba tanisa tanashare hawaye bayan ta tsagaita da kukanta ” inna tacigaba da lallashinta
Al amarin malam habu kuwa tunda yafara tafiya baidawoba sannu ahankali yafarajin wulgewar motoci kamar daga nesa ganin magrib takawo jiki yasashi samun waje yayi taimama yagabayarda sallah hankalinsa yakoma wajensu kyauta haryasoma tafiya yafarajin kamar magana tanafitowa daga gabashin yamma yasaurara dakyau saiyaji kamar tashin bindiga”” abun yabashi mamaki yanatunani aransa tomenene haka da magarib harzai wuce yasakejin ansake harba bindiga yanisa anya lafiya kuwa baridai indobo ingani
Ahankali yafara tafiya cikin sanda yanabin inda yakejiyo tashin bindigar haryafarajin maganarda akefada bayan wani kalgo yabuya tayanda babu maiganinshi ahankali yadan hankada ganyayen tayanda zai iyah hango abunda ake yabala in tsorata ganin anharbi wani gawani kuma agabansu yana masu magiya
Yanatsu yanasaurarensu. Wai oga mekake jira dashine kawai ka barardashi mukara gaba tunkafin abiyo sahunmu kasanfa alhaji yanajiranmu
Mutumin dayake duke yace kuyiwa Allah kuyi hakuri wlh konawa kukeso zanbaku Amman karku rabani da Iyalina.. Sunkai kusan su biyar Wanda akakirah da oga yayiwata mahaukaciyar dariya yace mubama bukatar ko kwandalarka ranka kawai mukazo dauka duk abunda zakabamu basukai wadanda akabiyamuba kakosan kowata nawa mukayi muna bibiyarka musamu kayi tafiya batareda wasu security nakaba
Daya dagacikinsu yace oga waisaika tsaya wani bayani kawai mu shekeshi yadaura masa bindiga mutumen yana kuka yace yanzu nahadaku da Allah dayahalicceku wlh konawane wanda yabaku nizan iyah linkamaku fiyeda abunda yavaku zanbarmaku dukiyata dukama Amman Dan Allah karku kasheni
Sukayi dariya gaba daya sannan ogansu yagintse fuska yace ai mutuwa babu makawa yauzaka kwana lahira saboda babu tausayi atare damu babu imani kudi akabiyamu kuma dole zamucika aikin maigidan mu iyalan naka dakake magana akai suma zasu sameka acen ai mekake jirah jijango kawai kabararda banza mukara gaba 
Yace naji nayarda bazaku barni daraiba Amman kozan iyah sanin Wanda yabaku kwangilar kasheni nayi mamaki saboda babu Wanda yasan zanyi wannan tafiyar suka haukace dadariya harsuna tafawa saida sukai mai isarsu shikuwa yanatabinsu da idanuwa 

Saidasuka gaji dankansu sukayi tsit kamar basutaba dariyaba ogan yace kwaraikuwa wanda yasamu shakikin kane dama hausawa sunce makashinka aiyana tare dakai bazamu iyah fadamaka kowayeba idan iyalanka sun tarardakai zasu fadamaka yakalli jijango batareda yayi magana kawai yajuyarda kai shikuwa haryagane inkiyarda yayi masa kawai yazaro wuka hankalin alhajin yatashi ganin za aimasa yankan rago kafin su farga kawai ganin sukayi dayansu yaleme tamkar matacce yasake daga sandarsa ya aunawa nabiyu aisauran basujira komaiba suka yanki daji kotakan motarsu basu jiraba alhaji yarufe idonsa kawai yanajiran yaji saukar wuka amakogwaronsa
Malam yatabashi afirgice yabuda ido duk da duhundake kedakwai baihanashi ganin danfullonba rike da sandarsa yace hannu alhaji kin auna arziki dayanzu wadannan marasa imanin sun kaseki dasauri yatashi ganin bakowa awajen saiwadanda suke kwance tamkar matattu cikin sauri yalalubo wayarsa cikin aljihu yadanna kirah bajimawa akadauka yallabai barka da dare cikin Sauri yace ina hanyar yolane kakira yan sanda kasanar dasu wani tsautsayi yakamani akan hanya kayi saurin sanardasu daga baya nayimaka bayani yace okay sir
Yakashe wayar sannan yamaida hankalinsa wajen danfulanin dayaketa kallonsa yace bawan Allah natsorata daganinka wajen nan babu kowa banyi tsammanin za asamu wani mahakuli ananba nagodewa Allah dayakawomunkai kaceceni 
Yadan waiga Amman malam banga alamar gida ananba shidai kallonsa kawai yakeyi danbama sosai yakejin abunda yakefadaba saida yafuskanci hakan yafarayi masa takurame yanadanhadawa da magana nan malam habu yafadamashi Dan takaitaccen labarinshi 
Yajinjina kai yace yanzu ina iyalan naka??? Tace hai sunashikin jeji nashe sujirani nazagaya kozansamu abunda zamushi 
Yanzu nasan hankalinsu yatashi sunga harduhu yayi bankomàba alhaji yace badamuwa kajira idan yansanda sukazo zasuje dakai kadauko su saimukarasa cikin darin amman baikamata mutane suna zama ananba
Yayi murmushi yace karkidamu haimu munsaba bamajin tsoron jeji Wanda akahaifa ashikinsa tomezaijiwa tsorokuma Alhaji yayi dariya yace duk dahakadai akwai kyautuwar nima intaimaka maka kamar yanda ka taimakeni kafin yayi magana sukasomajin jiniyar motochi aka haskesu dafitila tuni malam habu yakoma jikin kalgo yabuya kodasuka kawo dasaurinsu sukafito zuwa wajensa akadauki yanfashin biyu akasaka amotarsu tareda driver n alhaji yajuya baiganshiba cen yahangoshi yana murmushi yace kafito mana bakomai sai lokacin yafito duk da yana Dari Dari anan yafadamasu shine yataimakeshi kuma yanaso subishi cikin jejin yadauko iyalansa suntsorata daganin danfulani suka kalli dajin bakajin motsin komai kamar suna shakkar anya wanan din mutunne kuwa 
Alhajin yakallesu da murmushi yace karkudamu bazaimaku komaiba mutum ne Dan uwanku duk da sunadari dari haka sukarabu biyu wasu sukatsaya wajen alhajin wasu sukabishi
Sainosawa yake dasu cikin daji sa arsu daya sunada torchlight ahannunsu harsunfara sarewa anya ba aljanibanee ganin basako ganin titi sunyi nisa sosai saicen sukafara hange wasu kamar mata tsaye jikin wata bukka sai alokacin wasu sukayi ajiyar zuciya

Gentle ladyy💃🏽

[7:31PM, 11/2/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!😪

          11-12

AISHA IBRAHEEM
Tunda su kyauta suka hangesu tafe talabe bayan innah dukkansu sun tsorata harsuka kai wajenda suke malam ne yamatsa yarike hannun kyauta cikin fulatanci yake sanardasu abunda yafaru innah tacemasa kanaganin babu matsala mubisi yakada kansa yace banida wani zabine bayan wannan nasan Allah yanatare dasu
 yaduka yadauki ragowar madarar shanunsu sukawuce yansanda sunabiye dasu harsuka kawo wajenda sukabar su alhaji kyauta haryanzu batasaki jikintaba yanaganinsu yasaki fara a ya amshi kayansu yasaka bayan motarsa gabadaya sukashige baya har malam kyauta tanamake jikin innarta tarakube wannan ne karunta na farkon shiga wannan abar tanaganinta kawai akasuwar su Amman bata tabashigaba 
Tunda sukahau hanya kaji shiru kadan kadan kakejin saukar ajiyar zuciyar kyauta gaba alhajine dawani police shine yake driving bamamaki shine babbansu anan alhaji yafadamasa yanda sukai da mutanen 
Yanisa yace kasanfa wannan shine karo nabiyu watanda yagabata a kano ma dayake garinda nake sukaso kasheni Allah baibasu sa a ba lokacin inatare da security na abaya basu saniba kamar nasan ana niyar kasheni bayan nafito nida maidakina sainasake kirah nace aturosu inajiransu awani supermarket ashedai akwai abunda akashiryaman
Police din yace sir amman wakake zargin dasahannunsa acikin wannan lamarin??? Yanisa to azzanu zamba walaukana hakkun Allah yagani banazargin kowa acikin wadanda muketare kasan Dan siyasa duk inda yake bazairasa magautaba Amman ina mamaki daduk inda zanje kowaye yakesani banda gidana babu Wanda yasan zanyi tafiya ko office dina bansanarda kowaba kasancewar nazo wajen wani aikina anan company sarrafa fata nakeson budawa anan dakuma sarrafa madarar shanu abunda yakawonima wasu injinane akakawo shine nazo dakaina naduba kamar tsauyayi nashigo hanyar nan saboda naji ance anasamun fulani sosai saboda ina bukatar shanu masu lafiya kajifa dayake tsautsayi duk baiwuce ranarsa
Hakane sir Amman kada kadamu wannan karon insha Allah sai munyi bincike akansu sosai daganan zamu turaku zan kano atsananta bincike insha Allah komai zaizo karshe.    
Yanisa Allah yasa hakan yace ameen daganan sukacigaba da tattaunawa harsukashigo cikin garin yola hospital suka wuce dasu domin agajin gaggawa anci nasara duka doguwar sumace sukayi saboda bugunda sukasha dasanda drivern Alhaji saida akacire masa harshashe anan akabar wasu jamian sukula dasu shikuma akatafi masaukinsa  
Kusa da dakinsa yakama wani dakin yayiwa su malam jagorah saida yanunamasu komai yanda zasuyi sannan yasaka aka kawomasu abinci yanunawa malam dakinsa yace idan akwai wata matsala yamasa magana kaikawai yagyadamasa sannan yamasu saida safe yafita yasake bawa dpo hannu suka gaisa yace yakamata sir akawo wasu ma aikatan sukula dakai duk danasan wannan hotel din akwai security sosai bana tunanin wani zaisake biyoka anan 
Yashafa sumarsa yace karkadamu inshaa Allah babu abunda zaifaru kana iyah tafiya gobe dasafe zansameku yasaka hannu cikin aljihu yazaro kudi masu yawa yabashi yanata godiya yanawasar hakorah haka sukatafi yadade tsaye wajen sannan yakoma cikin dakin dakine maikyauda tsari dakaganshi kasan wajen manyane talaka bazai iyah zama acikinsuba kujerune cikin falon masu shegen kyau ashcolor sundace dafentin dakin sai yar madaidaiciyar tv wacce take manne dabangon dakin 
Ahankali yakalli agogon hannunsa Wanda yanuna karfe 10:40pm yadanja tsaki yacire kayansa yafada toilet yayiwanka tareda dauro alwala yasaka jallabiya yatada sallah saida yagama magrib yayi isha i sannan yafara kwararo addua yanagamawa yadanna kararrawa daya dagacikin ma aikatan wajen yazo tahanyar kwankwasa kofa yatashi yabudemasa yace sir mekake bukata yace tea atakaice babu jimawa aka kawomasa yabude fridge yadauko lemu maisanyi bayajin wata yunwa sosai 
Bayan yagama yakunna CNN yanasau raren labarai hankalinsa yakoma kan wayarsa daketa ringing yadauko damurmushi kwance akan fuskarsa ganin sunanda yake yawo akan fuskan wayar yadauka tareda dorawa akan kunne yace salamu Alaikum
Uwargida rangida yayi maganar cikin dariya daya bangaren aka amsa kafara ko Alhaji kaikullum bakaraboda harkar tsokana
Bakiyarike kamar tanakallonsa yace umm to idan banyimakiba wazanyiwa kodai kinyarda insamomaki kanwane
Tayidariya tace aibatunyauba nakejirah wannan ranar inamaraba da itah gidan akwai fadi tazo harda danginta
Yayi dariya irin wacce dakaga mutum kasan yanacikin farinciki yace waike ko irin Dan kishin nan namata bakyayi anya maganar nan taki takaiciki kuwa 

Auwai bakayardabane mubar wannan maganar wlh alhaji hankalina kwatakwata yaki kwanciya tundazu gabana yake faduwa nayita kiranka kuma baka dagaba saiyanzu danaji muryanka hankalina yakwanta nakirah son kuma shima hakayacewai yanata neman layinka shiru yanisa wanda har itah saida tajiyo tace Alhaji inafatardai lfy

Gentle ladyy💃🏽

[3:02PM, 11/3/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!😪

            13-14

AISHA IBRAHEEM

Yanisa kwantarda hankalinki watayar matsalace wlh tataso yaunayi awon arziki anan yakwashe komai yafadamata tanazaune tamike tana innalillahi wa inna ilaihirrajiun maigida dafatardai basu tabamaka lafiyarkaba 
Yayi dariya maidan sauti idan suntabani aidabazakiji munawaya yanzuba Allah yakareni da sharrinsu yanzu haka suna hospital tareda driver na shi suka harba ahannu da kafa ankama biyunsu Wanda danfulanin yabuge suma suna hospital tareda yan sanda
Tanisa Alhamdulillqh Allah yatonawa kowaye asiri yace Ameen Allah yakara tsaremanq zuri armu tace ameeen Amman alhaji inashi bafulatanin??? Yamurmusa yace muna tare dashi yanadakin kusa danawa tace Allah sarki kayimasa godiya yace aitare dasu zanzo insha Allah anan yakebata labarin da malam habu yabashi tajinjina kai lallai mutane basuda imani Toyanzu yaushe zakutaho????
Ah to gaskiya bansaniba Amman zuwa jibi idan nasamu shanun zakiganni nidai kabar maganar shanun nan kadawo hakanan kawai kabada kudi asiyamaka nidai nafison inganka kusa damu nikaina gidan nan wlh tsoronsa nakeji 
Yayi dariya maccen fama gaki kamar zakiyi kirar masu kqrfi Amman saitsoro shikenan zanduba ko goben ne sainataso Amman kinsan kes din nan dole sai ina nan duk yanda akaidai gobe zakijinie tace shikenan yace Amman karkifadawa son fa kinsansaa darigima zaice zaitaso da Daren nan duk da aikinda yake gabansa 
Tanisa bazan fadamasaba inshaa Allah kakula dakanka yace to antyn Amarya tayi dariya daganan sukacigaba da soyewarsu nikam nayi mamaki ashedai sobaya tsufa saidai masuyinsa su tsufa nikam nayi mamakin wannan soyayyar
Asufar fari yatashi yayi wanka yasaka jallabiyya yafito yakwankwasawa su malam kofa damashi yau barcinsa rabi da rabine tunanin yan uwansa baitaso masaba saida dare shikadai yayi kukansa bayaso yatayarwa su kyauta hankali Amman dauriya yakeyi bainuna damuwarsaba yabude masa kofa hannu yabashi suka gaisa fuskarnan fara ace kwance asamanta yace yakwanan ka da iyali yace alhamdulillah 
Yajinjinakai dama zance kasauko akwai masallaci anan kusa saimuyi sallah bamusu yajuya yayo alwala sannan yatasheda su innah yanabakin kofa yanajiransa haryafito suka tafi malam yanajinjina wannan bawan Allah shidai baida kyankyamin kowa jiyanda yajera dashi duk dayake babban mutum ne Amman bayadaukar kansa wani Abu dawannan tunanin suka karasa masallaci bayan ankare sallah anan sukazauna har gari yasoma haske alhaji yana jan charbi malam kuma yana karatun Qur ani bayan yagama yajuyo wajensa suka gaisa yasake masa godiyar abunda suka masa sannan suka fito
Suka kama hanyar hotel din abakin kofar suka rabu yasa aka kawomasu abun karyawarsu kyauta tana lazumi yashigo tace awalijam” yashafa kanta a ummake jam”tasanne kanta kasa jam pelaam ” yakalli inna tagaisheshi ya amsa yasamu waje yazauna tare sukayi break suna kallon TV wanda tunjiya yake kunne sudai kawai kallo suke Amman basagane komai
Kwanan su biyu a hotel din Amman kyauta takasa sakin jiki haryanzu zuciyarta tanatareda da fuwail Alhaji yayiwa dpo bayani yanason komawa kano tunda haryanzu sunki fadin Wanda yaturosu 
Duka sunsha Amman kir sunki fadan Wanda yaturosu alhaji yakirah nan kano yasanarda c/police abunda akeciki nantake ya aikoda rundunar yan sanda zuwa yola akahannan tamasu yanfashin tareda driver aranar suka daga zuwa kano…

Kyauta kam sai kalle kalle take abun yanaburgeta ganin yanda bishiyoyi suke gudu aranta tace ashedama bishiyoyi suna tafiya lallai mukam arugar mu basa tafiya komenene dalilin tuntana kallo harta gaji tafara gyangyadi barci yakwasheta basu suka kai kanoba sai dare 8:40 offishin yansanda akawuce dasu shikuma driver aka mikashi asivitin dake kusa da offishin bayan duk wani bayanai da alhaji yabasu tareda wani police akahadashi yayi driving nasa zuwa unguwarsu nasarawa

Gentle ladyy💃🏽

[11:20AM, 10/28/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACEE!!!!😪              01
Aisha ibraheem
Godiya 
Godiya ta tabbata ga Allah mai kowa maikomai dayabani ikon rubuta wannan takaitaccen labarin……..

Angaisheku bazan taba mantawa dakuba kunyimun halacci

……..

Hafsat kawallita 

Haneefa Usman 

Maman ahmad
Wannan kirkirerren labarine nakagashi domin fadakarwa duk Wanda yaji yayi daidai darayuwarsa yayi hakuri banshiryashi dancin zarafi gakowaba 

Gargadi

Banyarda wani yayi amfani da novel dina tawata hanyaba nayishine kawai Dan nishadin kaina Wanda kuma yayi basaina fadaba….. Allah yabamu ikon kiyayewa ameeeen

Bismillahir rahmanir raheem
……….zaune take saman Dan dakalin kofar gidansu matashiyar yarinya wacce shekarunta bazasu haura sha shidaba tundaga nesa zaka iyah hango tsantsar kyanta

Basaika tambayaba idan kayi la akari dakayanda suke jikinta kasan sarai bafulatanace kyau maisuna kyau basai amfadaba

Nalura da yarinyar kwata kwata hankalinta bayajikinta… Ashe banikadai nalura dahakanba wani matashin saurayi dayake kusa da itah shima Cikin shigar fulanin yalage yar sandarsa akafada da alama tadi suke…
Karo nafarko yakalleta yace haba kyauta tundajufa nazo wurin nan hqi baki tankaniba kuma bakishe komaiba wlh shirun nan naki yana konamun zushiyata 
Idan wani laifin akashe nayi don Allah kiyi hakuri kyauta kimun magana mana kozanji shanyi
Hqr yakai karshen maganarsa banda murmushi babu abunda tayi nikuwa nace wannan akwai karfin hali shin menene yasa bazaki bude baki kiyi maganaba???🤔🤔🤔
Yanisa yanamai sake kallonta kyauta kidaina saka damuwa aranki insha Allah babu abunda zaisameni nidai nasan bakida wata MATSALA atattare dake 
Saiyanzu tanisa wanda tundayazo kanta yanakasa tadago dara daran idanuwanta tadora akansa tareda murmushin da baikai zuciba kaidaganinsa kasan iyakarsa fatar baki tace sa…miii..nuu yanda tafurta sunan kawai ya isah yagamsar dakai magana kanta wuya takemata kodan muryanta tanada dadi ne shiyasa batason yawan magana
Tasake murmusawa bayan takirah sunansa tare damikewa tagyara yar fitsitsiyar rigarta ta Fulani tanakallonsa shimadin itah yake kallo yaji mezata fada!
Zuwa yanzu saaaminu yakamata muhakurah da juna mana kaikanka kasani MATSALATACE! meyasa kakeson saka kanka ahadari tanisa kasancewar duk wannan maganar kamar dandole takebuda bakinta  
Yatari nunfashinta haba kyauta dabakinki zakishe muhakurah dajuna dankawai wannan matsalar kishani duk Wanda yamutu dama kwanansane yak are
Danhaka nidaikam bazandaina sonkiba koda shine zaizama karshen numfashina saina aureki
Takalleshi da mamaki tace idankai kayarda kana tunanin inna hari zashiyardane katunafa Kaine babba ashikin yayanta?????

 
Gentle ladyy💃🏽

[4:32PM, 10/28/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!

            02

ÃÍSHÅ ÎBRÃHÎM

yadan murmusa yace nasan haka kyauta Amman wannan bashine zaizama dalilinda zaisa tahanani aurenkiba tunda nizqn zauna da matata ayanzu abun nq sameenu yafara bata haushi
Ahasale tacemasa idan kanaraye ko??? Wainikam meyasa samenu kafaye nasine akan abunda kikasan bazai yuuwuba inadai kasan komqi basaina sake maimaitamakiba kibqrni Dan Allah insi da abunda yake damuna 
Tanakai karshen maganarta tajuya tafara tafiya kowaige batayiba duk da kiranta dayakeyi tafe take tana sakar zuciya gashi har rana tayi tabiyewa saminu gashi kiwo zataje tayi kwaba shi ana hanasi fadawa amasifa yanasake kai Kansa

Dayake dama idan takorah shanunsu sunsan inda akekiyo bakasafai take binsuba tayi tafiya mainisa sai nosa wa cikin daji datake daga nesa tahangoshi cikin shigarsa takullum wato kayan Fulani yatasa shanunta gaba yanakallo 
Juyowa yayi yakafa mata ido tundaga nesa kamardama yasan dazuwanta sandarsa ya ajekasa yalaga hannuwansa akan sandar yana aika mata dasakon murmushi
Tundaga mesa itah ma tamaida mashi martani tsananin farincikinda takeciki bazai faduba itah dai tasan tafidda zancen soyayya azuciyarta Amman tarasa dalilinda yasa takasa hana kanta rabuwa da fuwail wani bangare nazuciyarta yace idanto shima aka kaseshi ko akanemeshi akarasa yazakiyi
Cikin sauri tace bazai mutuba tayi fatali da wannan tunanin dayake barazanar saukarmata dabacin rai tareda faduwar gaba atake 
Daidai karasowarta wajenshi tace akuman ya murmusa yana kallonta itah mada murmushi take kallonsa tace badai fusi kikayiba wlh sameenu yatareni ahanya kuma nafadamasi yayi hakuri Amman yaki
Nan take annurinda ke saman fuskar fuwail yayi kaura fuskarnan tafara sauyawa daga farinciki zuwa bacinrai 
Idanuwansa suka rine . tadan bata fuska ganin yanayinsa tace yakuma kikafata fuska kodai bakiji dadin zuwanaba sainakoma
Yadan kalli gefen hagunsa yahura iska maizafi tabaki haryanzu baice mata komaiba tsayin mintuna goma suna staye
 Tasake magana akaro nabiyu tace haba fuwail kaima kasan ba sonsi nakeyiba yana wahalda kansane
Saiyanzu yakallota damurmushi maikara kayatarda fuskarsa yace haba kyauta kinsan dole nayi kishi tayi dariya tace kaidai kullum maganarka kenan wainikam in tambayeki bakyatsoron mutuwane
Takai karshen maganar tanakallonshi yakwauda maganar dacewa kinyi tsaye mukarasa wajen inuwa ..batareda yasaurari mezataceba yafara takawa hakan yasa itah ma tabishi tana sake sake aranta meyasa duk lokacinda taimasa maganar bayadaukarta dawani mahimmanci
Haryakai yadale saman daya dagacikin resunan bishiyar yanakallonta wadda haryanzu batakawoba tafiya take kamar maijin tausayin kasa yakafa mata mayun idanunsa bayako kiftawa 
Kowanne second jiyake yanakara sontacikin ransa yashafa sumar kansa shidai yarasa wanne irin sone yakemata

Gentle lady💃🏽

[8:02PM, 10/30/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!

          03
ÃÍSHÃ ÍBRÅHĪM

…..hartakawo inda yake zaune saman bishiya tayi tsaye tana karemasa kallo wanda duk tunaninda yake murmushine kwance akan kyakkyawar fuskarsa
Ganin kamar hankalinsa bayataredashi yakafeta da idanuwansa masu sakata nishadi matsawa tayi kusa dashi tahura iska akan idanunsa
Tare suka tintsire da dariya cikin nishadi.. Yace haba kyakkyawata yazaki hanani kallon abunda kikasan shine kawai yakedebemun kewa
Taharareshi cikin sigar wasa tace kai fuwail wlh baka raboda tsokana kayita kallona kamar madubi kamar za adaukemakani
Murmusawa yayi yanakallonta kasa kasa kamar maiyin rada yace wanene ya isah yadaukemun ke aduk duniyar nan ba ahaifesiba
Dariya tasoma harda kyakyatawa shikuma ido kawai yazuba mata yana murmushi saida tayi mai isarta sannan tace kinabani dariya wlh keda nayi nayi dake kituro iyayenki Amman kinki haladai shadi kike tsoro nikuwa aradu bazan auri ragon namujiba
Dani dasi arasa waye matar idan mukaga abun gudu … Tabashi dariya sosai harsaida yadiro dagakan bishiyar yasaita tsayuwarsa daidai itah hakan yabata damar matsawa tana kallon wani bangaren daban

Batasan menene daliliba tasandai duk cikin masoyanta babu Wanda takeso kamarsa hasalima babu Wanda suka Dade suna soyayya tare dashi kamar fuwail
Batajin nishadi muddin bata taredashi Amman dazaran yakusanto inda take takanji faduwar gaba kaman taga abun cutarwa wasu yan tsirarun hawayene suka tsiraro akan kyawawan kumatunta Wanda tayi saurin gogesu kafin fuwail yafuskanta
Lekowa yayi akan fuskarta cikin sauri takirkiro murmushi tana kallonsa nantake annurin fuskarsa yagushe yace kuka ko Aiiiisha.
Gabantane yafadi takalleshi cikin tsoro inakuma yasan sunanta shida ko rugarsu baitaba zuwaba iyakarta dashi awajen kiyo fuskarta taki daidaita da mamaki
Yafuskanta dahakan saiya wayence yace kina mamaki ina nasan sunanki yanisa kawarkice inani tafadamun tunda kinamun rowa kamardai anacin suna

Dariya tayi tasunne kanta cikin rigarta tace tokene aibakii tambayaba aida zanpadamuki
Yace au ashenine dalaifiii ko toshikenan ayimun afuwa… Tadago takalleshi yanisa Amman meyasaki kuka kyauta??? Nafadamaki banason kinadamuwa idan muna tare. Tace bakomai wlh kawai natuna inanane..
Yayi dariya yace yanzunfa kikabaro gida!! Tace ah mana ainikullun sikin tunaninta nake.. Yakalli saman bishiyar yace ashe idan nadaukeki bazaki iyah zama daniba bakiganin inna..
Tawaro ido kashe zakadaukenifa to ai bamuyi aureba tukun ko??? Yace ainima idan munyi aure nake nufi… Hmm kawai tace sukaciga da firansu………

Gentle ladyy💃🏽

[12:50PM, 10/31/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!!
              04

ÀÍSHÃ ÌBRÅHÌM

ganin rana tayi sanyi alamun anyi azahar yasa tamike tana karkabe riga..hakan yasa shima yamike yakora mata sanun sunatafiya suna fira cikin halshen fulatanci
Ganin sunkusa da rugarsu yaja burki yatsaya batareda tawaigoba tacigaba tafayiba abunta tsaye yayi yana murmushi saidatabacewa gqninsa sannan yajuya inda yafito…
Tunda takusanto rugar tahangi sameenu yana jiranta wannan kafuwa tashi tasoma isarta ganin tana neman wuceshi yataso dasaurinsa kyauta o wartoyi??(kin dawo?) Ko kallon inda yake batayiba takama hanyar gida 
Biye yakeda itah yanakiranta Amman kamar ba itah yake kirah ba hango kawunsa dayayi yanadoso wajen yasa shi cikin sauri yasawa bakinsa linzami yasauya hanya… Jinyadaina kiran sunanta yasa tadanwaiga bataganshiba tamaida kallonta gabanta cike da mamaki ganin kawu mudi yasa tasaki fara a.. Tadan rusuna tagaisheshi ya amsa bayabo ba fallasa yace harkindawo kiyo ko? Kai tagyadamasa yace to ayisauri ajegida yacigaba da tafiyarsa
Dama takusa dagidan takarasa da sallamarta tashiga inna tana madafiii ta amsa tare da fitowa miwarti inna:(innah nadawo) 
Akuman kyauta Allah wanne barka’ (sannu kyauta Allah yamaki albarka) tace Ameen tare da ajeye sandar hannunta tadauki buta tashiga bayan gida
Bayan tafito tayi alwala tashiga dakinta dangabatarda sallah..

………,………………………….innah harice tsaye tanakai gwauro takaimari tanata masifa itah kadai cikin gida yana doso soron gidan gabansa yaynke yafadi dama yasan za arina da dar dar yashiga gidan tareda sallah ma ta amsa damakuwa shitake jira tasoma fada hammamabbe(yayansu) daga inna kike?? Ah ananata komi yeccatama?? Ko ndei mido sendire be bingelda amma ananata( kaidai bakajin maganarda nake fadamakaba??? Kullum sainarabaka da yarinyar nan Amman bakaji”
Waiduk rugarnan itace kawai mace kaje rugar ayi mana wlh idan bazakizi maganataba sainahadaki da bappanki 
Banda gunguni babu abunda samiinu yakeyi yasandai wani munafukin ne yazo yafadamata yaganshi da kyauta kuma wlh babu mairabashi da itah sai idan dai baya numfashi”””
Takatseshi maganakike ko ??haikifito tayanda zanji nidai nafadamiki wlh bazaki aureshiba yaro kamar maye kekuma kinnasemasi 
Bari bappanki yadawo saidai yaturaki gidan yayansi kizauna cen ko asikin yayansi zaki samu matar aure “” saiyanzu yakalleta yamarairaice haba inna kema kinsan babu yarinyarda zan iyah aure inba kyautaba.. Kirjinta tabuga haimekashe yqnzu harkayi girmanda zanfada kafada akan wannan yaron. Sikenan tagama dake tashushemu.
Haba innah yazakise haka wlh sharrine kawai akemasi basida wata illah kidubafa babu ruwansu dakowa rugar nan duk anhademasu kai gaskiya abunda kukeyi baida kyau”” hai sannu wanda yasan daidai wlh idan bakirufemun bakinkiba zamu fara indai akansine maza kibar gidan nan.. Sameenu kam iyah kuluwa yakulu dama abinci yazo dauka kotakan abincin baibiba yajuya tanakiransa ganin yafita Amman baiwaigoba..
Zaune take kusa da innah tanacin tuwo inna tana gyaran wake tace inna wai haryanzu baba baisigobane?? Tace kyauta dayasigo aidakin gansi nasan yanagidan amininsa yanzu tunda anyi isha aizaki gansiii korufe bakinta batayiba sukajin sallamarsa 
Kyauta tayi saurin tashi tawanko hannunta ta amshi kayanda suke hannunsa tana masa sannu ya amsa inna tashinfida masa kaba yazauna kusa dashi kyauta tazauna kamar tacinyeshi inna takawo masa abincinsa yawanke hannu sannan yakalli kyauta yace to dawo nan musiko.. Tanadariya tanakallon inna wacce ta aikomata da harara cikin dariya tamaida kallonta wajen baban tanaturo baki hannunta yadauko yasaka cikin kwanon yace kisi abunki kyautana aiba abincinta bane ko??tayi murmushi tafaraci tanakallon innarta

Gentle ladyy💃🏽

[4:55PM, 11/1/2016] gentle lady💃🏽: MATSALATACE!!!😪

          05
AISHA IBRAH33M

Hmm maigida kanasangartata fa bayan kasan aure zatayi watarana tabarmu Amman ace yarinya bazaishi abinciba dole saika dawo
Ganashifa kanagani kullum saiyabarsi yacinaka”” yayi murmushi banda abunki aibatunyauba nafadamaki kirika zubamana tare zatayi nagana yace kibari nagama cin abincin mana
Tashi tayi dankawo masa ruwa yayi murmushi yana kallon yqrsa yanasonta sosai kodan itace kawai kwansa aduniya yanason ganin aurenta Amman kaddararta Allah kawai yasani ganin hannun sa cikin kwano tasan tunani yake tayi dangyaran murya hakan yasa yadaidaita yanacigaba dacin abincin Wanda yakejinsa kamar madaci duk lokacinda yaga kyauta tunani kala kala yakezomasa 
…….wai hari menene yafaru tunzuwana kintasani gaba saikuka kikemun menene yafarune???
Bappa menene ma baifaruba akan dai hammamanbe ne abunnasi saidada gabayakeyi narabasi dawancen yaron Amman yaki rabuwa dasi.. Yayi mata kallon rashin fahimta yace wane yaro Kennan ?? Tace yaron kaninka habu mana’ yace kina nufin abunda nafadamasa baijibane?? 
Tace inazaijika nifa inatsoro inrasa ta wlh tasake fashewa dakuka mikewa yayi yace haibanga zamaba wlh wayen yayazanje musamu maigari wannan karon dole asan abunyi bazamu yardaba yanata kasemana yaya sukuma basa iyah ganinsi saisunce sunaso duk matan rugar nan kamarshine kawai mace
Da masifa yafita tungarsa yahari gidan yayansa ahanya yahaduda mudi yana sababi haka kurin yarinya tana nema takai kanta lahirah aradu bazamu yardaba kodai subar garin nan kokuma mumubarmasi garin 
Bappane yatareshi yana lafiya mudi kaketa masifa haka?? Bakinsa har sassafar yake yace inalafiya yaronane yake mun zancen wai shadin da za ayi nawajen yar habu waisima yanaso ayi dashi yanzu wajen maigari zanje aradu bazamu yardaba 
Bappa yace abunda zaikaini kenan muje wajen Yaya daganan muje wajen maigari ah ah ha bappa mufara sanarda maigari kawai hakan sukayanke shawara saigidan maigari 
Sukamasa sallama yafito suka korah masa jawabi yajinjina lamari shima abunda yakecimasa turo akwarya kenan yaron wajensa ya mutu kuma ga maibimasa yanace dole shi kyauta zai aura yanisa naji bayaninku nikaina abun nan yanadamuna 

Nakasa yanke shawara Amman abun yanacimun tuwo akwarya Amman kubari gobe zamuyi zama namusamman domin muyiwa tubkar hanci 
Malam mudiyace babu wani abunda za ayi kawai subar garin nan saboda zamansu hadarine muddin yanayawo yayanmu bazasu daina sonsiba
Bappa yace kwaraikuwa anandai suka tattauna akan gobe zasu yanke shawara su kyauta basusan wainarda ake toyawaba
Karfe bakwai nasafe aka aiko kiran malam habu yayi mamaki kwarai dagaske babu batalokaci yakama hanya gindin bishiyar cike yake damutane duka manyan garine yayi mamaki ganin harda hardo cikin taron yagaidasu duk da jikinsa yanabashi ba lafiya babu Wanda ya amsa masa bayan tsarabar harara dasukabishi da itah kowanne jiyake kamar yashabeshi da sandar hannunsa 

Gentle ladyy💃🏽

[5:45PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [8:55AM, 12/2/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 01 BISILLAHIR RAHMANIR RAHEEM ******************************************* salamu Alaikum!!salamu Alaikum!!!amin wa alaikumus salam ah gwaggo ce sannu da zuwa wuce ciki kinyi tsaye nan ”ina ruwanki da tsayina tabbatatta irin tsiya dangin mayu shine dan kinyo gadon bakin hali tundazu naketa kwada sallama kina jina kikai shiru” kiyi hakuri wlh banjikibah gwaggo”” rufeman rubabben bakin nan naki tunkafin insa kafa in tattakaki aida uwarkice tazo bazaki mata hakabah saini dakika raina dama ku mata haka kuke kiyayyarda kukeyiwa uwar miji kaf tana dawowa kunnena kuma wlh baku isah ba inhaifi dana dakaina da hakoransa talatin kika sameshi amman kinbi duk kin kanainayeshi bayajin maganar uban kowa saitaki yazama shanyayye MIJIN TACCE to wlh bazata sabuba koki sakarmun kurwan da yayi aure tundake ba haihuwa kike yiba ina amfanin zama da mace juya fisabillahi inbanda abunki dana yaro sabon jini koyanzu yafita zaisamu dubunki amman kinhanashi yasake aure saita fashe da kuka tana duke tunda gwaggo tafara fadan bata dago kantabah banda kuka babu abunda takeyi itah kam tarasa wannan wace irin rayuwace kullum sai gwaggo tazo tasauke mata kwandon rashin mutunci ba itah ba ba yayan taba” tashare hawaye gwaggo dan…. rufeman baki la ananna taface majina kuma kitabbatar idan yadawo kice yasameni dannalurah kece uwarsa yafijin maganarki akan tawa tana share kwalla ta izah keyar jamila suka fita anan suka barta taduke sai rusar kuka take tsayin mintuna goma saitaji andafata dasauri tadago kanta tana ganinsa tasauke ajiyar zuciya hawayenta tahau sharewa da fara a tamike sannu dazuwa maigidana shidai binta kawai yakeyi da kallo yana murmushi shisam yarasa wane irin haline da Aisha duk abunda zaka gwaggo taimata bata bari yagane ranta ya baci duk da yasan gwaggo tazo gidan nan tunda yasameta tana kuka ” hannunsa taja zuwa cikin falon dakin tazaunar dashi saman kujerah tana murmushi mekake bukata mijina wanka zakayi ko abinci zakafaraci???? ya muskuta yana kallon kwayar idonta yace matata duk bana bukatar wadan nan ” takalleshi saime kake bukata annurin zuciyata zankasance maiyi maka biyayya koda banda kafa da hannuwane akullum burina inkasance daidagacikin matanda mijinsu bayaso yabar gida saboda soyayyarsu gareshi yasake murmusawa hakika Aisha duk kinfi wadan nan matan awajena nasan da yawan mutane zasu samu kamarki dababu sauran auri saki acikin al umma abunda nake bukata dake dayane kifadaman menene yataba idanuwan ma abociya fara a harsuka kasance suna kwaranyarda ruwa la waidazu Allah karone yafadan a idona yanda tayi maganar kamar dagaske yakafeta da mayun idanunsa dama yasan hakan zatace ”yanisah ninasan bahakanne yafaruba wlh Aisha muddin bakya cikin yanayi maidadi aduk inda nake nakanji acikin raina shiyasa kike ganina atake zuciyata da taki abokan junane munriga munzama daya Aisha. Ibraheem [9:20AM, 12/2/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 02 Jinina yana aikine tare da soyayyarki plz matata kifadaman menene silar kukanki???? ta langwashe kai cikin shagwaba ainariga nafada maka saidai idan sokake inyi maka karya” yalumshe idonsa ainasan Aisha bata karya dankuwa tasan karya batada kyau amman kidana mugani tayi dariya tace to kaine kadakeni tana dariya tafada kirjinsa baki bude yake kallonta lallaikuwa kindana akaina tana dariya tashige cikin jikinsa yasa hannu yarungumeta yana shafa bayanta shidai kam jiyakeyi gaba daya jikinsa soyayyar Aisha ce babu algussu aciki tsayin mintuna sannan tazame jikinta muje kayi wanka mijina kafin nan nafi bukatar ki wlh yakashe mata ido daya”” tayi far da ido haba mijina indai nice ai akullum shirye nake da inbaka kaina dan kai Allah yahalicceni banatunanin akwai ranarda zaka bukaceni ingagara zuwa koda kuwa ina kwancene agadon asiviti yana murmushi yazo inda take yasunbaceta chak yadauketa sai bedroom dinsu soyayya kenan yauninaga soyayya inda take shinwai tsabar kaunace takawo hakan kokuwa asirine kamar yanda gwaggo take fada cewa Aisha ta asirce mujaheed??? saida tagamsardashi sosai sannan taje tahada masu ruwan wanka tare sukai wanka suka shirya dakanta take bashi abinci harya koshi sundade suna firah sannan tamuskuta tace mijina”” yadago kai na am matata tanisah inason kafin kawuce wajen aiki kaje wajen gwaggo tana nemanka”ya nisah yana kwallonta wadda idanuwanta suna kasa itah ce tazo gidan nan ko???? hmm nidai banason yawan tone tone ganin yanayinta yasauya yasa yasukurkuce dan Allah kiyi hakuri kidaina bannar ranki kinji wlh zan iyah kuka idan naga kinshiga damuwa musamman akaina ta dago idanuwanta dasuka kawo kwalla suna nema su zubo amman tana kokarin boyesu tace idan har kanason ganin farincikina totabbas yakamata kabi umurnin iyayenka katuna tacen zaka samu aljannarka bana fatan intashi gobe kiyama batareda kaiba awaje daya mijina indai nice karkasamu damuwa babu abunda zai bannaman rai akan mahaifiyarka kadaure kosau daya kafaranta mata rai”” kai yagyada shikenan bari inje “fuskansa babu annuri dankuwa yaga bacin ran matarsa. takurah masa ido shine kasha toka nima bari ingwada saita bata fuska nantake yakama dariya itah madariyar takeyi tare suka mike saida tarakashi yadau dan babur dinsa yana daga mata hannu itah ma hakan saida yafita sannan tadawo gida tana murmushi daki tashiga tadauko kayan mutane data yanka tahau tela tafara dinki gefe guda wayar tane ta kunna kira a tana saurare kofar gidan gwaggo yatsaida mashin dinsa yasauko cikin zaure yahadu da yayansa ashiru yaduka yaya ina wuni” yakalleshi ahankade lafiya kalau MIJIN TACCE..sai yanzu uwar taka tabaka dama kazo ganinmu???yace eh yaya ido ashiru yazaro dankuwa baitaba saran wannan amsar zata fito daga bakin mujaheed ba Aisha. Ibraheem [7:39PM, 12/2/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 03 Hmm lallai mujaheed saiyanzu nasake gasgata zancen mutane akanka”” baijirah yakarasa maganarsabah yawuce cikin gida da sallamarsa kannensa suna tsakar gida suka bishi da kallo suka mere baki baikoma kansubah danyasan gwaggo ce tasaimasa wannan abun awajen kannensa Kofar dakinta yasameta saman tabarma yasamu waje yazauna kansa yana kasa yagaisheta gwaggo ina wuni”takalleshi ahankade sannu ubana sai yanzu uwartaka tabaka iznin zuwa wajena ko???? inaruwanka daya nawuni aibaka damu dason yana wunibah. kai shanyayye ko ni wlh bansan solobiyun yaro nahaifaba saiyanzu duk yayana babu wanda baya gudun bacin raina saikai”” burinka daya kaga raina yabaci akan waccen shedaniyar matar taka juya mai bakin hali tarabaka da kowa kuma batason kasamu karuwa itah kadai takeso taci arzikinka idan kamutu su taushe duniyar da itah da iyayenta to bari kaji wlh maganar aure nanan daram babu fashi cikin sauri yadago kansa yana kallonta wanda tunda tafara magana kansa yana duke”” karai kuwa naga kawani dago dasauri wato antabo kanwar uwarka ko bakaso aimata kishiya kansa yaduke zuciyarshi na azalzala shidai baisan abunda Aisha tatarewa danginsabah kwata kwata basa sonta takatse masa tunani wlh mujaheed. kagaggauta dawo da hankalinka jikinka idanma yayi maka kaura amman aure babu fashi kuma tunda naga take takenka bakason zuwa wajen ladidi to ni zandinga kaita gidanka kunayin zanche kuma agaban shegiyar matarka bawai shawara nabakaba umurnine nake baka ala dole kaso wannan yarinyar bakinta sai kumfa yake saboda. masifah yanisah Allah yabaki hakuri gwaggo amman inaso kisani muna zaman lafia dani da matata kuma wlh nibanajin zan iyah son wata yarinya aduniya baidace kuna sa kafa kuture irin halaccinda yarinyar nan tayi mana halaccin banza wanne halicci taimana???? yadago kaiyakalleta haba gwaggo baidace kizama mai sakafa kishure duk irin tarin alhairinda Aisha taimanaba”’kaiiiiiiiiiii wannan tatsuniyar taka ta isheni banayin kunnuwana zasu sake yarda da wadan nan maganganun naka kaikoda Aisha ce tabaka rayuwa babu makawa sai ka kara aure ehee inyaso ranarda aka kawo maka ladidi takarbe rayuwar daga hannunka inyaso suyi takabah amman babu makawa saikayi aure ”amman ……..takatseshi kaiiiiiiiii niban haifi danda zan fada yana fadabah katashi kabani waje magana dayace nayanke idan kaga dama idan narakota firah gidanka kagudu nizan yi firan amatsayinka inyaso idan akadaura kada kakwana adakinta magana takare tajuya kanta gefe baitashibah kuma bai motsaba. dankuwa yasandare awajen kaman kankarah saboda jin furucin gwaggo mikewa yayi jiki bakwari yayi mata sallama haryakai bakin kofah akace kagaida gida MIJIN TACCE cikin sauri yawaigo danyaga wacce tafadi hakan fuska amurtuke amman baiganebah dankuwa kowa aikin gabanta takeyi Aisha. Ibraheem [8:20PM, 12/2/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 04 Kai dan uwanku wacece cikinku tayi magana ??? ah ah ya jaheed nibance komaibah wlh yajuya wajen jamila itah ma hakan tace yagallawa hauwa harara itah ma baki narawa tace wlh banibace yayi kwaba dan uwar yarinya tasake cemun haka inban tattakataba lalala dan uwar su mujaheed tokarya sukayi. kaiba MIJIN TACCE bane kawai dai kace dama sokake kazageni kafake dasu Allah yabaka sa a”waike waggo bakya ganin laifin yaran nan naki narantse da Allah tattaka yarinya zanyi inga mairama mata yawuce fuuuuuuuuuu suka kwashe da dariya gwaggoce takatsa masu tsawa wlh babu ruwana idan yadawo dukanku zaiyi kuma kunsan halinsa sarai badai zuciyaba indai wajen jibgar kannensane amman wajen matarsa saiya koma solobiyu”” danhaka idan zaku kula kukula idan kuna jansa wlh yadakeku bazan tareshibah tashi tayi tayi shigewarta daki tundaga. ranar mujaheed baisake wargin zuwa gidan subah wajen gwaggonsa bawai bayason zuwabah ah ah yana gudun abunda zatacene itah kuma kullum saitaje tazubewa Aisha kwandon rashin arziki ganin harsati yayi amman shiru babu alamar mujaheed hakan yasa kawai tasanarda kawun mujaheed da yayyensa akanema masa auren ladidi baisan sanda akai komaibah har akadaurah aure tana zaune saman telanta tana dinki saboda kayan wasu dasuka kawo mata ankon bikine kuma gobe sukeson. kayan bataji sallamaba saidai kawai taji ana sharan daki hayaniya tacika gidan dasauri ta fito wasune tagani wadanda batasansubah saikuma su hauwa u jamila da saudatu tasaki fara a ahkune agidan namu “”basu tanka matabah’tace mekuke nema adaki haka kuketa sharansa” saudat tace anki afada maki me akeyi dankije kisanarda bokanki””‘hauwa u tace ke yaya harkinajin tsoron fada mata to bari kiji jiya akadaurawa yaya jaheed aure da ladidi wadda zata haifa masa yaya bake juyabah kuma maganinda kikayiwa dan uwanmu yakarye danhaka sai a kirah gyatuma takoma wajen boka”‘ jamila tayi tsaki dillah kukyaleta mucigaba da aikinmu andai riga andaura idan yarinya taji bazata iyah zamabah saitayi gaba dankuwa nan da wata tara zamuzo suna yar bakinciki saita hadiye zuciya tamutu gaba daya sukasa sowa suka taba tare suka hada baki juya kawai tsaye take amman hawaye sai gudana suke akuncinta wai itah wacce tsana sukai mata haka jiki asanyaye taja kafarta zuwa daki babu maganar dinki saman gadonta tafada tana kuka maitsumarda mai saurare tafara tuno rayuwarta ta baya ******************************************* Asalinta yar katsinace mahaifinta hamshakin mai kudine sunansa Alhj ibraheem matarsa daya hajiya sa adatu yayansu biyar Aliyu sagir fadil majeed sai autarsu Aisha suntaso cikin kulawar iyayensu dayake iyayensu yan bokone suma sunba yayansu cikakken ilimin boko hartakaisu ga samun aiki maitsoka harda Aisha tana zuwa aiki cikin motarta tana aikine a companyn babanta”kuma hakan baisa anhana bata albashibah ana biyanta kamar yanda ake baiwa kowanne ma aikaci kamardai yanda dad nata yace tanasaka kudin acikin accaunt nata watarana tadawo daga aiki saita hadu dawani mai saida rake cikin wani katon faranti yakullata aleda yana siyarwa tatsaida motarta tasauke glass takirashi daidai wajen tace bani dauri bata karasaba tace mujaheed baki yasaki shima Aisha kece??? Aisha. Ibraheem [11:38AM, 12/3/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 05 Tayi murmushi bari ingyara tsayuwar motar gefen hanya tayi fkng tabude masa yashiga yazauna sundade babu wanda yacewa wani uffan shine yayi karfin halin cewa Aisha haryanzu bakiyi aure ba??? tadago daradaran idanuwanta takafesu cikin nasa murmushi yake tayi tace aure kuma jaheed kaman kamanta alkawarin dayake kaina” nasan kaikama manta dani gaba daya acikin rayuwarka tunda katafi bakasake waiwayataba saita fashe da kuka” Aisha kisaurareni wlh banada niyar yin hakan kinsani nibadan kowa bane mahaifina bashida wani karfi sosai gwaggo ta itah kanta bata sana ar komai haka suke kukutawa suna biyaman kudin makaranta dan gidan mu babu wanda yayi boko saini koshi saboda inada hazakaryi” tunda mahaifina yarasu natafi gida komai yatsaya babu maganar komawa karatu shiyasa kikaga bandawoba ko kudin mota bandasu iyah tsayin lokuttanda bama tare wlh Aisha bandaina tunaninkibah amman nafitarda raina da samunki dankuwa kinfi karfina takowanne bangaren;dasauri tadago kanta takalleshi hawaye sunabin fuskarta haba jaheed yazaka fadi hakan menafika dashi akullum inafada maka kadaina kallon komai atattare dani sai soyayyarka bana fatan wani abu yasake rabani dakai wlh so nagaskiya kainakeyiwa banajin zansake son wani da namiji aduniya sama dakai plz kada kasake barin rayuwata kaji jaheed””yayi shiru natsayin lokutta dankuwa shiyasan karyar sonta yake karya mana dankuwa bashiba ko anini na aure toyazai tunkari mahaifinta da maganar aurenta dame zaiyi auren takatse masa tunani jaheed bakace komaiba kodai kaikayi aurene nice kawai nake haukata???? yakalleta da kyawawan idanunsa yace dame zanyi auren banda komai kuma banba kowa ajiyaba” wlh nan dakike ganina bantara komaibah ko sana a nayi wata nake zuwa gida inkaiwa gwaggo kudin koda zanje anci bashin mutane tabiya insake dawowa taya kike ganin zanyi aure yam matan garin mu kaf babu wacce zata yarda ta aureni tunda banida abunda zan ciyarda itah kinga kuwa nakauyema suna guduna balantana ke kekanki kinsan babu cutarwa atsakaninmu munyarda da junan mu takatseshi idan kuwa har hakane haryanzu baka mantabah toya zama dole kacikamana burin mu na mallakar junanmu jaheed kaji tausayina kaga ni mace ce inada karancin tunani komai ma xai iyah faruwa dani idan harnarasaka yayi kasake yana kallonta waime yasa ke bazaki gane abunda nake hangomakibah???? ta kada kafada bazan taba ganewabah indai akankane wlh koda naman jikina za adinga yanka bazan ganebah haba yarona tayi maganar danjan tsokana shima yayi dariya har hakoransa suka bayyana wato Aisha tatuna da makaranta yace shikenan naji yarinyata wani dadi yakumeta ashedai baimanta da sunan ba tayi fari da ido yanzu yaushe zakazo gidan mu????? yadan kalli sama kamar maituna wani abu yace sati daya yayi ko:: kai yarona wlh yayi nisah da yawa kagafah inata rama nidai plz gobe cikin shagwaba take maganar nan take tasakar masa kasala dakyar ya iyah furta shikenan yarinyata tayi masa kwatancen gidan su sannan sukai sallama bata yarda yatafiba saida yayi mata alkawari tadauki kudi masu yawa tabashi amman yaki karba saida tasaka masa kuka sannan yakarba Aisha. Ibraheem [5:46PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [12:08PM, 12/3/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 06 Shikam yana mamakin halin Aisha inama ace haka yayan masu kudi suke itah tanada kudin amman bata yiwa wanda baidashi wulakanci Allah sarki harya tuno rayuwarsu tabaya ******************************************* malam adamu shine sunan mahaifinsa sai mahaifiyarsa asabe ana kiranta gwaggo gidansu su bakwaine mata uku maza hudu. shehu shine babba sai auwalu sai ashiru sannan mujaheed sai. saudat sannan hauwa u. jamila ce autah dukkansu gidan babu wanda yayi karatu sundai taba na allone kawai koshi bawani sosaibah gwaggo mace ce maishegen son abun duniya saiya zamana kuma tafito atsatson talakkawa dankuwa da gwaggo gidan masu kudi aka haifeta datatsula tsiya saigashi tafito gidan talakawa kuma takare da auren talaka kuma kaf yayanta babu wani mai abun arziki duk sana ar noma sukeyi sukansu yayan nata neman naciyarda matansu da yayansu sukeyi danhaka basuda wasu kudi sosai haka suka kukuta sukai auren fari. shehu matarsa daya uwani da yayansu uku auwal matanshi biyu shatu da hure kowacce yayanta biyu sai ashiru duk acikinsu yafi dauko halin gwaggo sak matarshi daya kuluwa sai kuma hali yazo daidai dankuwa itah yar mai unguwace danshine yake alfahari shiya auri yar masu gari gwaggo tsoronta take kamar me dankuwa tana samun na lasawa kuma ganin kuluwa ba kanwar lasa bace kaf yayanta banda mujaheed babu maiyi mata biyayya dankuwa sunsan shegen son abin duniyane da itah malam kamar ma bashine da gidan ba dankuwa dashi da babushi duk daya sana arshi dama faskare ne yakeyi ganin yanda mujaheed yake zuwa yana tayashi yaron yana bashi tausayi kwata kwata baiyo halin uwarsaba cikin yayansa shine kawai maijin tausayinsa tunyana yaro yakanzo taya malam saida iccen hakan yasa malam ya kukuta yasakashi primary ta kauyensu haka zaije makaranta idan yadawo anan zaitsaya taimakawa babansa duka yayyensa sukadau karan tsana suka azamasa wai acewarsu aisuma sunada hakki da kudinda ake biya masa kudin makaranta harda gwaggo wai haushi takeji kujimun lalata kamar badantaba sai masifah take haba malam yanzu abunda kayi kakyauta dacewa nayi kabada kudi asiyo manja ko magi yanzu zaka rantse mani kace bakadayau bakada gobe amman kasamu kudin saka danka makaranta wlh nida kudinda kake biyamasa kara kasiyoman tsire dasu inci inkwana zawo malam yagado kai yakalleta yanda taketa surfa masifah kamar wacce take fada da katti saba in yace waini kuwa. mujaheed badanki bane???? tace dana ne mana amman nibanason almubazzaranci ai kudi cewa akayi atattalasu yayi murmushi amman dai ainaga bakece kikayiman wahala nasamubah koda guminki aciki shiru tayi yace to babu ruwanki kibari ranarda mukazo kitaimaka mana saiki koremu Aisha. Ibraheem [12:31PM, 12/3/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 07 Amman aimuma munada gado da kudin” yace wannan kuma saiki bari saina mutu sannan kuce haka amman yanzu daraina baku isah kuhanani insaka dana makarantabah kebari kiji nikoda mutuwa nayi duk abunda nabari nayarona ne mujaheed sakarkarun yayan naki wane dan banzane yataba zuwa tayani saran icce waisu gamasu jiji dakai”tayi shewa. zancen burr inji tusa kaiharkanada bakin cewa wai duk abunda katara na mujaheed ne ai wlh kara in cinna masu wuta su kone ubankowa yarasa baki malam yarike yana kallonta da mamaki shikam badan yaga sanda gwaggo tadau cikin mujaheed tahaifeshibah wlh dayace ba danta bane wannan wace irin hassadace kuma karasa wanda zakayiwa sai danka Allah daiya kyauta ya kalleta Allah yashiryaki asabe tayi charab yashiryani shirin jigida tamurguda masa duwawu tayi shigewarta daki yayi murmushin takaici asabe kenan haryanzu tananan kaman yanda take girmanda tayi baisa tadaina abubuwanda takeyibah saima wanda yaci gaba Allah yabawa mujaheed hakurin yimaki biyayya mikewa yayi yafitah da tunanin mujaheed yana tausayin rayuwarsa anan gaba idan yarigashi komawa ga Allah tabbas mujaheed saiyasha wuya danyalurah yayan gidan babu maisonsa har kannen nasa haka yacigaba da biya masa kudi harya kare scndry yawuce gaba duk da malam karfinsa yakare amman baya gajiya wajen nemowa mujaheed kudin makaranta mujaheed baida girman kai kokadan duk da yana makaranta amman baidamuwa duk ranar weakend saiya fita makaranta yaje yayi kwadago yana tarawa yan makarntarsu duk kyankyaminsa suke ganin kayanda yake sakawa amman shibaya damuwa dankuwa abunda yakaishi shiyakeyi abunda zaibaku mamaki yan matan makaranta suna mutuwar son suyi alaka dashi dankuwa mujaheed badai kyauba kuma akwai ilimi da hazaka saidai shi kwata kwata surutu baidameshibah haka zalika baicika yawan zama kusa da mutaneba duk inda zakaganshi shikadai zaka ganshi waje daya yauma kamar kullum yana bayan wani class zaune baidade da zamaba saiga wata yarinya tana taku kamar hawainiya idan kaganta zaka dauka bata taka kasa saboda kyanta taku take iska yana kadawa da itah kaman diyar beby kyau sunan kyau wannan yarinyar tanadashi zaka daukama yar india ce kucikin indi a wanma kyawawa cen nesa dashi tazauna tana karatu da alama itah ma bakuwace shidai hanhalinsa yana wajen karatunsa bailurah da itah ba tsayin mintuna ashirin sannan tatashi jin ankirah wayarta tagabansa tawuce da alama itah kanta bata ganshibah nan yar jakar hannunta karama tafadi kafin yadawo kai yakirah ta harta bacema ganinsa yadade yana kallon jakar inda take abude kudade dayawa sabbi hul sun zubo kasa ya tashi ya aje littafansa sannan yaduka yakwashe mata harda chack na bank da makulan mota duk yamayar a jakar yadauki littafansa dasauri yafito wajen yana neman mai jakar amman kuma shibaisan waye mai itah ba dankuwa baigantabah muryanta kawai yaji tana waya Aisha. Ibraheem [11:07PM, 12/3/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 08 Yayita warar idon inda zaiganta amman baiga kowaba saiya karasa wajen wata dayagani tsaye kusa da wata mota amman tabashi baya yayi mata sallama baima jirah ta amsabah yaci gaba dan Allah wata yarinya nake nema wadda tawuce yanzu nan batareda tajuyoba amman muryansa tadoshi dodon kunnenta murya maitaushi haka kurum taji tanason ganin ma aboci wannan muryan cikin sanyinta tajuyo ta amsa sallama malam nibanga wata yarinyab… baki tasaki tana kallonsa waiwai wannan mutun ne kuwa baima lurah da kallonda take masaba yace aikece yarinyar da nake nema””ta yatsina fuska haba malam ninayimaka kama da yarinya kallenifah kokaganni ina wasan kasane” abun saiya bashi dariya yayi dariya har kyawawan hakoransa suka bayyana dayawa yammata sunaso koda dariyarsace sugani amman basu samubah saigashi wannan mai sa a haduwar farko yayi mata dariya aikuwa kusoshin kanta sunsoma cirewa ganin tana neman tasaki layi yasa ta fuske dankaryace tayaba tadauke kanta malam nace maka babu yarinya anan fadi maganarka dai” yace shikenan wata yarinya naga tayarda jakarta acen baya idan kinganta dan Allah kibata yadorah jakar saman motar yakalleta yasakar mata murmushi sannan yawuce tabishi da kallo saida yakule sannan tasauke ajiyar zuciya tamaida kallonta wajen jakar lallai wannan gayen yanada imani wazai tsinci wadan nan makudan kudin kuma yaba maisu tayarda haryanzu ashe akwai nakwarai aduniya ta lumshe idanunta tadauki jakar sannan tashiga motar ta tabi hanyar gida cike da tunanin guy dinda tagani sch din su wanda batasan sunansabah abu kamar wasa sai tunaninsa yazame mata abinci sukuku tayini gida yayyenta sunata janta wasa amman takasa sakin fuska dasu karshema mikewa tayi tace zata kwanta kanta yake ciwo. majeed yace kedai little sis kifadi gaskiya kindai hadu da wani guy ne yarikitaki majeed kenan maisaurin hasashe duk yanda kake boye abu aranka kallo daya zaiyi maka yagano damuwarka tawaro ido ganin yakamo logonta baki taturo kai broth wlh nibabu wanda nagani nidama ban isah aurebah yaushe zan fara wata soyayya yana kallonta kasa kasa yace haba dai amman menene nahango acikin idonki??? tace son dad da mom tasagalowa mom dinta hannuwa gaba daya suka saka dariya banda aliyu tsakima yayi yamike yabar masu falon suka bishi da kallo Aisha ta mere baki ni wlh ya Aliyu mamaki yakeban waishi baida aiki saina zuciya nikam konayi aure na haihu bazan iyah sakawa yarona sunan ya aliyu ba nikam ina ganin kokarin samirah dazata aureshi” ashe kuwa yana jinta yaleko mekikace???? au ashe ma bakatafibah cewa nayi munkusa shan biki ashe hakanan anty samirah take sonka wannan karon harda Aliyu saida yadan murmusa yayi kyacci yawuce tadafe kanta uhhh yau Allah yasoni danakwanta da tsamin jiki dad ya aje jaridan hannunsa yana dariyarta aikuwa idan dai bakinki baya gajiya da surutu bazai daina jamiki dukabah tamike nidai bari inje inkwnta nagaji tayi masu saida safe tayi dakinta bawai dantayi barcibah kawai dantayi tunaninsa idan tana tunaninsa dadi takeji cikin ranta Aisha. Ibraheem [11:43PM, 12/3/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 09 Tana shiga dakinta tawuce kurya saman gadonta tafada tana murmushi tajawo filo tarungume tana tunanin guy din har barci barawo yayi awon gaba da itah washe gari tunda taje sch taketa warar idon inda zata ganshi amman bata ganshibah tace baridai indubah baya watakil yanacen tana kaiwa kuwa tahangoshi ahankali tasoma lekawa sannan tagyara jikinta tayi addu a tashafa wai duk yanda zata fuskanceshi ta fuske datakunta na kasaita takarasa wajensa tayi sallama da tattausar muryanta yadago manyan idanuwansa yadorah akanta babu alamar ya santa itah ma saita share tace dan Allah ina yaron nan dayabani jaka jiya””cikin ransa yake nanata maganarta wato tarama kenan yayi murmshi yace mezaki masa????tace idan kaganshi kace nagode tayi tafiyarta yabita da kallo harta kai daidai inda tazauna jiya tayi zamanta tana karatu takandan saci kallonsa amman basosaibah tayanda bazai ganeba kusan kullum takanzo wajen tace masa sannu yaro yace yauwa yarinya daga haka babu maisake cewa wani uffan tsayin sati uku suka shaku da juna duk ranarda daya baiga dayabah saiya shiga damuwa amman koda yaganshi saidai yace sannu yarinya tace yauwa yaro abun ma saiyaso baka dariya watarana tana zaune wajen da tasaba zama bata dade dazamaba saiga shi yazo yayi mata sallama ta amsa yace sannu da hutawa yarinyata tace yauwa sannu dai yarona sukayi dariya yayi shiru nawani lokaci sannan yace dama nazone infada maki kada kiga kwana biyu baki gannibah kitada hankalinki dan zanje garin mu wani abu taji yadakar mata zuciya tadago idanuwanta dasuka bayyanarda alamar damuwa tace yanzu idan katafi saikuma yaushe gashi ko sunanka bansanibah” yayi murmushi sunana mujaheed kefah ya sunanki tace Aisha”ya gyada kai sunan kuwa yadace dake tayi murmushi nidai ba wannan ba yaushe zaka dawo???? ganin yanda tatashi hankalinta yayita mata dariya saita bata fuska taturo baki Allah saina hadaka da dad ina” yagyara tsayuwa aikece naga kinason yiman kuka badadewa zanyibah ai waito mujaheed mezakayi acen din??? yana kallon cikin idonta yace aure za aman”” ido tazaro tace aure” yamaida kallonsa gefen ta yana kallon kasa eh koban isah bane..murya araunane tace ka isah Allah yabada zaman lafiya daukan littafanta tayi taratsa tagefensa tawuce siraran hawayenda take boyewa suka zubo mata yabita da kallo maiyasa zuciyata takesonki yarinyata ninasan kinfi karfina nesa bakusabah yanisah amman abunda naiwa Aisha bankyautaba ina mata wasa harta dauka da gaske baigama tunanibah yaji tsayuwarta wajensa yadago kai yakalleta kamar zatayi magana kuma saita fasa tasanne kanta kasa ahankali tace yanzu dagaske aure zakayi jaheed???yakoma inda tatashi yazauna yadorah kafarsa akan daya yace wasafa nake maki shine kika dauka dagaske”yana dariyar tsokana”saida tayi murmushi maidan sauti tarufe fuskanta” nidai to banason irin wannan wasan saurah kadan zuciyata tabuga yakalleta cikin ido saboda me????? itah ma shitake kallo tace saboda inasonka azuciya tafadi hakan amman maganar tafito fili shima baisan sanda yace mata nima inasonki atare sukadan zaburah kowanne yadauka azuci yayi maganar dan uwansa baijibah saikuma sukabawa junansu dariya Aisha dadi kamar ya kasheta shikanshi mujaheed wani farinciki yakeji cikinransa ranar saikusan la asar suka rabu washe gari yakama hanyar garinsu Aisha. Ibraheem [5:47PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [10:39AM, 12/6/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 13 Innalillahi wa inna ilaihirrajiun itah ce kalmarda mujaheed yaketa maimaitawa baimasan sanda yakai kasabah duk irin dauriya tada namiji Aisha darasa me aka fada masa yashiga wannan yanayin dasauri taduke wajen tana jijjigashi jaheed meyake faruwa dan Allah kafadaman dakyar ya iya buda baki yace Aisha shikenan wanda yake sona yakoma wajen mahaliccinsa shikenan rayuwata zata koma baya kuka ne yaci karfinsa itah ma batasan sanda tafashe da kukaba yayi tsayin mintuna goma yana kuka sannan yamike zumbur zaiwuce tasha gabansa ina kuma zakaje cikin wannn halin???? yakalleta da idanuwansa dasukai jajir Aisha gida zanje inason ganin fuskar babana kafin akaishi makwancinsa ” tashare hawaye muje to inkaika tasha bansan yazaka kai kankabah kana cikin wannan halin babu musu yashiga motarta saida suka biya masaukinsa yadibi kayansa duka dankuwa yasan dakyar ne zaisake dawowa sabida Allah ne gatanshi malam ne mai tausayinsa. diban kaya yake amman hawaye basu daina bin fuskarsaba hartasha takaishi itah tabiya masa kudin mota sannan tamika masa wasu dakyar yakarba ta share hawaye amman dan Allah mujaheed kada kamanta dani!!! yanisah bazan manta dakebah Aisha zandawo” kayi alkawari???? yace ah nayi alkawari saida mota tacika suka tashi sannan tajuya tana kuka harsuka kai garin mujaheed idonsa baidaina kwaranyarda kwallaba ana ajesu yahau dan acaba zuwa cikin gari kofar gidan su cinjim yake da jama a kafin yabiya mai acaba kudinsa ashiru yahangoshi dasauri yadoso inda yake bayan yabiya kudin yajuya suka hadu da ashiru yadan jashi gefe tundazu kaimuke jirah ..yakalleshi yace angama shirya malam dinne???? yace ah ah aikai muke jirah kazo kabada kudi asiyo likkafani da turare” dasauri mujaheed yadago kai yana kallonshi yace yanzu fisabilillah duk acikinku arasa wanda zaibada kudin asuturtashi kuna jirah sainazo kai kada kafada mana maganar banza munada kudi amman wadanda zamu bayarne asiyo bamudasu haka kurum muma iyalanmu sun ishemu dame zamuji malam idan zaka bada kudi kabayar ai babankane. muhajeed yana hawaye yasaka hannu cikin aljihu yazaro dubu hudu yamika masa yana dariya yakarbe haryana hadawa da hannun mujaheed yace kunga dan Albarka ashedai kanason babanka yawuce mujaheed yabishi da kallo masu hawayen suka sake gangarowa yalumshe idonsa ahankali yataka zuwa kofar gidan mutane sai sannu suke masa kaitsaye yakutsa kai cikin gidan dakinsa ya aje kayansa yayi cikin gida dakin malam yashiga yananan anjicceshi saman tabarma ya kalli malam audu dayake kusa dashi yace yanzu malam audu tun jiya da dare mutun yarasu amman har la asar ba akaishi makwancinsaba??? malam audu yace ai balaifinmu bane yan uwanka sukace malam yace bayason kowa yayi masa komai saikazo”mujaheed yayi murmushin takaici dankuwa yasan karya sukeyi sundai labeda wannan ne dankada suce bazasu iyah siya masa likkafaniba azagesu yanason kallon fuskar malam amman bazai iyah ba saiga ashiru yasiyo komai har sabulu da omon da za a wanke kaya idan angama masa wanka mujaheed fitah yayi lokacinda ake masa wanka dnkuwa kuka yake kamar ransa zaifita saida akashirya malam akafitah dashi waje sannan akai masa sallah aka wuce dashi makwancinsa rayuwa kenan abunda mujaheed yake tunawa ranarda suka rabu yaje.makaranta haka sukadawo daga makwancinsa mujaheed kamar yafadi duk yafita kamanninsa Aisha. Ibraheem [11:18AM, 12/6/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 14 Akofar gidan suka zauna zaman makoki anatazuwa karbar gaisuwa shidai mujaheed haryanzu idonsa hawaye yake yanata nemawa mahaifinsa gafarar Allah” cikin gida ma mata sun taru dayawa hakan yasa aka tambayi gwaggo meza a girka saboda mutane???? gashi marece yayi tace baza a girka komaibah ganin marece yayi saibasu damubah suka bari haka akaita zuwa masu gaisuwa har dare””ranar mujaheed baiyi barcibah daya runtse idonsa malam yake gani tashi yayi yadauro alwala yana nafila yana rokarmasa gafarar Allah harsafe idanunsa sunyi luhu luhu washe gari haka aka zauna wajen karbar gaisuwa harzuwa azahar babu bayani dankuwa gwaggo tace baza a dorah abinciba duk matanda suka taru cikin gidan sannu ahankali duk suka watse hakan mutanen dasuke waje duk wanda yaji yunwa tadebeshi saiya mike yakama gabansa abunda kefaruwa kenan yanzu acikin alumma waikaga anyi rasuwa mutane cinjin kofar gida da ankawo abinci haka zasuyita diban loma suna firah waikuma zaman makokine akeyi idan kuwa harbabu abincin bazasu zaunaba waiharkaji mutun yace aiyanzu ankusa gama tatsane bari muje muzauna kenan badan Allah suke zamanba kuma ni aganina wannan bidia ce wlh idan zaku lurah gulma kawai akeyi sai tsintse babu wanda zakasamu wajen da tsarbi ko kur ani surutun banza kawai akeyi kamar gidan biki nikam ina mamaki wlh aduk inda naje karban gaisuwa naga ana surutu shidai wanda yamutu yamutu babu laifi idan sadaka aka kawo abincin amman adau abincin marayu adafa abaka kaci wlh kaci wuta tunda bakada hakki dashi mukula indai wannan ne wlh yazama ruwan dare dankuwa banga inda ba ayin irin wannan ba kuda zaku karawa marayu waiku kuke zama kucinye masu akwai inda naji labari wai harda raguna ake yankawa idan kuma mamacin yanada kudi sosai ayanka sa kuma cikin kudinsa za a siya idan mutun yazo gaisuwa azubo masa abincin ayanko masa nama adorah sama yanaci yanacewa Allah yajikanshi kuduba dan Allah bidia karara. Allah dai yaganar damu gaskiya gaba daya mutanen wajen suka soma watsewa sai daidaiku dasuke zuwa suma dasunyi gaisuwa suke kakkabe wandonsu sukarah gaba zuwa la asar babu kowa awajen sai su mujaheed auwal yafara mikewa sannan usman ashiru ma yabi bayansu muhajeed yadago kai yakalli ashiru yace wai ina zakuje naga duk kun tashi ba kunya yace masa gidajen mu zamuje muci abinci muwuce wajen sana armu koso kake muzauna nan murasa kudin cefanen gobe??? yagirgiza kai amman yaya idan akazoyi mana gaisuwa kuma bakwana yakatseshi aikai gakanan kawadatar kaibari kaji wanda yamutu yamutu fah badawowa zaiyibah haka kurum muzauna kamar yan gidan yari tomu munada aikin gabanmu kaidabakada aiki saika zauna. mudai kaga tafiyarmu Allah yajikan rai yawuce abunsa gwandashima yabashi amsa su auwal ko tsayawa basuyibah mujaheed yarakashi da idanu sannan yadone kansa zuciyarsa tana kuna jiyayi andafashi yadago kai saiyaga sale abokinsa saiya fashe da kuka shima salen kuka yake yasamo gefensa yazauna sundade babu wanda yayi magana sale yace ashe malam lokaci yayi wlh nima bana gari yanzun nan nadawo Allah yajikanshi da rahma”yace ameeen agaskiya munyi babban rashi ko ince kayi dankuwa nasan kafi kowa jin wannna mutuwar Allah yakai haske kabarinsa ” yace ameeen dagashi sai sale suka kare yinin ranar saidai idan mutun zaiwuce yaratse yayi masu gaisuwa sai dare suka rabu da sale ko abinci gidansu sale yacishi dan tunda yazo baici komaiba sai ruwa washe gari ma babu wanda yazauna saida za ai addu a mutane suka taru akayi addua kowa yawatse amman mujaheed zaman kofar gida kamar yazame masa dole satinsa daya amman idan kaganshi saika rantse da Allah yaudin akayi rasuwa sale yanata bashi baki akan yayi hakuri kowafah saiya dandaneta addu a kawai zaitayiwa malam itah yafi bukata. saida malam yayi sati biyu sannan mujaheed yadan ware. sairanar yaji kawai bari yakirah Aisha yasan hankalinta yanacen atashi dakinsa yaje yayita duban waya amman tace daukarni inda ka ajeni hatta kudinda yazo dasu duka andauke kaman yayi kuka yafito zuwa cikin gida zaune yasamu gwaggo da itah dasu jamila yaduka yagaisheta ta amsa kai saiyanzu kaga daman shigowa gidan” yadanyi murmushi sorry gwaggo wlh hankalina ne yakasa kwanciya tamere baki kaikasan wani abu saury nibansanshibah inma zagina zakai kayi malam ne yajaman gashinan yakaika boko kakoyo zagi “” yadan gyara dukinda yayi ni gwaggo ba zaginki nayibah nace kiyi hakuri”” aiyo shine saury na dauka ai zagina kayi” yagirgiza kai gwaggo dan Allah gidan nan babu wanda yayi cintuwar waya???? tadago afusace ubanwa kamayar barawonka ko kabamu ajiyane kajiman shakiyyin yaro wayake shiga dakinka mubamu masan abunda akeyi da wayaba kayan aljannu kawai” inba kayan aljannubah ace mutun yana wata uwa duniya akirashi kuma wai yaji magana aini tsoronta nakeji ma yace gwaggo kidaina fada haka har makota anajinki aitambaya nayi kuma tunda baku gantaba shikenan” ah bamu ganibah tashi kabani wuri yace Allah yakyauta Aisha. Ibraheem [12:00PM, 12/6/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 15 Mujaheed kamar yayi kuka gashi baiwani rike nmbrta ba danbaidade da bata number ba gashi yanzu andauke wayar balantana yakirah ta haka yayi hakuri dankuwa babu yanda zaiyi wata daya da rasuwar malam ashiru yace yakamata araba gado abasu nasu suda sukeda iyali gwaggo tana tsoron rigima tace shikenan akirah liman haka aka kirah liman da malam audu da mai gari akabude dakin malam aga abunda yake ciki kasan filonsa akasamu takarda asoke akadaukota aka nunawa liman yakarba da larabci akayi rubutun abayan takarda yasa idan za a karanta wannan takardar atabbatar kowa yana wajen “”aka kirah gwaggo dasu jamila duk suna tsakar gidan liman yafara karantawa kamar haka nasan mujaheed kana cikin radadin rashina idan kasamu labarin raiyayi halinsa domin nasan duk cikin yayana kaine kawai wanda zakaji zafin mutuwata”inaso duk wanda zaiyi rabon abunda na mallaka akwai wani gida dana saya kusa da gidan malam mudi. nasayi gidan ne dasunan muhajeed idan yayi aure yasa matarsa ciki ashiru yakalli auwal suka bata fuska”sannan kuma akwati nanan karami akarkashin gadona duk kudinda suke ciki wlh banawabane kudin mujaheed ne dayake kawoman idan yadawo birni bana taba ko nairah dankuwa nasan zai bukacesu anan gaba””acikin akwatin akwai wasu kudi nasaka acikin leda wadan nan natanadesune saboda bikinsa danhaka ko nairah bance adauka cikinsubah abashi yayi hidimar biki dasu dan nasan baida kowah yanzu nabar amanar dana Agun Allah nasan zaikulaman dashi fiye dani ina rokon Allah yadaukaka rayuwarka kakasance maiyawan hakuri dakauda kai akan abunda yan uwanka suke maka ninasan zasuyi alfahari dakai anan gaba”mujaheed idan kayi aure kuka samu karuwa inaso kasaka masa sunana” wasu zafafan hawayene suka sauka saman fuskar mujaheed liman yanade takarda ashiru yayi tsaki ai wannan maganar banzace yace kawai yatattare dukiya yabawa mujaheed dan zalumci muda mukayi aure kwabo nawa yabamu amman yanzu hardawai siyama wai mujaheed gida wlh bamu yarda da wannan zaluncinba mujaheed yatashi rai bace yace kai yaya dakata duk abunda zakace kayi dani nidanake kusa dakai amman kada kasake cewa babana azzalumi kune kuka damu da dukiya ni babana yafiman duk wata banzar dukiya dukiyarda take konan na tokarcefah akabar maku kowa dakake gani da arzikinsa yake zuwa kuma da dashi zaikoma ninasan nayi babban rashi danhaka nibana bukatar kudin harda nawa kuhada kucinye yakai karshen maganar yana kuka” zai wuce liman yace yadawo gaba daya jikin liman yayi sanyi babu shakka malam yafadi gaskiya dankuwa tundaga yayan har gwaggo hararar liman suke yayi kyaran murya mujaheed batuncewa wai kabar masu dukiyama baitasobah dankuwa malam ne yace abaka kuma yazama naka danhaka dole abaka yakallesu kukuma idan wani baiyarda da wannan takardarba yakarba yakaranta yamika masu daidai haka suka dubah babu shakka rubutun malam ne haka maigari yasaka dogarawa suka debo duk abunda ke dakin malam harda hatsinsa duk akayi kassafi akabawa kowa nashi kamar yanda addini ya tanadar.akabawa mujaheed nashi da kudinsa da mabudan gidan shidai kuka kawai yakeyi danshi bayason ma ganin kudin bayan angama gonakkinsa guda ukune sukace abar masu sudinga noma kowa yakama gabansa sukan abun nan baiyi masu dadibah mujaheed yamaida kudin dakin malam yaturah karkashin gadon yayi dakinsa saman gadonsa yakwanta yana kallon sama shikenan yanzu koya rayuwa zata kasance man tashi yayi yadauko kayansa yasaka cikin akwatinsa nagida yana budewa saiga takarda hannunsa har rawa yake yadauko yabude kamar yasani rubutun malamne ga abunda yake ciki amincin Allah yatabbata agareka dana nasan zaka samu wannan sakon nawa kana cike da radadin rashina kayi hakuri kasan Allah baya barin wani dan wani kayita hakuri da rayuwa insha Allah bazaka wulakantabah kasan zamanda zakayi dayan uwanka dankuwa basa sonka kokadan nasan zakayi mamakin meyasa gwaggo take nuna maka kiyayya tun kana yaronka wannan yasamo asaline tun lokacinda tasamu cikinka taketashan wahala harda karin ruwa kuma duk cikin yayanta babu wanda tasha wuyar cikinsa karshe ranarda zata haifeka saida mukaje birni akafasata sannan aka ciroka shiyasa itah kuma tadau tsanar duniya tadorah maka wai acewarta sokayi ta mutu tunkafin tazo duniya nono kanshi dakyar nasamu tarika baka kanada wata takwas tayayeka duk da bakada wani girma tsabar zalunci. haka nake siyo madaran shanu ina baka cikin ikon Allah saikarayu dayake Allah yarubuto hakan kuma saiyazamana kaine kawai acikin yayana kakejin kaina nasan idan aka baka kudinka saisunyi maka wata munakisar surabaka dasu kafin nan inaso kasani babu wanda yake bina bashi sai wadan da nake biya idan sunkawo kukarba idan basu kawoba shikenan nabarka lafiya dana mujaheed yarumtse takardar yana kuka kayanda baishiryabah kenan yamaida takardar cikin akwatin illai kuwa kwana hudu daraba gadon saiga habule waiyazo wajen gwaggo yake sanarda itah yanabin malam bashi dubu goma”” gwaggo tabuga salati tace inakake tunanin zamu samu dubu goma amman malam yayi cucemu yabar mana baya da kurah dama rancen kudi yakeyi Aisha. Ibraheem [1:11PM, 12/6/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 16 Dama mujaheed yana gidah ammn baiyi ko motsibah sallamar su auwal ne tasakashi kokarin tasowa” yauwa kara da Allah yakawoku” sukace lfy gwaggo??? kawai saita fashe da kuka inafah lafiya ashe dama malam bashin mutane yaci amman baice adauka cikin kudin abiyaba saiyace aba mujaheed yanzu gashinan yazo yace abiyashi kudinsa kuma bamuda yau bamudah gobe usman yace saiku kirah dansa yabiya masa bashi danfah ni kwadagata bazan bayarbah”ashiru yace to balantana nikuma” auwal yace ni aurema zanyi idan akwai kari inaso” mujaheed ne yafito yashiga dakin malam yakirgo kudin dubu goma yafito yamikawa habule yana murmushi yamika masa hannu yakarba mahajeeed yace barganin nabaka kudin kadauka wai bansan komaibah wlh baka biyar malam ko anini” gaban habule yabada rass yadaga ido yakalli ashiru ashiru ya kyafta masa ido alamar yadake” saida yayi kokarin tsaida natsuwarsa yace ya akai kasan haka inda bana biyarsa zance ina binsa mezanyi da kudinku”mujaheed yayi murmushi yace idan anayin ado dasu kayi dasu dakai dawanda yaturoka amman kasani zakayi ado da dasu aranarda basuda amfani sai azaba agareka kayiwa babana karya dankawai kasamu kudi wanda nasan karya kake baba yace bawanda yake binsa bashi nabakane dan innuna maka kai kudi suka dama saika karah gaba” zufane yakaryowa habule jiyayi kaman yasaki fitsari ashiru ya izah kiyarsa tosai akarah gaba tunda ambaka kokuma akwai wasu bashinne saida yakaishi zaure yadan kallo yaga babu mai ganinsa yace kajirani gindin cediya zanzo inkarba inbaka ladanka kuma wlh idan kasake kasanarda mujaheed mumuka turoka saika gane kurenka sai faman zufah kake kaso katona mana ashiri yajuya akara gaba shikenan dankunga malam baya raye saikowane yakwaso jiki yazo yace yanabinsa bashi idan nasake ganin kafar mutun saina karyata shidai muhajeed binsa kawai yake da kallo yanda yake sababi kamar gaske ya girgiza kai cikin zuciyarsa yace aini babu abunda zakuman kuwanke kanku amman azahiri yace Allah dai yajikan malam hakika yayi kyayyawan karshe kowa saiyasan yanda zai kare da tashi yaduka wajen gwaggo datake tsaye tun dazu batace uffan ba yace gwaggo dama inason inyi magana tunda gayan uwana duk sunzo” tasamu wajen zama inajinka Allah yasa alhairine??? yashafo sumarsa insha Allah tace to munajinka”” yayi dan jim sannan yace dama akan maganar aure nane dahure nasan kunsan maganar tunda har ankusah daurin aure kada suji shiru nakeso kije kiyi magana nasan suma suna jiran muce wani abu inason cika burin malam amman yakuka gani yakai karshen maganar yana kallonsu duk suka mere baki usman mikewa yayi yayi tafiyarsa ashiruma yabi bayansa gwaggo tace shikenan anjima zanje tunda kanasonta zanje inyi magana da innarta inyaso saita fadawa malam audu yajinjina kai nagode gwaggo yamike yafitah auwal yamatsa wajen gwaggo murya kasa kasa yabatun maganarmu kuma naji kince masa zakije??? tace kaidai sha kuruminka kasan mezanyi idan naje kaidai kasaman ido amman fah bakabani cikon kudinba idan bahakabah wlh bazaniba hannu yasaka cikin aljihu yadauko cikon dari uku yabata takarbe tana wasar baki tace karaya aranka hure tazama matarka yana dariya yace yauwa ainasan kedin bata wasa bace mikewa yayi yafito hauwa tace gwaggo nidai kibani dari inyi wainar fulawa jamila tace wlh nima sai anbani ashirin saudat tace ni wlh duka zakiban insiyi wasu takalma danagani ana yayi tace duk bazan bakubah kudanneni ku kwata mikewa tayi tabarsu nan suna kunkuni”” hakan kuwa akayi bayan la asar taja mayafinta saigidansu hure” tashiga tana kwada sallama shatu innar hure takarba tana dakin girki hure tana tankade ta amsa ah ah marabah kece agidan namu tace ah wlh innah takalli hure dataketa dune kai wai kunya tace daukowa mamanki abun zama haka tamike zuwa daki tadauko tabarma tashimfida mata sannan tagaisheta ta amsa yauwa yar albarka kina lfy tace lfy qalau innah tace yakuma karin hakuri tace todada hakuri sai ma aiki””to Allah yajikanshi darah ma”tace ameen saikuma sukai shiru tace daman wajenki nazo shatu”” hure tamike zata fitah tace ah ah zauna aihardake yanada kyau kiji dama akan batun aurenkine da mujaheed kunya duk ta rufe hure ”gwaggo tabata fuska nasan kuna jiran kuji daga garemu tunda har ansaka rana saidai wani hanzari ba guduba maganar auren nan bazai yiyubah dasauri suka dago suka kalleta hure idanunta suka kawo kwalla tace saboda mene gwaggo yace bayasonane??? tace kodaya yata wannan abun sirrine kuma kinji ance ciwon ya mace naya maceni nibazanso kicitubah dankuwa inasonki shiyasa nazo infada maku gaskiya tunda malam yarufe maku”” shatu tagyarah zama haba gwaggo inahar angama magana amman zakice haka tomeyayi zafi kuma””*hure tafashe dakuka ni wlh inasonsa koyaya yake” gwaggo tace kinjiman yarinya bakisan komaibah tunda inata kauce maku amman kundamu dajin dalili to bari in fayyake maku baragurbine”hure tace menene kuma haka””gwaggo tace to mata maza ne”” saida hure takai tsaye tace wlh ni banyardabah” shatu tace kinci gidan ku kizauna tamaida hankalinta wajen gwaggo tace dagaske kikeyi?? tahau share hawaye haba yazanso cutarda dana idan ba gaske bane nina haifi dana da cikina kinkosan bazan masa karyabah tunsanda nahaifeshi muka boye bamason kowa yasani shiyasa kukaga yadade baiyi aurebah Aisha. Ibraheem [5:50PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [3:55PM, 12/4/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 10 Yana cike da kewar yarinyarsa idan zaiyi tunaninta sau shaba in bashakka zaiyi murmushi sau saba”in 100%yarinyar tayi masa wata zuciya tanayimashi tini da kuma tafi kardinka tunwuri kasan mezakayi yakanshiga wani yanayi idan yatunota gashi Allah yajabarceshi da mugunyar sha awa wannan dalilin ne yasaka baya biyewa yammatan makarantarsu wadansu samarin saisuga kamar dan baya siga irinta manya baikuma bubbudawa cikin motah nikam banga laifin mujaheed ba dankuwa bazaka taba dauka dan kauyenebah yanada tsabta sosai matsalardai kayansa basada wani yawa kaidaka ganshi kasan yana fama da talauci wannan kuma baisakashi yin maulabah yan kudin da yake tarawane idan yayi dako dasune yasamu yasiye yan kayan gwanjo yana sakawa yanisah Allah sarki babana kaine kawai kadamu da rayuwata Allah yanunaman nima nakyautata maka haryakai kauyensu tunaninda yake kenan daga kaduna zuwa kauyensu babu motar hawa saidai yahau dan achaba ga hanya babu kyau kokadan saikurah da tudu tudu kafin sukai cikin dan kayensu duk kurah tabatashi bakin inda malam yake faskare dan achaba ya ajeshi yazaro kudinsa yabashi malam baima lurah dashibah yana dago kai yaganshi yasaki fara a maraba da jaheed dina yanzu kake tafe”yayi murmushi sannan yaduka harkasa yagaidashi ya amsa cikin fara a bari ingyara icce muwuce gidah ah wlh naji dadin ganinka ya karatun??? wlh alhamdulillah abba ai addu arka bazata fadi kasabah yayi murmushi addu a inanan inayinta jaheed Allah daiya taimaka yafara harhade iccen waje daya yakulle da tanfol suka wuce gida suna tafiya suna gaisawa harsuka kai gida malam ne yafara shiga gwaggo tana tsakar gida tana tsintar shinkafa tadago ta amsa masu sallama saitaja tsaki kuma mujaheed yamatsa kusa da itah yaduka gwaggo ina wuni. lfy daga haka batace masa komaibah tashi yayi yashige dakinsa dayake zaure duk yayi kurah yacire kayanshi dagashi sai singlt da wandon kayansa yahau gyara saida yagama sannan yayi wanka yasake wasu kayan yanagyara tsayuwar rigarsa malam yashigo da abinci ya aje masa jaheed nasan bakaci komaibah kuma gashi nibansan da zuwankabah yawaigo yana murmushi abba nikam narasa wanne irin so kakemun akullum burinka kaganni cikin jindadi kadaina wahalda kanka abba”yayi murmushi ci abincin dai bari inkawoma ruwa fitah yayi babu jimawa yadawo da ruwa gwaggo binsa kawai take da kallo tana mere baki saman dan gadonsa yazauna saida yatabbatar yayi nak sannan suka sake gaisawa mikewa yayi baba muje wajen sana arka kagafa akwai masu zuwa siye yayi murmushi aishikenan tunda dana yadawo yadace inbashi lokacina shima murmushi yayi yasaka hannunsa cikin aljihu abba kenan mujedai ganin yanace suje yasaka yabiyoshi suka fito tana nan inda yabarta suka fitah harwajen sanar iccen mujaheed yacire rigarsa yana saran icce malam adamu yana gefensa yana kallonsa akullum fatanshi Allah yaba mujaheed mata tagari kuma yabashi yayanda zasujin kanshi shidai gashi nan cikin yayansa shine kawai maijin maganarsa kuma maijin tausayinsa yanisah yaron albarka Allah yayiman tsawon rai dan inga yayanka jaheed yalurah tunani yake saiya tsaya da saran iccen yace abb ahankali yadago dasauri yadai dana??? yanisah kaman kana tunani abba” yanisah kamar kuwa kasani zoka zauna akwai maganarda zamuyi ya aje gatarin yakarkabe hannunsa yadawo kusa dashi saman wani katon icce yazauna yana fuskantarsa yanisah. amman jaheed yanzu bazaka koma makarantaba saikayi aure ko????? dam gabansa yafadi jikinsa yayi sanyi yadago kaiya kalleshi abba dama wannan ne tunaninda kake???? yagyada kai inbabu damuwa idan harbakada matar aure acen birnin ninasama maka mata anan” yakai karshen maganar yana kallon jaheed yayi murmushi yace abba aikomai kayanke nima yaman wlh bamasaika fadaman ba Aisha. Ibraheem [6:22PM, 12/4/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 11 Ah ah mujaheed komai yanason shawara nayiwa mahaifinta magana amman nace sai idan nayi shawara dakai bansanibah kokanada wacce kaga tayimaka”” cikin ransa yace wasarda naiwa Aisha kenan tadawo gaskiya dankuwa bazan kunyata baba naba yayi murmushi baba wlh babu wata damuwa nibanda wacce nakeso nasan zabinka na alhairine kuma nayarda amman muna shirin fara jarabawa dama nazone inkawo maka yan kudinda nake tarawa inkoma kwana biyu zan yi amman dazaran mungama jarabawar lafiya zandawo”” malam yayi murmushi harda yan hawayen farinciki ba abunda yatuno sai lokacinda yazabawa ashiru mata yar abokinsa amman ashiru yakafe sai yar maigari yarinyarda batasan darajar kowaba kuma uwarsama saita goya mashi baya tunda taga sunada maiko maiko karshe yaje wajen babanta yaci masa mutunci. yace dan yarsa tagama lalacewa akan hanya zai cuceshi yasa mahaifinshi yahadashi aure da itah toshi bayaso idan yamatsu ya aurawa baban itah baban ta harda kuka yayi cin mutuncinda yayi masa yaje yasamu malam adamu yafada masa dayaje yanamasa fada asabe tatare wai ana so dolene ina kataba ganin anyiwa namiji auren dole tun zamanin jahiliyya danhaka babu wanda ya isah yayiwa dana auren dole idan sun matsu suhada iri dakai saisu jirah mujaheed dayake danka yagir ma saikabashi ranar malam yayi kuka kamar me sati daya kuwa mahaifin ladiyo yayi mata aure da wani makocinsu yajinjina kai jaheed nagode sosai kuma insha Allah bazanyi kasa aguiwabah kafin kadawo saina gama komai dama nasiya maka gida acen nesa damu amman babu wanda yasan dashi zangyarashi saikasa amaryar ka ciki yana murna ya rumgume babansa yana kuka zuciyarshi tana halbawa yasan yarasa Aisha kenan dama yasan aurenshi da itah bamai yiyuwabane zaiyi kokarin fiddata aransa saikusan magrib suka tashi yayi gidan abokinsa sale acen ma sun dade suna firah sannan akai magrib suka wuce masallaci saidare yakoma gida cikin dakinsa yasamu abinci yaci yasan aikin malam ne dan inbashibah gwaggo bazata bashi abincibah sai idan malam yayi tsaye wani sa in ma nasa yake aje masa washe gari mujaheed yaje gidan su hure kuma yayabada hankalinta da natsuwarta sunsasanta junansu saida yakara kwana uku sannan yafara shirin komawa amman haryanzu banda harara da hantara babu abunda yahadashi da gwaggo da yan gidansu kudinda yazo dasu yaba malam yadauki dubu biyu yakaiwa gwaggo takarbe babu ko godiya yace mata ni gwaggo zan koma makaranta” kaman jirah take tahayyako masa tome zanmaka????baice komaiba kansa yana kasa”taci gaba ina abunda kasamu katattara kabawa ubanka nizaka jefeni da wadan nan matsiyatan kudin muhajeed indauki cikin ka wata tara inshayar dakai amman darana tsaka kanuna kafison mahaifinka akaina ko yanisa gwaggo dan Allah kiyi hakuri wlh shima bawasu kudine nabashibah kuma kinga lalurar kannena data gidan nan duk akansa suke.. kaiiii rufeman baki nizaka nunama lalaurar gida chanake nima idan kaban kudin ahannuna zan iyah yin cefanen dayakeyi kuma indau lalurar kannen naka aini malam yariga yachucheni yakoyamaka muguwar dabi ar tsanata tun kana yaronka duk abunda kasamo babanka kake kaiwa Allah yasadai bakai kadai nahaifabah da bakinciki yakasheni tasa habar zane tashare majina” gwaggo dan Allah kiyi hakuri yanzu kudinda nabakine sukayi kadan” tayi charaf ah mana gashi kuma ana bina bashi dayawa. yasa hannu cikin aljihun sauran kudinda yarage idan yaje makaranta yasamu nakashi yamika mata duka na mota kawai yabari hannunta har rawa yake takarba tace Allah yayi maka albarka amman abunda kakeman yana bataman rai duk abunda kasamo yakamata kafara kawoman ingani sai in samma malam kasan hausawa sunce uwah nafi ubah koda uban kuwa sarkine yajinjina kai insha Allah gwaggo zankiyaye gaba atayani da addua ta mere baki ninasan hudubarda ubanka yayi maka akaina bazata sakekaba aishi yayi maka addu ar danshi kabawa kudi masu yawa saikatashi kakama hanya mujaheed yayi zugum yana jiran tace wani abu amman batace masa cikankabah yagaji yamike yanayan dube dube kamar maineman wani abu yace gwaggo natafi tarakashi da harara jiki asanyaye yabar gidan kofar gida yasamu sale yabashi hannu suka gaisa yanzu mutumina idan kaje sai yaushe???? yanisah badadewa zanyibah zandawo saboda hidimar bikina”yakai masa dukan wasa kace kaimadai kakusa aini naga kokarinka wlh inda nine nake dangaye kamarka bazanyi aure anan ba yar birni yan ballo sabuwa cikin leda mujaheed yayi dariya yace kai sale to sunanan karkarar ba sabbi bane??? yaja tsaki kaga abu huri huri kaman antonosu cikin rami amman yammatan birni har kyalli suke kamar shuka sabon ciro wlh kamar acikin injin akafitar dasu bugaggu aini idan naje birni siyayya wlh banason dawowa Aisha. Ibraheem [7:41PM, 12/4/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 12 Mujaheed yayi dariya yace amman meyasa baka aure yar birnin ba?? kaidai bari kaji ai matsalar yan birnin idandai basuganka dan gayebah kasaka wando ya zazzalo kamar maijin kashi katara suma akai kamar kan bunsuru sudai sunfison dan gaye mai alwala sati sati koda bai iyah fatiha ba nasan duk wacce zance inaso zatace nayi kama da maigadin gidansu kuma ganidai bawani kyaune danibah amman kai gaka dan gaye amman kabuge da auren yar kauye tabdi mudai ahanzarta musha biki shine kawai jaheed yakai masa dukan wasa yagoce yana dariya daidai sunkai wajen malam yana ganinsu yasaki fara a jaheed fitowar kenan?? ya aje yar jakarsa daya sagalo yaduka yagaida shi yace eh wlh namayi ranar baba sammako naso inyi wlh yamike nizan wuce.. yace kayi sallama da hure ko??? yasafo sumarsa yana murmushi ah baba tunjiya dadare”yauwa yasaka hannu cikin aljihu yadauko dubu daya ungo wannan kasamu kasiye abinci nasan bakada kudi atare dakai” yayi kasake yana kallonsa yanisa baba kabarsu wlh inada kudi mujaheed karya batayimaka kyau ninasan asabe bazata bari kafito da komaiba danba wannan ne karo na farkobah kakarba kuma kayita hakuri Allah yabaka wata irin uwah dabatasan darajarkabah tafison wayancen sakarkarun akan ka kuma insha Allah saikayi mata rana anan gaba duk da tanacewa bataga ranar haihuwar kabah dama barinka tayi kadage da addua kuma aduk inda kake katsare gaskiyarka innallaha ma assabirin muhajeed yanajin son babansa harcikin ransa danyayi masa abunda bakowanne ubah ne zaiyiwa dansabh yanasonsa fiye dayanda yakeson sauran yayansa yadade yana masa nasiha sannan yakarbi kudin yayi masa godiya har tasha sale yarakashi sannan yadawo tunda suka hauhanya mujaheed . yake tunanin mahaifinsa bangare daya kuma yana tunanin soyayyarsa da Aisha”” saikusan magriba suka kai katsina kaitsaye dakinsa yawuce inda yake haya sai washe gari suka hadu da Aisha inda suka saba haduwa tayi kewarshi sosai shima haka duk da yanadan jaye jikinsa da itah harta lurah da hakan suna zaune suna firah amman hankalinsa kwata kwata baya tare dashi gashi yanzu sunfara jarabawa saurah sati biyu yarage masa yakoma gidah tanata magana amman sam baijitabah saida tasake magana yadan zaburah hannu yasaka yashafo fuskansa yayi murmushi yakalleta yadai Aisha!??? tanisah aikai zan tambaya waime yake damunka mujaheed tunda kadawo sati biyu haryanzu kagagara sakin jikinka kodai laifi namakane???? yagirgiza kai yana lumshe ido aduk lokacinda yaji muryanta maitaushi tana ratsa kunnensa wani begenta sha awarta suke zomasa agaskiya zaiyi wuya ya iyah manta soyayya Aisha tayi narai narai da ido kace bakomai amman kuma gashi nan kana tunani haba mujaheed yakakaso inyi daraina wlh damuwarka fargabace ga rayuwata plz kataimakeni kafadan damuwarka wlh idan daihar inada maganinta zanyimaka koda kuwa fansar rainane kayarda dani jaheed bantabason wani danamiji kamar yanda nake sonkaba banason naganka cikin damuwa nima rayuwata zata shiga damuwa wlh har gida su broth sungane inada damuwa dankuwa bana walwala fara ata tarage tanisa wlh dazaka bude zuciyata daka yarda da abunda nake fada maka amman ninasan yanzu kilan kadaina sona dankadaina kulani kamar yanda kakeyi ada siraran hawayenta suka zubo saman kyawawa kumatunta yayi saurin kawarda zancen zuciyarshi datake shawar tarsa yafada mata gaskiya yakirkiro murmushi haba Aisha keko a mafarki akace maki zandaina sonki bazakiyi mamakibah kinzamemun wani haske arayuwata banajin zan iyah son wata ya mace adoron duniya bayanke kisa wannan aranki ni mujaheed nakike ” yasakar mata lallausan murmushi wani dadi taji yakumeta kamar tarumgumeshi takeji tarufe fuskanta da tafin hannunta tana dariya ganin wani sihirtaccen kallo dayake binta dashi sunsake gamewa tamkar atare aka haifesu haryan gidansu yanzu sunsan labarin mujaheed amman baitaba zuwa gidan subah saidai suhadu amakaranta taso yaje wajen dad su gaisa amman yace shikunya yakeji badai yanzubah danshine ko kofar gidansu baisanibah koda sunan unguwar suma yanzu kam sunyardarwa zuciyarsu bazasu iyah rabuwa ba junaba safiyar laraba ranarda mujaheed bazai taba iyah mantawa da itah ba ranar suna zaune da Aisha saiga kiran wayarsa sam yashagala wajen kallonta sai cen yaji kiran saida yadanja tsaki wai ana takurah masa tana masa dariya tace kadauka mana kada ta katse aini ina tare dakai yana daukowa yaga nmber sale yadauka yakara akunne kai dan iskan…… shiru yayi jin muryar yayansa ashiru yana kuka”” cikin faduwar gaba yace yaya lafiya kake kuka meyafaru???? yace kome kakeyi kadawo gida mujaheed Allah yayiwa malam rasuwa Aisha. Ibraheem [5:50PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [9:11PM, 12/6/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 17 Shatu taja numfashi dankuwa bazata karyata gwaggo ba tunda itah tahaifi danta dakanta”” taci gaba idan kuma bakuyardabah kuna iyah bashi itah nidai nafitarda hakkinku nasanar daku dankuwa bazanso yarki ta cutuba malam yanata rufah rufah amman nikam naga baidace muzubah idobah kada kiga anyi aure shekara da shekaru babu bayani kiga laifina nafitar maki da hakkinki” shatu tace nayarda da maganarki kuma gaskiya naji dadi dakika sanar dani saidai bansan yazanyi da malam ba bazai taba yarda dahakanbah zaice yayiwa malam alqawari ”gwaggo takatseta indai danyahada jinine damu aisai yaba auwal yayansa danshima yana sonta sosai kuma “”hure tashare kwalla ninafison mujaheed” gwaggo tace ke yar nasan abunda yake janki dan dogon hancinsa kikeso tobari kiji koda nahaifeshi guntulallen hancine dashi lokacinda malam yakaishi binni yaje akasaka masa hancin robah amman banda haka me mujaheed yafi auwal fari kuma dakikaga yafishi shima bana Allah bane shafe shafe yakeyi kuma kinji ance masu shafe shafen nan mutuwa sukeyi da kuruciyarsu idan kuma kinshirya takabah bisimillah nidai nafada maku idan kun shirya muma ashirye muke’shatu tace ai wlh nagode maki asabe wato malam soyayi yacucemu indauki yata mairai da lafiya inba nakashasshe nakasarma inda ta hannuce ko kafa amman babban abun nakasar takama ina magana ina ganin nakai yata dakin miji ashe mace ta aurah yar uwarta bansaniba wlh bazata sabubah bari malam yashigo gwaggo tace lallaikam kisan yanda zakiyi tunkafin akaiku ga kukan uwar musa wata tara ba hawaye tace inah zanyarda asabe inga tsaranta. da yarsu abaya itah kuma tana fama da hayakin wutah wlh kokusah nakuma gode dakika fadaman abunda ake ciki dankuwa kinchanchan ci yabo har soro taraka gwaggo tadawo tana sababi malam yaso ya cucemu wlh shikuma maigida sairawar kai yakeyi alhalin baisan munakisa akashirya mana ba takoma tazauna takalli hure tace kekuma wlh kifitarda ranki da mujaheed dankuwa bazai maki amfanin komaibah saidai yatasaki gaba yana kallo macenefa yar uwarki kintaba ganin inda mace ta auri mace???? hure ta girgiza kai tace danhaka idan mahaifinki yadawo zansameshi kuma kema idan yakirah ki kice auwal kikeso yayansa. nasan duk yanda zan bullowa lamarin tace to inna amman zaki siyaman agogon nan dayake kiran sallah??? ‘kesha kuruminki aiko kasuwarce zan siyamaki tayi dariya tace amman wlh inna mujaheed yafi auwal kyau bakiga hancinsaba nishi yake burgeni siriri dashi tana maganar tana wasa da yatsun kafarta””tace ke dallah bakisan komaibah aikema daganin hancinsa kinsan banashibane kilanta dayaje birni aka kara jansa yayi tsawo hakanan kuma kinji asabe tace na robane kina jansa zai guntule kinga kuwa anyi ba ayibah tagyada kai to innah nayarda zan auri auwalu din tayi murmushi yauwa yar albarka karasaman tankaden nan bari inje inyi talge tamike tasake hasa wutar dankuwar harta mutu sunacen wajen surutunsu Aisha. Ibraheem [9:40PM, 12/6/2015] gentle ladyyy💃🏻: MIJIN TACCE 18 Hakan kuwa akayi malam yana dawowa dadare yasamu shatu sai cin magani take bayan takawo masa abinci yaci sunfara firah tace malam dazu asabe tazo gidan nan” yasaki fara a to to Allah sarki akan maganar auren yaran nan ko””tadan zakuda baki tace bawan nan ne yakawotaba yace to Allah yasadai alhairine tace to ameen alhairine agareni dakuma yata bansanibah kodaikaine bazai zama alhairi agarekabah tacigaba yanzu malam dama kasan mujaheed ba lafiyayye bane amman kakeneman daukar yarka kabashi yayi mata kallon rashin fahimta yace bangane mekike nufibah shatu wace irin rashin lafiya kuma to yau naga mujaheed qalau yake”” tanisah tunda baka ganebah kilanta kasani kilan kuma kaima yarufe maka toni uwar yaron bata rufe manba dankuwa tana sona anan takwashe komai tafada masa yasa sallallami yace yanzu asaben dakanta tafadi hakan?? tamere baki tomenene na sallallami inadai bakarya tazo tamunba kasan kuwa duk wani maisonsa yabiyo bayan uwarsa danhaka nidai kaji abunda tace kuma wlh bazan yarda abashi yatabah ”tajuyarda kaigefe yadade yana nanata maganar yanisa amman ke shatu kinyarda da maganarta tace to inrasa yarda uwa da itah da danta zankaryatata kaga malam nifah banason wani dogon zance damacen yarinya da auwal take soyayya kukaje kukayi kutun kutun kukace abawa mujaheed kuka raba soyayyar gaskiya danhaka yanzu abaiwa yarinya wanda takeso malam ya kalleta yace wannan kuma wanne irin abun kunyane fisabilillah kuhanawa kanin kuba yayan???? tace ahab yau akafarah aibasune kadai akataba yiwa hakanba aurenta kawai zaiyi yasaki ace taharamta auwal ya aurah tokuma ba ariga aka daurah ba danhaka nikam abawa yata zabinta yajinjina kai shikenan tunda kin nunaman kinfini iko da yarki amman kisani duk abunda yabiyo baya wlh babu hannuna yakwallawa hure kirah kamar dama jirah take dasauri tafito taduka baba gani yadanyi jim sannan yadago kai yalalleta kinji abunda uwarki tace ko??? batace komaibah kanta yana kasa yajinjina kai mekikace mujaheed kikeso ko auwal???? bakinta yana rawa tace auwal yanisa shikenan kuzakuji kunya anan gaba banibah yadan kishingida baisake komawa kansubah washe gari mujaheed yakoma wajen gwaggo akan maganar auren yasameta tanashan koko yaduka gefenta yagaisheta ta amsa yadanyi shiru sannan yasosa kai gwaggo yamagar gidan su hure din tatsaya da shan kokon tafara matse matse. kuka ni wlh banason kanayiman maganar wannan yarinyar jiya daga zuwa maganar aure da itah da uwarta suka taru sukaman chass waibakada sana ar komai dame zaka rika masu yarsu aikaima kasan abunda bazai taba yuyuwa bane”ina kuka nadafa kafarta ina rokonta taji tausayinka kodan kacika alqawarin malam amman budar bakin hure cewa tayi ke tsohuwar banza kitashi maza kibace mana dagani damacen nibanasonsa kudinsa kawai nakeso kuma yanzu naci rabona tafashe da kuka wai abunda yaban mamaki tadubi idona tsofai tsofai dani waitakirani tsohuwar banza taface majina bakomai ninasan dana yaja mani dabakace kana sontabah itah harta isah tayiman haka””su saudat dariya kamar su suma jin karyarda gwaggo take sherawa dankuwa sunsan komai dan komai agabansu takeyi hatta abunda tayi gidan saida takwashe tafada masu yanisah shikenan gwaggo insha Allah nahakurah da itah dankuwa bazanso matarda bata ganin mahaifiyata da kimabah kiyi hakuri nibansan haka takebah wlh tun farko dama nibanasonta kokadan kawai bana iyah musah maganar baba ne shiyasa nayi na am da batun amman nasan yanzu banida laifi dankuwa itah takini bani nakitabah yamike jiki bakwari yawuce gwaggo tarakashi da harara tafi cen wawan banza aiyanda nasha wahala dakai kaima haka zakayitashan wuya aduniya dama malam ne yakedan jinkanka yanzu kuma yabar m

[6:47PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [1:20PM, 11/12/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭

01

ina farawa da gargadi nasamu labarin wani yana copy na novels dina yana turawa face book inakira gareka daka bari banhana katurah face book bah amman idan kasauya wani abu koda kalma dayane wlh banyafebah Allah ya isah

BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHEEEM

darene mai kumshe da iska mai matukar sanyi kasancewar yanayine na hunturu iska saikadawa yake kowanne yakame cikin dakinsa ya lullube dare yatsala sosai inda kowama yadade dayin barcin bakajin komai sai kukan karnuka inka debe Haidar dayake kwance samar yar katifarsa banda tsaki babu abunda yakeyi

duk bayan second daya saikaji yaja tsaki yamuskuta gefensa inda take barci hankalinta kwance batamasan yanayibah sai sharar barci take yasakeyin tsaki nikam anhadani da jarabah nagudu bantsirabah nagudo gida dan inrage zafi gashi nan kuma ankuma lakabamun wata

yasake jan tsaki kuma ma wai wannan yarinyar sa ar fati za ace itah ce matata niwama zantunkarah da wannan maganar nasan muddin dad yaji wannan zance kona lahirah saiyafini jin dadi

yasake yin tsaki nikam nashiga tsaka maiwuya gashi yanzu jibi zanje gida wlh danasan hakan zata faru babu abunda zaikawoni wannan kauyen dahar za a hadani da kaya danni wannan kayane aka jijjibamun kuma daukarta zaimun wuya “”

yalumshe idanunsa”” yasake budewa ganin haryanzu babu alamar barci a idonsa kodai intafi inbarta ne??? amman kuma idan nayi haka bankyautawa hardo ba””amman kuma aishima bai kyautaman bah haka akeyi babu shawara kawai ya aurah man yarsa saikace nacemasa inaso mtsw

nidai wlh yacuceni bansan yanda zanyibah taya zan fuskantarda family dinmu banida hannu cikin wannan auren sadaka akabani itah wannan sadakar kam tanada wuyar karbah”””yasake juyawa yakalleta inda tahangame baki sai kwasar barci take sai abun ma yabashi dariya wai matar sa ni Haidar ko a mafarki akace zan auri wannan aisaina yi musu”” dawannan tunanin Haidar yakwana baifargabah saiyaji ana kiran asalatu mikewa yayi yadau buta yafita

saida yayi alwala sannan yadawo dakin yatasheta zumbur tamike zata zurah dagudu saida yariketa ke lfy ninefah natasheki kiyi sallah tana mutsut tsuka ido taturo baki bana sallah ai…ido yazaro waje ganin yarinyarda batayi shekarah sha ukubah waibata sallah tokan wane dalili?????

Aisha………..gentle
08069067379
[2:35PM, 11/12/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭

02

yasake dubanta karo nafarko daya kalli fuskanta yakawarda fuskarsa gefe bangane baki sallah ba meyake damunki dayahanaki sallah””cikin jin kunya tace aini bangirmabah ido yasake zarowa jin maganarta

bakaga ladiyo bah wata jijjibah da itah tana iyah kadakaifa amman itah ma bata fara sallabah saida akayimata aure ta haihu sannan “” kaga kuma ni karamace koh????? tayi maganar tana kallonsa takaici kam baibar Haidar yakoma kantabah yanufi hanyar waje

baki ta hangame tana buga hamma takoma saman dan gadon karanta takwanta taci gaba da barcinta” tafiya yake yana tunanin maganarta wai bata isah sallabah?? aikam akwai babbar matsala agabansa wannan yarinyar tace bata isah sallaba

idan yakaita gidansu yakenan wai ashe haryanzu akwai kauyenda akeyin haka yarinya harta haurah shekara goma tace bata isah sallah bah dawannan tunanin yakarasa masallaci koda yaje liman kawai yatarar sai wasu daidaikun mutane

yayi tsaki cikin zuciyarshi sukam wasu mutanen sai du a i tunyaushe akayi kirah amman masallaci baifi mutun biyarbah sunacen sanyi yahanasu fitowa shaidan yana buga masu gangarsa”” saida yayi tahiyatul masjid sannan yazauna yana lazimi tsawon mintuna goma mutun biyu ne suka shigo ciki harda hardo”baban mairo

liman yatashi yatada sallah kwata kwata sahu dayane akacika koshi baicikabah saida akakusah gama sallah””bayan liman yasallame kamar kullum Haidar ya amshi lasifika yafarayi masu wa azi”” akan muhimmancin sallah cikin jam”i

yaku yan uwana musulmai kusani sallah cikin jam”i yanada dumbin lada Allah subuhanahu wata ala yayi hani daga barin sallah cikin jam”i Allah yanacewa acikin suratul bakarah”” bisimillahir rahamanir raheeem fa akimun salata wa atu zakata warka u ma arraki in”” fassara kutsaida sallah kubata zakka kuyi ruku”i tare damasuyin ruku”i

kala rasulullahi S A W
allamana sunanil hudah wa ina minsunnanil hudah assalatu fil masajidi tazi yuhzani fihi wamaminkun min ahadin ilah walahu masjidi fibuyutihi alau sallaitun fi buyutikum atarartum masajidakum taraktu sunatan nabiyukum S A W walau taraktumsunata nabiyukum lakafartun

fassara…
abunda akenufi da sunanil hudah sanudai itah sunnanir huda sallah cikin masallacinku da ace daidaga cikinku ace yanada masallaci acikin gidansa amman baya sallah ciki saiyayi cikin gidansa yabar masallacinku hakika yabar sunnar manzon Allah. S A W wanda yabar sunnar manzonku hakika yakafurta Allah yakiyashemu

Aisha…………………gentle
[3:19PM, 11/12/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭
03

Acikin wata ruwaya manzon Allah yanacewa inna ashkalil salatil munafikun sallatul isha i” wasallatul fajri walau ya alamuna mafihima la atuhuma walau habwa”fasara manzon. S A W yanacewa sanudah karancin sallah ga munafuki sallar isha i da sallar asubah da ace zakusan abunda yake tsakaninsu wlh dazaku sallacesu koda dajan gindine”””

aduk lokacinda zamu kwanta barci musaka abu azuciyarmu idan harkasa abu aranka insha Allah da lokacin abun nan yayi zaka sami kanka kana maitashi shaidan yana sagal tardamu lokacinda ake sallar isha”i zakasamu wani alokacin ma zaije masalisah wajen firah

bazai kwantabah saidare sai alokacin zaiyi sallah wanima bazaiyibah shikenan sannan sallah asubah lokacinda zaiji ana hayya alassat alokacin zaisake juya kwanciya musamman yanzu da yake lokacin hunturune ruwama wuyar tabawa sukewa wani

kusani abunda za afara tambayar dan adam ranar alkiyama sallace idan tayi kyau hakika kayi nasara idan tabaci hakika katabe kuma kayi hassara yan uwana musulmi muji tsoron Allah mudaina wasa da sallah Allah yabamu ikon aiki da abunda muka saurara anan zan dakata Assalamu alaikum yanzu daidaikum mutane suke shigowa suna tada sallah kasancewar hargari yafara dan haske

kuma yau sunajin kunya jin anyi wa azi akan sallah kowanne kansa done yake dawanda yaji dadin wannan wa azin dama wanda baijibah wadanda suka sabah zuwa yana karasu karatu suka matsa wadansuma tambayoyine abakinsu

malam hardo yayi murmushi yana kallon Haidar har abadah yasan bazaitaba dana sanin aurah masa yarsa mairo dayayibah yasan bazai tabayin nadamar hakabah anan gaba duk da baisan asalin Haidar ba baisan ina yafitobah

haka zalika baisan iyayensaba amman yadauki yarsa yabashi saboda kyawawan halayensa yasan yarsa bazata taba kuka anan gababa yayi mata kyakkyawan zabi sama da yayyuntama

yasake nisah wa akaro nabiyu Allah daiyabiyaka Haidar dawannan tunatarwar taka yana nan zaune har haidar yagama biya masu sannan yataso zuwa wajen surukinsa yaduka harkasa cikin girmamawa yagaisheshi ya amsa da fara arsa yana tambayarsa ya kwanan amarya”” yayi murmushi kalau baba

yanisah Haidar tafiyarka tana nan kuwa jibi??? yanisah insha Allah hu baba””to amman dai da matarka zakatafi koh ko anan zaka barta?????gabansane yabada rasss yadan sosa kai kamar yace bada itah zanibah amman bazai iyah kallon idon hardo yacemasa hakaba yanisah abba zankara kwana biyu dai inga yanda za ai

inda halin muje taren saimuje tare da itah saiwani yabini yaga gidah”” ah ah wlh Haidar basai wani yabikabah kaida matarka wlh nayarda dakai dari bisah dari nasan bazaka taba cutarda mairo bah kuma naji dadin bayaninka wan nan yanuna kobayan idona bazaka cutarda mairo bah

Allah yayi maka albarka ameeen baba nagode Allah yabar girma yamike nabarka lafiya yafito yasaka takalminsa zuwa gida dasallamarsa yashiga still tana nan inda yabarta sai sharar barcinta take ahankali yataka inda take yaduka

sannan yadan bubbugata”firgigit tabuda ido wayyo Allah inna na!!!!kirjinta sai halbawa yake ganinsa duke kusa da itah tashi tayi tamatsa baya yabita da kallo kamar taga dodo yanda take zare ido”’yace lfy????tayamutsa fuska kamar taga kashi meyasa katabani kasan dazuma saida karikeman hannu

wlh saina fadawa baba kai dan iskane ido yaturo wajen jin. abunda tafada taci gaba kakirah sunana aizan tashi amman saika tabani idan nasamu ciki mezancewa innah na saita fashe da kuka tsuru yayi yana sauraren ta shikam yabanu Allah yahadashi da jarabah YAR SADAKA!!!!!!

tabdi indai irin wannan sadakar ce wlh akai kasuwa shibaisan wani abu rikicibah wai itah wannan yarinyar batasan komaibah auren kawai akamata

Aisha………………..gentle
[3:50PM, 11/12/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
04

yasake kallonta inda take kuka yayi karfin halin magana danace kiyi sallah ashe bakiyibah shine kika koma barcin kiko??? baki taturo waikai bakon nan wlh kacika takurah Allah ni saidai inkoma gidan mu idan takurani zakayi

kadameni sainayi sallah bayan nafada maka ban girmabah”” yanda tayi maganar sai abun ma yabashi dariya mikewa yayi zairiko hannunta alamar tazauna meyatuna saikuma yajaye hannun sa itah kam harta kara matsawa

yakalleta zauna nan muyi magana to yakoma saman katifarsa yazauna ganin batada alamar zama sai alokacin tazauna”” yakalleta intambayeki mana jiya daza a kawoki nan me baba yace maki???

tamurza idonta sannan tadaga kanta sama kamar maitunanin wani abu yauwa natuna cewa yayi waikai mijinane ko???? kuma wai inyimaka biyayya haka yace ko???waikuma shima take tambaya yayi murmushi agaskiya wannan yarinya akwai wauta kamar yarfari

ashe magabar ba azuci yayita tafito waje saiyaji tace wlh kamar kasani niyar farice tayake hakorah har dimpul dinta suka lotsa””amman nibanda wauta fa kawai anacewa inada wautane””u um gani bagwanin surutubah

wannan kam kamar taci kan aku yace naji sannna kuma mai abban yacemaki”??? hakanan kawai yace saitayi shiru cen tace yauwa yace inkasakani abu inyi kuma ko???? yakuma kallonta to inhakane tashi kije kiyi sallah idan kuma ba hakabah zansanarda baba

nasakaki abu bakiyibah” ah ah kada kafada mashi wlh tsoron shi dukana zaiyi “”to idan bakiso infada mashi tashi maza kiyi sallah mikewa tayi tafitah tadauki butah tayo fitsari saida akafara kuskure baki sannan akawanke fuska akawanke hannuwah

sai akawanke kafafu akazubah wa kai ruwa sannan tayi dakin tasaka hijabi tafara sallah yana kwance rigingine ido nuwansa suna kallon rufin dakin baimasan tagama sallah ba saidai yajuyo baigantaba.

yanashirin mekewa saiga halliru yayan mairo yakawo masa furah ya ajemasa suka gaisa sannan yafitah yadade yana kallon furan sannan yasa hannu yadauko yabudah sabuwar furace taji nono ga sukar nan baidamu dasaka sikaribah yadauki furan sa yasha haryakoshi ya aje ragowar””

tashi yayi yafito waje acen kusan shiga gida yahangota tana wasa da wata sunata gudu yagirgiza kanshi sannan yafitah hanyar wajen daji yayi”””wajen wata katuwar bushiya wajen yakasance kamar majalisah

akullum zaka wuce wajen zakasamu mutane cinjim kamar wajen wa azi dakaga wajen kaga matattalar yangulma dazunde wajen maya rabo da mutane hakan yasa yakoma kamar wata yarkasuwa ana saida abubuwah da dama akwai mairake dawani maishago

wasu yan matan kuma anan suke saida gyada ayah alale danwake ragadada dadai sauran kayan kwalam idan darema yayi anan ale wasan dandali””‘matasa masu zaman kashe wando duk nan ne matattararsu””

Aisha………………….gentle
[4:17PM, 11/12/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
05

kamar kullum ma suna zaune suna firah lado yayi tsaki yakalli habu waikasan wanene mijin mairo???ya murza gyada yajefah bakinsa yana taunawa ah ah wlh bansanibah itah da akaiwa aure jiyah ina zansan mijinta “”lado yasakeyin tsaki wajen daurin auren bakaji ance haidar ba duk

karkarar nan waye mai irin sunansa”” yakalleshi lado wane haidar in badai wannan dan birninba????yatabe baki saikayi shidai din nake nufi kadubi dan Allah irin sonda nakeyiwa mairo amman yahanani itah wai inbari idan rabonace zaikaiman itah ina zamana

gashi abunda hakurin jiran yajaman””bello ne yasa bakinsa aikaine dan wahala duk karkarar nan waye baisan sale bah da irin soyayyar da yayiwa habi amman rana tsaka hardo yabawa audu kuma kasan shibama sonta yakeyibah

tanko yace todai waiku ina ruwanku dashi dayayansa kowa agarin nan yasan halinsa bawai mairoce tafarko bah kuna damun kanku ne akan abunda baishafekubah”” lado yace bawani kawai yadauki yarsa yaba wanda baisanibah

mudamuke cikin gari yasanmu yasan iyayenmu amman yadauka yaba bako wayasanima kodan yankan kaine yagudo garinsu shine yazonan waidan samun gidin zama harda wa azi yakeyi amasallaci

shiyasani banazuwa saiya gama haukarsa ma nake zuwa “”habu yace barshi dai nasan meyasa yabashi auren mairo sabodah kwadayine yana ganin kamar wannan dan birnin zaifumu kudi baisan burgar banza bace baida ko sisi

daidai kawowar haidar kunsan idan ana iska babu inda magana bata kaiwa har inda bakai zatobah tundaga nesa yakejin firah su”””lado yace ai idan baiyi hankalibah saiyarasa yarsa danni banyarda da wannan Haidar din ba

idan ba dan kungiyar tsafibah kaga mutun dakyau kamar ankerashi cikin injin kamar dan larabawa amman yazo kauye irin wannan yazauna kuma yanacin irin abunda mutanen karkarar nan sukeci kaima kasan badan Allah yake zaune damubah

akwai wani mugun nufi dayakeso yayi akan mairo kuma ni wlh haryanzu inasonta””:hardo kawai yacuceni amman mairo ai dani tadace”” habu yasake watsa gyada bakinsa yatauna “”‘kaidai kabarshi ayidai mugani idan tusa zata hurah wuta munanan zai korota da takardar saki

wannan gayen zai iyah zama da yar kauye” tankone yakyafato habu yana masa nuni da Haidar daya kawo saitinsu suka saki fara a ah malam ne barka da safiya yamika masu hannu suna gaisawa habu yace ya amarya gaskiya ina tayaka murna dasamun wannan yarinyar

mukammu munyaba da hankalinka “” kaf kauyen nan babu wanda yadace da itah saikai kobah hakabah yayi magana yana kallon sauran yan majalisar sukace hakane kam habu maganarka dutse

Aisha………………….gentle
[4:45PM, 11/12/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
06

Haidar yayi murmushi wanda yasake fitoda tsantsar kyansa yashafo sumarsa data kwanta lif saman kansa bakikirin sai sheki take””yakalli habu yace nagode sosai my frnd”” habu ya kalli lado lado yakalleshi

azuciya yace kaddai yaji abunda nace gashi yazageni da yarensu”” yayi saurin kirkiro murmushi wlh kam haka akayi muna tayaka murna “”aibakasan wani abubah kaf kauyen nan babu wanda baya yabon halinka Allah dai shibiyaka

Haidar yasake murmushi yace tnx abokina yadan dafah kafadar habu ”habu yasake zaro ido kuma dai!! anan yayi masu sallama yakama hanyarsa saida yawuce lado yayi tsaki yace kaga yanda jikinka yake rawa habu kamar kaga wani mala ika

habu ya kalleshi lado aikasan tsoro inamine idan bakayi wasabah wannan saiya tsotse maka jini niban gasgata kyansabah saiyau wlh”” kuma zamansa nan banga yarage komaibah kamarma sake masa kyau akeyi

bello yace togashi nan daiyadawo aikam habu yakama bakinsa yana kallo hanyar bakowa gaba daya suka tintsire da dariya suna tabawa ganin habu yatsorata daganan akasake firah habu yace yaufa akwai gwangwaje wa adandali

lado yace tame kenan??habu yace waikai bakada labarin yau su jummala ne zasuyi wasa aikam nihar nasamu kudin liki wlh jiya nasiyarda kajina biyibah kudin suna gida cikinsune ma nasiya mana wannan gyadar

Bello yace kacedai nima intanadi nawa dankam kallo bazai barni tashabah da abani labari gwanda idona yaganemun”” watace tazo siyen sikari shago suka bita da kallo harta siya tawuce”” habu yace kalleta dan Allah babu abunda tarasa amman wali yasaketa nibanga abunda yarinyar nan batadashibah

tanko yace waikana nufin indo ce tagidan malam dahiru?? kwarai kuwa itah ce kaga duk ta lalaceko? aidayunwa yake barinta kai intakaice maka lbr dukanta yake kamar jaka kuma tamanne masa kaga yasaketa amman haryanzu tana nan tamanne masa

saikace shine namiji kadai aduniya jilokacin tana budurwanta yanda yayita rawar kai akanta samarinta wajen guda nawa amman duk yakasasu sumadai dan sunga yanada dan rufin asirine yana sakar masu daula kunga tanashiga yakama bakin aljihunsa

lado yace waikai habu yamagar mariya kuma???’yanisah kaidai kabari sai anjima idan munhadu dandali. kace zamusha kallo suka sadariya anan sukacigaba da firansu

Haidar ne zaune gindin wata bishiyar mangwaro yadan kishingida daga nesah yana hangen shanunda suke ta kiyo yayi murmushi dayatuno da firan samarin nan daya gani duk da baisan sunansubah zamansa kauyen

daidaiku kawai yasan sunansu koshi idan akace yanuna maisunan bazai nunabah”’sudai mutane abunda baishafe subah shisuke safarwa kansu wayarsa yadauko kasancewar cikin garin babu sabis saiyazo gindin wannan bishiyar shiyasa kullum nan ne wajen firarsa

Aisha………………….gentle
[9:47PM, 11/12/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
07

Nomber mom dinsa yakamo yadanna calling sannan yakara akunnensa ringin daya tayi saigashi tadauka yana murmushi yace salamu alaikum”” adaya bangaren aka amsa wa alaikumus salam””

mom yakike yagida?? qalau nake Haidai dafatar kaima dai lfy kake???? yalaso labbansa dasuka bushe qalau nake mom”” saikuma sukai shiru tanisah wai Haidar yaushe zaka dawone kasan fa jibine daurin auren ka” duk da yasani amman hakan baihanashi jin faduwar gaba ba

yanaji kuma kayi shiru Haidar kasan halin alhj abu kadan zaihayeka da fada ni wlh banso tafiyar nan takabah haka kurun kana zaman zamanka kayi kaurah dan kawai za ayimaka aure kuma kasan babanka bazai fasa yimaka wannan auren bah

dan haka akayiwa sauran yan uwanka kuma kaima dole kahakurah”” yabata rai mom nasani kuma ina nan tafe;;takatseshi yaushe??? saurah kwana biyu daurin auren fah amman babu ango yakakeso infuskanci babanku idan haryagano auren nan kakewa gudu

ni banason harkar ganin laifi kuma duk abunda alh zaiyi fada shikake burin yi kayi hakuri kakarbi hamida amatsayin matarka dama dai yar uwar kace dama wata barece kace wani abu toduk tushen dayane menene laifin hamida dazakace bakasonta!?

mom nidai abar wannan magana injindai dady baisan inda nazoba???? wazai fada masa yarufeshi da fada amman wlh tunjiya naso kiranka wayar taki shiga waimadai wane mugun kauyene wannan wanda babu savis sai anfita daji????yamuskutah ummah danisah fah nayi nesa da gida sosai ina zari’a kauyen akan hanya yake kusah dawani kauye giwa

kaidai kasan wannan kauyen niban ma tabajin sunan kauyen bah””dajin sunansa mugun dajine amman kuma kake zaune tsawon sati uku”” yanisah wlh mom inacikin matsala anan din mah”” saikuma yayi shiru

matsala kuma Haidar tame?saida yayi nazarin maganar sannan yanisah ummah andauraman aure anan garin ai zaune take saigata tamike tsaye tana buga sallallami tadafa kirji aure kuma haidar??? dakai dawa kuma yaushe aka dauran auren????

amman haidar kadaukowa kanka jidali wh babu ruwana da fitinar gwaggonka””yaja numfashi mom kitsaya kisaurareni nasan kece kawai zaki iyah rufaman asiri batareda kowa yasan halinda nakecikibah”

wa??? ni Haidar babu ruwana acikin wannan tashin hankalin kasan akan wannan dalilin zai iyah shafuwar aurena???kayi tunani dakyau babanku idan yayi magana babu wanda ya isah yasakashi yachanjata ballantana kaihar kazo masa dawani zancen kayi aure

waimashin haka akeyin aure babu dangin ango towaye yazama waliyin ka???? kuma a ina kasamu kudin aure tunda bada kudi dayawa katafiba????yanisah mom baban tane yazama waliyina kuma shine yabiya sadaki babu ko nairata YAR SADAKA!!! ce kuma ni mom wlh banasonta amman bansan yazanyibah

YAR SADAKA!!! kuma???? a inakataba ganin anyi sadaka. dadan mutun kamar dai yartsana zaiyi sadaka da yarsa???? wlh kuwa mom haka yakeyiwa yayansa anan yakwashe labarin kaf zamansa garin yafada mata yacigabah nasan kece kawai zaki sama man mafitah dan banada kamarki mom plz kitaimakeni wlh banason dad yasan wannan al amarin””

taja doguwar ajiyar zuciya shikenan gobe kagyara kabiyo hanya dakai da itah ninasan yanda zanyi amman katabbatar kadawo gobe “”wow tnz mom shiyasa nake kara sonki wlh Allah dai yabar mana mom dinmu

tayi murmushi itah dai tanason Haidar duk cikin yayanta yafisu natsuwa da tunani shibaida wata abokiyar shawara idan ba mahaifiyar shibah duk wani abunda zaiyi saida saninta

Aisha…………………gentle
[7:22PM, 11/13/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
08

sunyi sallama ya aje wayan yana murmushi hakika dabadan mom din saba yasan saiya kade har ganyensa muddin dad yaji abunda yafaru bazai taba yarda cewa YAR SADAKA!!! cebah zaice wlh da saninsa hakan yafaru waye Haiydar?????

Alhj Abubakar mai shadda shine asalin sunanda ake kiran sa yayi siyarda shaddo di alokacin yana saurayi shiyasa sunan yabishi haryanzu bai bacebah duk da kudin da yakedasu ayanzu

Alhj abubakar su hudune awajen mahaifiyarsu hajiya balkisu”” wadda suke kirah da ummah ”auwal shine nafari sannan umar sai abubakar sai autarsu huraira mahaifinsu yarasu tunkafin karfinsu yakawo”” Alhj auwal shine na fari. matansa biyu hajiya rabi da hjy saratu ” rabi itah ce babba yayanta biyar hudu maza dayace mace”” dahir kabir kamal kasim sai khadija

saratuce amarya yayanta uku mata biyu sai namijin ne auta””waleed zainab da Aisha” “” alhj umar matansa biyu hjy uwani tanada yaya biyar. hameed sai sa”eed sannan kausar da fiddausi sai na”ima

matarsa tabiyu maimuna”yayanta biyu maza” is”haka da ibraheeem”” alhj Abubakar matansa biyu hjya safiya itah ce uwar gida”” yayanta shida hudu maza biyu mata “” nuradden. Ahmad” Usman sai Haiydar. farida sai auta. kursum””

hjy haleeema itah ce amarya yayanta uku daya namiji biyu mata”” muhammad sai asiya sai autarsu zulaihat”hjy hurairah wadda zuke kirah da gwaggo hure yayanta biyu muh”sen sai hameeda””

family ne maicike da farinciki da fahimtar juna Alhj abubakar gidansa yana nan nasarawa katon gida naji dafadi kowaccce tanada bangarenta inda yayansu maza bangarensu daban matan ma haka

duk sati sukanyi meetin na family dinsu anan gidan ummah dake G R A kusa da gidan Ahj auwal idan akwai wata matsala anan kowa zai fadeta asamu mafitah bakatabajin wani abu yakunno kai harwaje ajiya wani sa in ma ko mahaifiyarsu bazatasan abunda yake tsakaninsubah

gwaggo hure macece maishegen son abun duniya itah dai taga nata yasamu ga bakar masifah kwata kwata muh’sen baigado halintabah amman hameeda kamar tayi kaki tatofar” yayansu kam yanbokone kamar yanda iyayensu sukai boko

gwargwadon hali sunbasu tarbiya dan duk yayan gidan kusan makaranta guda ake sakasu har islamiyya kafin mace tayi aure saita sauke alkur ani sannan tanada digree akanta”” sabanin hameeda dabata dauki karatun islamiyya abakin komaibah kuma gwaggo tadaure mata gindi

Alhj abubakar duk da yana kusan karami acikinsu yanada zafi kusan ma yafi gwaggo hure danshi idan yayi magana daya tobaya sauyata

Aisha……………….gentle
[8:49PM, 11/13/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
09

Sunyi shawara atsakaninsu yazu rika aurawa yayansu aure cikin danginsu saboda kara dankon zumunci”dahir shine ya auri farida. yayansu biyu amira sunan mahifiyarsa aka sakamata rabi atu suna kiranta da ameera namijin ne safwan””

sai kabir da fiddausi dansu daya abdallah sannan nuradden da khadija yayansu uku biyu matane yan biyu hasana da husaina sai gambonsu bilya”ahmad da zainab dansu daya bello

kuma suna zaune lafiya da fahimtar juna baka samun wani sabani atsakaninsu kuma kusan dama tunda aka fadamasu sunason junansu kuma haka sukai biyayya bakajin wani sabani kuma basu hanaka idan kanada ra ayin yin wani aure kafitah waje kayibah amman tilas auren fari yar gida zaka aurah

su haidar sune akan layi duk da haidar yafitah daban acikin su baifiye yawan zama agidabah hameda tana mutuwar sonsa shikuwa babu wacce yakejin haushi sama da itah saboda rashin kamun kanta

bata cikin jerin matanda yakeso duk da balaifi tanada irin nata amman shikam batai masabah batada wani abudazai gani atare da itah wanda harzaibashi sha”awa ana haka sai

suka hada taro kamardai yanda suka saba bayan anbude taro da addu”a Alhj auwal yafara gabatarda dalilin zuwansu wajen kamar haka nasandai kusan kunsan dalilin zuwanmu nan baiwuce akan matsalolin mubah

kamar kullum tunda Allah yanuna mana kun kammala karatunku lfy kundawo gidah””)yanzu sai maganar aure kafin kufara aiki “usman”” yadago kai yakalleshi na am abba””yanisah munyanke shawaran zamu hadaku aure da yan kannenku kamardai yanda akaiwa yannenku gasu nan kuma harda karuwa

usman dakai da Aisha” kamal da na”ima hameed da kursum. muh’sen da asiya is”hak da zulaihat. Haiydar da hameeda”‘

tunda yafara maganar gaban haidar yake dukan uku uku danshikam kaf yayan gidan baiji yanason kowabah tunda yaji ance dashi da hameeda zufah yafara karyo masa “” inashi ina wannan fitsararriyar yarinyar baigama tunaninbah yaji muryan mahaifinsa

ina fatardai kowa yaji abunda muka yanke kuma biki nanda wata biyu”danhaka kuyi kokarin sasanta kanku kafin lokacin ina fatar kuma zakuyi zaman lafiya kamar sauran yan uwanku”” idan akwai mai magana toyatashi yayi gaba daya falon yayi tsit

inka dauke haiydar dayaketa fifita da hannunsa sakamakon zufanda yakaryo masa “” mom talurah dashi sarai kuma tasan dalilin hakan dantunda take dashi baitaba nuna yana son wata acikin gidan ba hasalima mugun hausin hameeda yake ganin yanda gwaggo hure tasakantata yarinya bata ganin girman kowa sai fitsara ko shigar kirki batayi dan itah bata damu dasaka kayan mu na hausawabah kullum cikin kananan kaya kamar diyar arna

Aisha…………..gentle
[1:53PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
10

Alhj ya kalleshi haiydar lafiya kake ta zufah haka?? ah ah bakomai abba””shikenan babu mai magana??? kowa yayi shiru daganan suka cigaba da tattaunawa akan maganar haiydar mikewa yayi yafitah mom tana ganin haka tamike tana turah cikinta haihuwa yau ko gobe””

afalon kasa tasamu haiydar zaune yajingina kansa da kujerah yana jijjiga kafa”” kusa dashi tazauna hannunta dadorah saman kafadarsa sai alokacin yadan buda idonsa ganin mom dinsa yasa yadago””

yadanyi murmushin yake”” itah madin. murmushi tayi ganin yanda haiydar yake nema yaboye damuwarsa wanda kuma bazata boyubah duk yanda yakeda damuwa bazata taba boyuwabah garetah

Haiydar kayi hakuri nasan damuwarka duk akan wannan maganar ne dama nasan haka kuma kai kanka kasan baku akafarayiwa hakabah dan haka hakuri zakayi karungumi hameeda dama Allah yakaddara itah ce matarka

fuska yayamutsa” mom inaso kigane wani abu wlh banason wannan.auren kokadan bawai auren ne banasobah”itah cedai banaso nifah wlh mom angama dani arasa wacce za abani sai wannan yarinyar kekanki kinsan irin yarinyarda nakeso

kuma kina gani hameeda batada kodaya cikin abunda nake bukata “”yayi tsaki shikenan wannan abu ba al adabah”” bakomaibah amman adauki abu dauran azimun wanda ba addini bane”

tasake yin murmushi akaro nabiyu tana kallonsa haiydar nasan haka nasan hameeda batada tsarin abunda kake so ajikin mace amman kasani wannan hukuncin bawai nawabane ko naka na iyayenkane

kuma kasan babu wanda ya isah yahana wannan abu sai wani hukuncin Allah kayi hakuri kaji wlh banason kana saka damuwa aranka kaji tashi kacigaba da harkokin ka zantayaka da addu”a kaji haiydar

aduk lokacinda yadau zafi idan mom tana kwantar masa dahankali zainemi damuwa yarasa shiyasa baida wata abokiyar shawara idan ba itah”bah”yana son mom dinsa sosai kamar yanda itah ma take sonsa””

mikewa yayi yana murmushi to mom nibari infitah “”to adawo lfy dan Allah kasaki ranka kaji yana gyada kaiyafita tabishi dakallo harya bace ta girgiza kai haiydar kenan dadina dakai akwai saukin kai amman kanada naci akan abu

bana tunanin babanka zaiyarda dawata magana idan bata auren nan bah addu”a kawai zanyimaka amman ninafison farincikinka akan komai””tashi tayi zuwa sama”abangaren su hameeda kuwa suna komawa gida tayi tsalle tadane gwoggo

muhsen ne yayi magana keji wai kamar zaki karyata kewai yaushe zakiyi hankali kullum girma kike amman kina harkar kananun yara”kai kai dakata meye haka jikinka tahau ko nawa???? nifah wannan abu dakakewa yata yana damuna kamar bayar uwar kabah??

fitarmun daga ido wlh “”haba hjy wlh kidaina sakanta yainyar nan duk abunda tayi saikirika daure mata gindi nidai wlh gaskiya nake fadamaku yasakai yafita gwaggo hure tabishi da tsaki

Aisha……………..gentle
[2:58PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
11

tasake kankameta wlh umma naji dadi dakika ce ahadani da ya haiydar inasonsa sosai””shakuruminki ainasan kinasonsa shiyasa nace yadace ahadaku”” tayi mar mar da ido”” kuma ni ummah Allah bazan iyah zama da kishiyabah

ah sha kuruminki ai bake bazama da kishiya dan uwankinefah kuma yayanki aibai isah yakara aurebah saida izininmu””kikwantarda hankalinki kinji tayi murmushi tasake rungume gwaggo

duk yanda Haiydar yayi danya kawarda damuwarsa amman abun yafaskara kullum abun dada kunar ransa yake kwance yake saman kujerar falonsa yayi matashin kai da hannun kujerar daya hannunsa yana saman cikinsa daya kuma yadorah saman goshinsa

shikawai yasan irin damuwarda yake ciki gashi auren sai dada matsowa yake amman kokadan yakasa jin son hameeda cikin zuciyarshi daidai da kwayar zarrah baiji digon sontabah duk da mom tana kwantar masa dahankali yasauke ajiyan zuciya

wai saiyaushe su dad zasu gane andaina irin wannan auren yanzu zamani yasauya baidace anayiwa yara irin wannan bah tunda ba addini bane kuma ba al adabahshin basa tunanin idan wani yanason wannan wani zaiso kowafah da irin zuciyarsa

tsaki yaja..nikam duk ni akacuta gaskiya gashi tunda akasaka rana tabi duk tadameni yarinya babu kamun kai kamar bamacebah yana zancen zucinsa taturo kofah dasauri tana kwala masa kirah idanunta yakai saman kujeran dayake kwance dasauri takai wajen taduka kanta tadorah sakan kirjinsa””tana masa shagwaba. ya Haiydar tundazu naketa nemanka

cikin hanzari yadago tare da tureta ransa inyayi dubu yabaci cikin ido take kallonsa yazaka tureni ya Haiydar nifah matarkace”” tsawa yadaka mata kebanason shashancin banza”” haka akakoya maki taki tarbiyar saiki bari sai andaurah duk iskancinda zakiyi saikiyi amman bayanzubah meyasa kebakisan mutuncinki naya macebah

toni banada. wannan dabi”ar idan kekinga wannan waye wace nibanaso barganin ina kyaleki waimadai bana hanaki shigoman daki kai tsayebah batare da sallamaba??? waye yabaki izinin shigoman daki haka kawai kokina bina bashine

wlh wannan takuran dakikemun tafara isata..wai dolene saina soki nace bana sonki bana sonki kiyiwa Allah kibarni na sarara mana aurene dai andage dole saina aureki naji zan aureki amman dan Allah kibar zuciyata tasarara haka haba””ana mace babu kodan jan aji

ya Haiydar da bakinka kake budawa cewa baka sona???ah din nafada ko akwai abunda zakiyine??? mikewa tayi tarike kugu naji baka sona amman wlh dole ka aureni kokaki ko kaso kuma dole muyi rayuwar aure dakai

saikowa yasan ni matarka. ce kuma wlh saika soni saikayi abunda zakayi amman aurene babu fashi”kawai dan Allah yadorah man sonka ne shiyasa kakeman wulakanci ainima bani nasakawa kainabah

kuma wlh zuwa dakinka yanzu nafara bazan baribah sairanarda akadaurah mana aure””dakake zancen wai banda jan aji menene abun jan ajin tunda ni matarkace ainaga angama komai saurah fatiha kawai yarage

murya ta kwantar ya Haiydar nibansan meyasa bakasonabah menene narasa ajikina kallenifah tafara juya masa mazaunanta tana gyara rigarta yanda dukiyar fulaninta zasu fito amman ko dass haiydar baijibah tamkar ma yana kallon namiji dan uwansa

Aisha…………………gentle
[3:31PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
12

yasaki wani murmushin yake shikam abun natama yadaina bashi haushi dariyama take bashi tsaki yayi yamike tsaye yatako kusa da itah yanda zasu rika jin numfashin junansu yanuna mata hanyar waje””.naji duk abunda kikace gahanya nan agaida gida””

tsayinta tayi batada alamar ko motsawa balantana tasaran tafiya hakan yahasaloda haiydar hannu yasa yaturota waje yakulle kofarsa hannu yasa yadafe kansa wai wannan wace irin jarabace mace zata rika biyar namiji””yasake jan tsaki wlh indai ninema garin zan barmata

sai ankusah bikin zandawo basaitagannibah sannan zata zo saman kujerah yafada yana maida numfashi gaba daya kansa yadaure bayajin nishadi kokadan”tsaki yaja sannan yamike yabude kofah bangaren mom yatafi baisameta falon kasabah hakan yasa yahaurah sama “” zaune yasameta saman kafet din falonta nasama saman kujerah yazauna tare da huro iska tabakinsa

yajingina jikin kujerah””tunda yashigo take kallonsa tasan akwai damuwa afuskansa gashinan tanuna tayi murmushi sannan takirah sunansa”” haiydar’yadago kai yakalleta sannan ya amsa na am mom””lfy dai naga yanayinka yasauya????

yayi tsaki kema dai mom kinsani duk ranarda kikaga damuwa afuskata fiye da wadda nake ciki wlh wannna yarinyar ce mom ya akeso bawa yayi daransa wlh kokadan mom nakasa sakawa raina son wannna yarinyar

kullum halayyarta dada tsanarsu nake batada kamun kai kwata kwata dame zanji da kakabamun itah da akai kokuma dayawan naneman datake “”agaskiya nagaji zansamu dad inshaida masa nifah bana kaunar auren nan””yayi maganar yana kallon mom data saki baki tana saurarensa

haba haiydar kana ganin wannna shawarar zata bulle dakaine??? tokasani muddin kasanarda dadyn ka wannna maganar zaiyi mugun saba maka kuma zai iyah ma maidoda auren kusa kusa yaga iyakarka”” karadai kayi hakuri kafin ayi auren nan kataushi zuciyarka tafara sonta

inason kakoyawa zuciyarka son hameeda dankuwa aurenku babu fashi kasan Allah yanda suka dauki wannan abu badawasaba kafin kaima ai haka dahir yayi yariga yakamu dason wata yar makarantarsu”” babu irin tashin hankalinda baishigabah amman alhj babba yasa kafa yature

kai intakaice maka labari harsaida aka kwantar dashi asiviti ranar da akakwantar dashi aranar aka daurah aure cewar alhj babba idan yana iyah wa yahadiye zuciya yamutu”” toyanzu bagashibah yayansu biyu kamar ma ba ayibah

hmmm naji duk wannan mom amman airayuwarshi datawa ba iri daya bace ”haiydar haryanzu kakasa gane abunda nakeso kagane saiyaushe zaka gane illar fitarda rashin sonda kakeyiwa hameeda kasanifah. idan wannna maganar tafita akwai matsalafa!!!

ina sake baka hakuri kadada tausar zuciyarka “”yanisah naji mom amman inaso kiyiman wata alfarma daya””tasake kallonsa tame kenan haiydar? inaso dan Allah kiyarda inbar garin nan””‘kirji tadafe bangane mekake nufibah haiydar kabar garin nan kamar yaya kanaso farincikina yayi kaurah kenan???

mom bawai intafi shikenan bah ina nufin indanyi nisah daganan kozan samu sanyin zuciya kafin auren nan wlh muddin ina kallon wannna yarinyar nasan akwai matsala bazan iyah tausar zuciyataba kiyarda dani mom albarkarki kawai nake bukata

kinsan yarda zaki fahimtar da dad kada yagano hakan plz mom kece kawai zaki iyah shareman damuwata””tanisah um um Haiydar inajiye maka abunda zaije yadawofah””‘kana ganin barin garin nan zaisa hankalinka yakwanta???? insha Allah mom kidai tayani da addu”a

shikenan yaushene tafiyar kuma wanne gari zakaje??? um mom saidai nagani yanzu zanje wajen fadil idan nadawo zan sanardake garinda zanje amman gobe nakeson tafiyar””shikenan Allah yakaimu to ameen mom yamike yayi mata sallama yasauko

Aisha…………………gentle
[4:03PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
13

kaitsaye dakinsa yanufah saida yasakeyin wanka kananan kaya yaska yafito das dashi yadauko wayansa yakirah fadil yana dauka yace yadai mutumina kana ina??daya bangaren aka amsa ina gidah mana ina kake tsammanin zanje””k ganinan shigowa

fadil shine abokin haiydar tun suna yara karatuma tare sukayishi yanzuma suna shire shiren fara aikina babbar asiviti “”babu nisah tsakanin gidan su fadil da haiydar gidan dake tsakaninsu baiwuce gida shida ba

dayakai kofan gidan baishigabah anan kusah da gidan akwai wata bishiyan bedi anan yajingina yakirah shi awaya bajimawa yafito yakaraso inda yake yana fara a ango kasha kamshi hannu yabashi suka taba

yadai ango naga sai bannar rai kakeyi nina dauka idan nayimaka kirari zaka hadani dako yar 5k ce””tsaki haiydar yayi yana kallon wani guri daban yace menene abundahar zan barnar da kudina akansa””*Allah dai yakyauta aida inbada nairah akan wannna kirari kara tafadi insan hasararta nayi

yayi masa duban rashin fahimta haba haiydar wai kana nufin haryanzu kananan akan bakarka? yace har gobema””)yanayin yanda yayi maganar yasa fadil yin dariya””yadafa kafadarsa mutumina zuciyar nan taka tanada wuyar sha ani” wai saiyaushe zaka koyawa zuciyarka hakuri dadangana!!! yace babu rana indai akan wannan yarinyar ne kama daina bata bakinka nifah banji inasontabah kokadan

kuma banajin zansota koda anan gabane kaga mubarma wannan maganar danni bashine yakawo nibah”” kasan meyakawoni””??? yayi murmushi ina kuwa zansani mukarasa ciki saimuyi magana”” ah ah barni anan ma ya isah sauri nake akwai inda zanje

kafansa yadora saman bishiyan yasake jinginawa jikinta “” wlh fadil sonakeyi inyi dan nesa da gidah kafin auren nan”” nalurah zama na anan yanasakani inajin tsanar yarinyar nan amman idan nayi nesa da itah nasan komai zaizoman dasauki yakake ganin yadace????

fadil yanisah yana kallon haiydar dariyace taci kafinsa saida yayi mai isarsa sannna yakalleshi haba haiydar ina tunaninka da natsuwarka suka tafi”” yanzu akan dan wannan zakabar garinku kayi kaurah zuwa wani gani tome kake gujewa auren??? ni wlh danine kai nasamu za aman aure wlh hankalina kwance

bansan wuyar komaibah saidai iyayena suyiman namaso ace nine kai wlh haiydar kam baki yasaki yana sauraren maganarsa saida yayi shiru sannan yakalleshi kagama???toni banaso kuma ni ba aman gwanintabah kaga idan bazaka bani shawarabah akan nisantar wannan yarinyarbah

kadaina bani shawara akan fuskantarta ”kasandai kaibanayimaka haka “”cool dwn mana. abokina nimadai kawai neman. tsokanane amman nadaina tunda bakaso yanzu yakakeso ayi??? yauwa kokaifah sonake kafadaman sunan garuruwa bananan kusabah amman nafison kauye naji ana cewa zaman kauye akwai dadi sosai

nima zan jarrabah ingani koda damuwarda nake ciki zata ragu”” yanisah eh toh kasan dai kusan ince dagani harkai bama abota zama kasar nan bane kaga kuwa bansan sunayen kauyukka bah amman mai aikin gidan mu inaji suna labari sunan garinsu

umm umm kaga sunan garinfa yashigemun “”yasake yin tunani yauwa funtuwa”” acen akasamowa hjya itah kuma gaskiya tanada hakuri idan tana bawa su aneesa lbrin garin nima nakan saurara amman kana ganin zaka iyah rayuwa garinda bakasan kowaba haiydar???

Aisha………………..gentle
[4:31PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
14

manta kawai abokina inane kuma funtuwa???? yace toh nan fadai wlh bansan ko awanne gari akebi zuwa cenbah amman kabari zan tambayi itah mai aikinmu idan tafadaman zankirakah awaya insanar dakai”” yaushene tafiyar??yashafo sumarsa gobe nakeson tafiya insha Allah””

ah kace tafiyar dai kakawotah kusah amman dad yasan da tafiyar kuwa??? kai ina zanbarima yasani duk wannna abunfah baimasan inayibah mom ce kawai tasani kasanfa dagakai sai mom kune kawai kukasan sirrina bayanku babu wanda yasani sai itah yarinyar

danyauma saida nafada mata dantabatamun rai.. yana kallonsa yace meyasa zakayi haka bakajin tsoron tafadawa babarta itah kuma tasanarda dad?? toya zanyi fadil kaikanka kasan bana mu amala da mata kokadan banason mace tana. matsowa inda nake amman wannan yarinyar datashigo burinta daya shine tafada saman jikina itah kenan kullum shigar kananan kaya kamar ba yar musulmabah

zakaga tafadoman cikin daki ba sallama bata tunanin awane yanayi zata sameni itah baidametabah wannan kake tunanin zan iyah rayuwar aure da itah haba kwata kwata batada halin macenda nakeso zan aurah”” sanin kankane atsarina banason mace maitsayi sosai tojita dan Allah kamar falwaya tatafi kodan lankwasa babu””

inason mace maihaske amman bana bleaching ba amman itah idan kalurah maitake shafawa”” inason mace ma abociya gashi maibaki dasantsi itah kuwa guiguice saidai tayi kari dana doki””inason mace mai cikakken dirin jiki komai najikinta daidai yanda idan naganta tundaga nesah yanayina zai sauya

itah kuwa batada kodaya idan ma naganta daga nesa raina yake baci kafin ma takaraso inda nake”matarda zata kasance burin rayuwata itah ce wadda zankalli cikin idonta inji nakasa natsuwa gaba daya na urorin jikina sudaina aiki to wannan itah ce irin matarda nakeson mallaka

takasance maitarin ilimin addini koda kuwa batada na boko nibandamubah””inaso takasance maijin kunya akoda yaushe duk wadan nan abunda nalissafo kafadaman daya wanda hameeda take dashi bayan iskanci da wulakanta mutane””

gashi yanzu dad yabata man tsari gidana dana gama banaso kowace mace tashiga cikinsa sai wacce zuciyata takeso amman gashi dad duk yarusah man tsarina”‘yayi tsaki nikilantama bazan zauna kasar nan bah idan mukabar kasar cen tayi harkarta inyi tawa idan nafita aikina bazan dawobah saitayi barci kaga kowa zaiyi harkarsa

harkafin insamu cikar burina dankuwa nibansan nayi aurebah saina mallaki mace mai irin siffofinda na zayyana maka yanzu””fadil yajinjina kai to Abokina Allah yanuna mana wannan ranar muje intaka maka

dan Allah kada kamanta fa katambayeta dan komai yaunakeson shiryashi gobe indau hanya “”shikenan bazan mantabah saikaga kirana harkusan gida yakaishi sannna yadawo duk wani shirye shirye yakammalashi

zuwa dare saiga wayar fadil cikin sauri yadauka lokacin yana kokarin shiga gida dad yana kiransa””yadauka yadai mutumina nihar ina shirin bugamaka sammako dasafe tunda najika shiru” yayi dariya afuwan wlh kwata kwata nama manta saiyanzu abun yafadoman arai “” aidole ka manta tunda bakai ne cikin damuwabah metace maka???

Aisha……………….gentle
[8:13PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
15

yayi dariya najidai tace ta zaria zakabi garin yananan gaba da zaria kadan””k yatace maka yanayin garin??? ah toh banyi mata wannan tambayarbah idan kaje ai zaka gani dakanka bah.. toshikenan nagode saimunyi waya dad yana nemana

shikenan angon hameeda”” tsaki yayi yakashe wayarsa dama fadil yasan haka yayi dariya haiydar kenan “” da sallamar sa yashiga bangaren dad dinsa mom tana kusa dashi kasa yasamu yazauna sannan yagaida dady din””ya amsa”” sai shiru yabiyo baya””yayi gyaran murya mamanka tacemun zakaje katsina wajen gwaggonka” shine take fadaman nace bari inkiraka inji kwana nawa zakayi dan karkaje kayi zamanka””

yasaki murmushi jin abunda mom tace yace eh dady bajimawa zanyibah insha Allah bazan wuce ma sati daya ba”yagyada kai shikenan amman dai kaje gidan su hameeda ko???? gabansane yabada rass yadan sosa kai ah ah dad naga tazo dazu ai mezaisa kuma intafi””

yayi murmushi shikenan amman aikaga sauran yan uwanka suna zuwa tadi amman kai kosau daya bantaganin kajebah kodai zabin namu baiyi maka bane???yakirkiro murmushin yake ah ah dad nina isah kuyiman zabi ince banaso kawai dai naga tana yawan zuwa gidan nan shiyasa nima bana zuwa

kuma koda najema bana samunta agida”” yagyada kai nafahimceka haiydar Allah yataimaka idan kaje kagaishesu nasan koda zanfitah office baka tashibah kuma kafin indawo nasan kawuce”” yaduka zasuji dad nabarku lafiya mikewa yayi yana maijin dadi akan abunda mom dinsa tayi masa

saida yakai bakin kofah yadan waigo yasan shitake kallo haka kuwa shitake kallo tana murmushi babban dan yatsansa ya daga mata alamar jinjina tasaki fara”a
tun cikin daren duk wani siri dazaiyi yagama kammalashi hatta kudin da zai bukata saida yatanadesu

fatanshi daya Allah yakaishi lafiya. saida yawatsa ruwa sannan yakwanta saman lafiyayyen gadonsa yasaukarda ajiyan zuciya daga gobe nahuta da kaya idan tazo bata samenibah saitayi tazama adakina””

da wannan tunanin barci yayi awon gaba dashi bashi yafarkabah sai asubah yayi alwala yawuce masallaci dama al adar sace koda angama sallah baya dawowa gidah sai yasamu malam yakarashi karatun littafansa

sai takwas yake barin masallacin yakaraso gida kaitsaye dakinsa yanufah yatarar har ankawo masa break f dinsa saida yaci yayi nak sannan yakwanta bajimawa barci yadaukeshi
saikusan shabiyu yafarka

Aisha……………….gentle
[6:48PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [8:47PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
16

Agurguje yayi wanka sannan yashirya manyan kaya yasaka harda hula dinkin yayi masa kyau sosai yafito zuwa bangaren mom dinsa afalon kasa yasamu kursum tana kallon more than love”tana ganinsa tasaki fara a yaya ina kwana

shima murmushi yayi lfy qalau amarya”” murmushi tayi tarufe fuskanta”” yaya wai katsina zakaje wajen gwaggo dan Allah katafi dani inga sister jamila”” ido yaware ah ah nibabu inda zanje dake kinaso hameed ya iskomu cen idan baigankibah

kai yay wlh bazaima bimubah nidai inshirya zaka dani??ah ah kursum kafin injefah zanbiya wajen wani abokina kuma kinga baidace inje dakebah kina mace kiyi hakuri idan sukazo biki aizaki gansu kinji!baki taturo. tunda bazaka danibah nahakurah yayi dariya mom tana samane????

ah ah tana kichin inkirah maka itah ne?? ah ah bari insameta acen yanzu kursum gaki zankadediya dake amman kuma bazaki iyah taya mom aikibah saidai kibarta tayi”” sai na gani idan kikai aure wazaije yadinga girkawa hameed

la yaya nizanyi masa mana wlh itah mom cewa takeyi wai ban iyah bah bazan yiwa mijinta jagwalgwalobah shiyasa nikuma nadaina zuwama””muryan mom sukaji dake dawa haka sarkin surutu kedai kursum bakinki ko ciwo bayayi””

la mom nidin aikuwa banada surutu kamar ya Haiydar””tana murmushi takaraso inda yake dakyarma tasamu tazauna saman kujerah tana kallonsa yagurfana kasa yagaisheta ta amsa da fara a shirin kenan kai yagyada insha Allah mom amun addu”a

kada kadamu aduk inda kake kana tare da addu”a ta tanaso tatambayeshi wane gari zaije amman kursum tatsaresu da ido shiyasama bata tambayeshibah yamike mom bari intafi kada dare yamun akan hanya”” shikenan inazuwa””

kichin takoma tadauko masa babbar kula danbun naman kazane yaji kayan hadi sai kamshi yake ya karba yana murna kai ammanfa nagode mom ”kursum tamike taleko kai kai yaya duk ina zakaje dawannan danbun nidai kasammun idan ya hameed yazo anjima inbasa shima yanason dambun nama

kokallonta baiyibah yakulle kular”” nahanaki mom dina tamun idan kinada zuciya kema kishiga kichin kiyiwa saurayin naki”mom dai dariya kawai take yanda haidar yake wasa da kannen sa duk yan gidan basu cika sakar masu fuskaba

tace amman haiydar kafin kawuce kasamu maman zulai kuyi sallama””insha Allah mom zanje””saimunyi waya’to Allah yakiyaye yace ameen yasakai zaifita kursum takwala masa kirah kamar wanda yake nesa da itah yawaigo lfy dai wannan kiran

bafa hameed bane yarinya”” ya haiydar nidai baka baniba naga kasakai kafitah waidama dan wannan ne kike kirana?to nahana kizo kikwata mom natafi””to haiydar Allah yakiyaye saida yabiya bangaren maman zulai sukai sallama tace idan kaje kagaishesu yadade cen ma suna wasa da zulai yana tsokanarta wai yaga tana haske koduk zumudin auren ne

kai yaya””wlh dason zolaya kake ina maganar zumudi tunda ba zabin raina zan aurabah”” dam dam yaji akirjinsa ashedai bashine kawai yakekin wannan auren ba amman kokadan zulai bata nuna bata ra ayin auren ba

yasha ganin is”hak yazo firah yanda suke firah cikin jindadi da annushuwa kamar dama sundade sunason junansu ashedai taciki naciki nidai inaganin kokarinwadanda suke iyah boye damuwarsu

Aisha………………gentle
[11:49PM, 11/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
17

nikam ai damuwata bazata taba boyuwaba musamman ma akan abunda banaso”yakalleta kina nufin bakyason is”hak??? tayi murmushi adakam bana sonsa yaya amman yanzu nafara koyawa kaina yanda zan soshi ganin banida wata mafitah face bin umurnin iyayena

tunda kowama haka akaimasa niwacece dazan bijirewa umurninsu”” yajinjina maganarta abunda tafada gaskiyane shikanshi yanaso zuciyarsa tayarda dahakan amman taki abu daya kawai yasani shine bayasonta kuma bazai taba sontabah

mikewa yayi yana kallonta agaskiya naji dadi. maganarki zulaihat wannan yanuna baki bar tarbiyanda iyayen mu suka bamubah nibari infita yakalli hjy nizan wuce to haiydar Allah yakiyaye hanya kagaishesu”haka yafito yana tunanin magan ganun zulaihat

agaskiya tayi dogon nazari kuma tayi hankali wajen tilasta wa zuciyata abunda bataso toni meyasa tawa zuciyar takasa yarda dahakan???? duk yanda naso indasawa zuciyata son hameeda sai injima tsanarta tadarsu sakamakon inji sonta

saida yabiya dakinsa yadauki kayansa sannan yafito yatari dan adaidaita sahu yace yakaishi inda ake shiga motah yace k haumuje”” harsuka kai tashar mota tunanin maganar zulaihat kawai yakeyi sunki subar zuciyarsa yana zuwa cikin sa a kuwa mota tacika mutun daya akejirah

yabiya dan adaidaita sannan yashiga motar karen mota yakarbi kudin motah motah tatashi kowa yana harkar gabansa wadansu suna danne danne waya wasu surutu suke wasu kuma sundan fara gyangyadi”” wasu suna kallon titi yanda mota take keta daji bishiyoyi gasunan kamar anshukasu

wasu kuma suna sauraren gulmane”inkadauke haiydar dagaba daya tunaninsa baya cikin motar yanakan tunanin auren da za aimasa gaskiya yayi wauta mezai hana yazauna shima kamar yanda zulaihat tayi watakil shima yajiyanason auren

wata zuciya tace anya kuwa???? aiduk abunda baka sonsa zaiyi wuya kasoshi musamman itah datakeyin dabi”unda suka sha banba dawanda kakeso wacce zaka auradin tamallakesu”” yasauke ajiyan zuciya yakai kallonsa saman hanya yana kallon yanda itatuwa suketa rangaji kasancewar iskanda akeyi

yanzu tunaninsa daya”” yazaiji agarinda zaije kozaiji dadin garin ???tunani kam bazai bar zuciyarsabah dama yasan haka tunranar da aka saka wannan ranar dama yasan karshen farincikina kenan

sunyi tafiya mainisah wasukam sun dade dayin barci ankai zariya wasu sunfara sauka””ansoma tafiya shidai haiydar kallon hanya kawai yake andan taba tafiya banisah wani yace driver daka wuce giwa kadan zaka ajeni”” haiydar yadade yana nanata sunan cikin zuciyarshi

giwa giwa giwa dagajin sunan wannan kauyen nasan kila zaiyi dadin zama

Aisha……………………..gentle
[6:48PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [4:58PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
18

Andan taba tafiya maidan nisah aka kawo dan kauyen driver yatsaya mutumen yafita shima haiydar yafita driver yakalleshi malam ba funtuwa zakajebah??? baikalleshibah yace ah ah dama anan zan sauka yadau kayan sa kawai yabi hanyarda yaga mutumen yabi

batareda yasan inda zashibah yakai daidai saitin wata bishiya saiyayi tsaye yana tunani anya kuwa baiyi wautabah dagajin sunan gari kawai zaice anan zaisauka fuskansa yarufe ganin iskanda yataso gashi har anyi la asar yadubah agogon hannunsa karfe biyar harda minti goma

to ina zaije bari kawai yaje gidan mai unguwa yasandai bazai rasa wajen zamaba””‘kafin gobe yagani idan garin baiyi masabah yakarasa funtuwa yana yanke wannan shawara saiga wani dattijo zaiwuce yayi masa sallama.. haiydar yaduka harkasa yagaishe shi

daga ganinsa daga daji yadawo danga karanan akansa yasaukarda karan yakalli haiydar daga ganinsa kam badan garin bane ya amsa lfy qalau dan samari daga ina kake haka kazo kan hanya katsaya””???

yanisa baba ni bakone daga kano nake yanzun nan mota ta ajeni garin nan kuma bansan kowaba ina neman gidan mai unguwane kozan samu inda zan zauna kafin intafi”dattijon yajinjina kai yasake duban haiydar yace taso muje

dama yakawo kusa da gida anan yabar karan nasa yana gaba haiydar nabinsa harsuka kai cikin wani zaure suka shiga yace masa bisimillah hannun dama yabi wata hanya haiydar yana binsa suka kai wani waje dakine daya sai bayi yacema haiydar tsaya nan inazuwa

haiydar yana nan tsaye yana karewa wajen kallo ginin kasane amman wajen ashare yake tsaf kaman akwai mutane awajen bajimawa saigashi yadawo tare dawata yarinya fara siririya ma abociya siririn hanci da kyawawan idanuwa tana rike da tsintsiya yace shiga mairo kishare maza ina zuwa”” to baba dakin tashiga tahau shara

duk dabawani datti sosai bayan tashare saiga dattijon yadawo dawata tsohuwar katifah ungu mairo shimfida masa”” takarba tashimfida””sannan tafito baba nagama””intafi wajen wasata ko?yayi murmushi kedai bakyajin magana yanzun nan naji ana nemanki cikin gida kije makaranta maza jeki wajen innarki ki karbo masa furah da ruwa to tace taruga dagudu

yabita da kallo yana girgiza kai sannan yamaida kallonsa wajen haiydar wanda shima din suyake kallo yayi mumushi bisimillah yaro”” haiydar yadauki kayansa da sallama yaduka yashiga dakin

yana yatsina fuska wace kaddarace takawoshi nan tunda yake baitaba tsammanin zaishigo irin wannan garin ba kuma wai anan zankwana??? kayansa ya aje yasamu gefen katifar mai kamada tabarma yazauna dadari dari ma yazauna samanta dattijon ne yashigo rike da fura yarinyarda aka kirah da mairo tana rike da ruwa

da sallamar sa ya ajefuran itah ma ta aje yakalleta maza maza kidauki allonki kiwuce makaranta kada infito insameki wajen wasar nan kinajinako” to baba sannan tasakai tafita”yamaida kallonsa wajen haidar yaro baka fadaman sunankaba???

Aisha………………gentle
[5:24PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
19

yayi murmushi baba sunana haiydar kuma ni dan kano ne nayi sha awar zuwa kauyene dalili inajin ana fadar kauye yanada dadin zama shine nazo indanyi hutu anan dama funtuwa zanje sainaji wani yace asaukeshi anan nima sainaji ina sha awar zama anan din”” yayi shiru

dattijon yayi murmushi ikon Allah malam haiydar kana iyah zama kuwa akarkara kaida kasaba dazaman birni inakai ina zaman daji??? haiydar yayi murmushi haba baba kuda kuka zauna balantana kuma ni””

ai idan har kuzaku iyah rayuwa anan nima zan iyah dan babu abunda nafiku dashi nima mutun ne ai kamarku”yajinjina kai dajin kalaman haiydar suna cike da ilimi daga ganin yaron yafito gidan manyan mutane yakalleshi

hakane maganarka haiydar nidai sunana shehu amman anakirana da hardo ni bafulatanine nima zamane yakawo nan amman asalina badan nan bane ina tafiyane daga gari zuwa gari danazo wannan kauye saina zauna naji dadin garin kaga har antara iyali mata na uku kuma inada yara sunfi ashirin jikoki bansan iya karsubah

wannan dakin ma dakake gani dakin yayan mairone dasuka zauna da matarsa yayi nashi shine suka koma yatashi maigari bayanan yayi tafiya shiyasa nasauke ka anan idan haryayi maka kazauna harsanda zaka koma “”

haiydar yaduka yana godiya amman naji dadi sosai baba Allah yasaka da alhairi ameeen ameeen kaga bari inbarka kasamu kahuta yamike yafita anan yabar haidar kamar yafasa ihu waishikam yazai iyah zama wannan gari haka???

yadauko furan da aka ajemasa cikin kwanon ruwa sabo dal ganin tsabtar sa shiyasama haiydar ya iyah shan furan bayan yagama yafitowaje akofar gidan yasamu wani yaro yakirashi yace dan Allah shiga wannan gida kasamoman ruwa zanyi alwala yace toh dagudunsa yashiga gida

yasamu innar mairo tana tankaden garin tuwo yace wai wani dan birni yace asammasa ruwa zaiyi alwala cikin sauri ta aje rariyar tadauko buta tacika masa itah daruwa tamika masa yakarba yakawowa haiydar yakoma cikin gidan saida yataba ruwa sannan yayi alwala

saida yayi tambaya akanuna masa masallacin simadin ginin kasane amman babu rufin sama gakuranan dayawa sai wadansu tabarmi duk sun yage haka yayi sallolinda ake binsa yana nan zaune har akai magrib maifita masallacin bah

kuma baisan kowabah kowa yazo saidai yabishi da kallo””saida akai isha i hardo yakarasa inda yake “”yana murmushi wai haiydar kaine zaune anan tundazu naketa neman yayi murmushi yabashi hannu suka gaisa yace ai baba tundanashigo nan banfitah ba””

haba kaiko tahaka yazaka gane dadin garin kazo muje inhadaka da halliru yayan mairo yarika zagawa dakai kana ganin gari tare suka fito masallacin zuwa. kofar gida yace shiga ciki inazuwa bari in nemo shi kai kawai haiydar yagyda yashiga ciki yasamu ankawo masa abinci harda fitilar kwai”yayi murmushi kawai ko abincin bai kallabah furan kawai yasha sannan yazauna

Aisha……………….gentle
[6:05PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
20

baijima da zamaba saiga hardo yayi sallama tare da halliru haiydar yabashi hannu suka gaisa hardo yace to haiydar gadana halliru duk abunda kakeso katambayeshi kada kaji kunyar komai yakalli halliru

kaikuma ga haiydar nan karika yawodashi yana ganin gari yace to baba anan yabarsu yafita halliru yakalli haiydar yana murmushi taso muje yanzuma anfara wasa adandali bamusu kuwa haiydar yataso suka fito sunfara tafiya halliru sai zubah masa surutu yake banda umm ah ah ko eh babu abunda yake gamashi dashi

halliru yakalleshi haiydar kamar surutu baidamekaba nikuma gani akwai surutu”” yayi maganar yana kallonsa “”yayi murmushi bakomai abokina.inajinka ai nima inada surutu kawai kasan bakunci saimutun yayishi kona kwana dayane

hakane kam amman haiydar zaka iyah zama garin nan kuwa???batareda ya kalleshibah yace saboda me kafadi haka halliru? yace naga cimarmu dataku badaya bane kamar bazaka iyah cin abunda muke cibah

haiydar yasaki murmushi maidan sauti yace haba kaikuwa kaiya akai ka iyah cinsa??shima yayi murmushi yana kallon haiydar aikaga nina saba kaikuma baka sababa” yace indai dan wannan ne kada kadamu nima kwana biyu zansaba bakasan nima masoyin furah bane hardai wadda aka kawoman dazu nibantabajin fura mai dadi kamartaba kaman damun injin

halliru yayi dariya daidai sunkusa ga dandalin danga hayaniya nan haiydar yakallah yana jinjina yawan mutanen wajen halliru yana hango talatu yasaki fara a yana kallon haiydar yace nifa nahango mutunniyata””haiydar yace kenan tafiya zakayi kabarni yace ah ah muje kayi kallo mana

yaja hannunsa zuwa inda suke rawa gaba daya hankalin yammatan da samari yadawo wajen haiydar wadan dasuke gefe suna firah da samarinsu suma suka gangaro dandalin”” anata sowa ganin talatu tashiga fagen rawa akafara sakin kidah

talatu ce tafara waka””ahayye mui gada adandali sauran suka amsa ahaiye mui gada adandali””ahayye mui gada adandali””kowacce acikinmu zatazo tayi gada “” gada adandali””saina zabi nawa yammata dukka ku kauce sauran suka amsa gada adandali

ni imfadi nawa!gada adandali fadesha munaji gada adandali”” sahibina halliru taso gada adan dali taso taso muyi wasa gada adandali duk acikin mata ni namasu zarra ahankali take wakar tana takawa zuwa wajenda halliru yake shima saiyabiyo bayanta yana takawa

gaba daya matan wajen suka rangada guda”” halliru yafara zubah mata kudi shima yana takawa aikam mai haiydar zaiyi inba dariyabah harda hawaye ganin yanda halliru yake gantsare gantsare yana rawa kamar bace daganan aka tsaida kida

daganan wata tashigo akacigabah dakidah kowacce haka zatayii da itah da saurayinta harsuka gama haidar dariya kamar cikinsa zaifashi bayan angama rawa yammata suka kebe da samarukkansu suna tadi shidai haiydar gefe yakoma yana kallonsu ko ina kagani yammatane da samari saiwasu yanmatan dasuketa shawagi gaban haiydar

Aisha…………gentle
[6:37PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
21

Atunaninsu kozai taya shikam ko kallon arziki ma baiyi masubah”yana nan tsaye saiga wata tazo gabanshi kansa yana kasa tadan leka tayanda zata ganin fuskansa tace la ashe kaine aini dama tunda nahangoka nasan kaine dan binninda nagani dazu gidan mu””

yadago kaiyakalli mai maganar yakirkiro murmushi danshima yaganeta yace mairo yaushe kika zonan?? tace tundazu nake nan muna cen dani da kawata munashan rake aitunda kazo naganka dakai da yayana””

yayi murmushi toni ina raken tawa???? baki tarufe yokuyan binni maizakuyi da rake kuma kuna shuka rakene????”” yayi murmushi ah ah amman aimuma munashan raken”” tabdi to aini kaga nariga nashanye ko??? kuma niyanzu banida kudi dasai insiya maka amman kabari gobe idan naje gonar babana zandibo maka maiyawa ko???

wai itah wannan yarinyar komai nata tambayane duk tayi magana kuma saita tambayi mutun yasake kallonta shikenan nabari hargoben amman kinga dare yayi kije gida hakanan… baki taturo kaidan binni nifah banajin barci kuma larai bata gama firah ba dasai mutafi

yayi shiru sannan yace kebakida saurayine???? fuskarta tarufe da tafin hannunta tana dariya wai itah kunya yasake tambayar ta zatabashi amsa saiga halliru yakaraso inda suke””ah wacece nake gani haka kamar mairo”” tayi dariya yaya nice baka ganenibah???

yace haba auta aikocikin duhu ina ganeki mekikeyi anan ?? takalli haiydar nima dan binni nagani shiyasa nazo inda yake”” yace auta bahaka ne sunansaba sunansa haiydar”” tayi shiru saicen takalleshi amman dai wannan sunan turawane ko????

haiydar yayi dariyar da baima shiryabah tace gaskiya sunan akwaiwuya nidai dan binni zance yafi sauki ko??halliru yayi murmushi shikenan auta maza kitafi gida haka dare yayi tace to takalli haiydar dan binni sai da safe baima amsaba taruga dagudu tabi hanyar gida yabita da kallo yana gyada kansa

saikusan shabiyu sukabar dandalin zuwa gida anan sukai sallama yashiga ciki shikuma halliru yawuce dakinsa”” hakadai haiydar yaketa rayuwa agarin har tsawon sati daya yanzukam yasake dasu sosai kamar dama yasansu

kullum yana zuwa dandali tare da halliru akai akai yakanshiga cikin gidan yagaida matan hardo”suna zaune gindin bishiya da safe ya kalli halliru yace wainikam garinkun nan ina ake samun service tunda nazo banyi waya gidabah nasan hankalin mom dina yana kaina

yace meyasa tunda kazo baka fadaman ba taso muje yamike suka kama hanya saida sukayi tafiya mainisa sannan suka kawo gindin wani icce anan suka tsay haiydar yakunna wayarsa

mom dinsa yafara kirah kirah daya kuwa tadauka kakyauta haiydar haka mukayi dakai kasa duk hankalina yatashi tunranarda katafi kullum cikin aikin neman layinka nake amman akashe nakirah fadil shima yace baisamunka

kanacen hankalinka kwance mukasakamu adamuwa””” yayi dariya kwantarda hankalinki mom inanan lafiya qalau wlh “” kiyi hakuri babu service ne garin shiyasa nima nadamu sosai inji muryanki”” baka damubah haiydar daka damu dabaka nemi wae kayi zamankabah kosau daya aisaika kirani insan kana lfy

ayiman afuwa mom kaina akasa insha Allah hakan bazai kuma faruwabah tubah nake””tanisah shikenan dafatar dai babu wata matsala””yashafo sumar kansa yana kallon halliru dayake cintar kananun duwatsu yana jifah dasu yalumshe idonsa

Aisha……………..gentle
[7:07PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
22

Qalau nake wlh mom ” yadai yanayin garin yanada dadi??? yace sosaima mom hardai idan mukaje dandali inda suke wasan gada tsakanin yan mata da samari kamar kada sutashi wlh”” mom tayi dariya lallai kazama dan kauye yanzu kana nufin kauye kake zaune???? yagyada kansa kamar tana kallonsa

mom yanayin kauyen akwai dadi wlh daganan sukacigaba dafirah sundade yana bata labarin yanayin garin bayan sungama yakirah dad shima sundade suna firah yakirah fadil yana dauka yace wata sabon gani aini nadauka funtuwa tayi dadi kamanta damu harnacewa mai aikinmu kodai idan bako yaje garin su mantawa yakeyi dakowa

haiydar yafashe da dariya kai mutumina baka rabo wlh da abun dariya aini bama funtuwa najebah wlh””:habadai to ina kuma kalula nidama nasan bazaka iyah zama funtuwabah kadai fadane kawai””yayi murmushi saboda shiba gari bane bako????

ah ah bancebah kada kasa yan funtuwa sujini kawai dainaga kamar bazaka iyah rayuwar cen bah”” haiydar yayi murmushi maidan sauti yace inanan wani dan kauye kusa da giwa karamin kauyene sosai akan hanya yake fadil kam yacika da mamaki yace dagaske kakeyi haidar???

yace kwarai kuwa kasan me kuwa wani taimako nake so kaman”” fadil yace name kenan yace zanshiga zaria gobe inaso inbude accaunt turoman kudi inason yin amfani dasu””yace shikenan sainajika goben yace to sundan taba firah sukai sallamar sannan yakalli halliru

yace nagama mujeko tare suka jero suna tafiya harsukakai haka kuwa akayi tunsafe yatafi zariya tare da halliru yabude accaunt sannan yakirah fadil yafada masa accaunt nmber nashi yaturo masa dubu dari uku

baima karbesubah sai washe gari yakoma yakarba dubu hamsin yana dawowa yace halliru yarakashi wajen abba yadanka masa kudin yana so agyara masallacin su duk abunda yake bukata asaka hardo yakalli haidar yace amman aikudin nan sunyi yawa haiydar

yace ah ah baba aizasu shige asaye bulo gobe afara muga inda zasu tsaya hardo harda kuka yayi wajen godiya yanata saka masa albarka amman yace kada yafada kowa cewa shine yabada kudin kawai yace wani bawan Allah yabayar

haka kuwa akayi washe gari aka rushe masallacin akafara gini ba kakkautawa dashi da halliru sukeyin banruwa idan ma aikatan suntafi aka maida sallah gefen masallacin cikin kwana biyar akagama komai. akabuga kwano saida yashiga zariya yasamu masu gyaran wuta akayi wayarin akasaka fankoki yasiya masu jen sabo hul babba

gaba daya masallacin kafet aka malala ga lasifiku manya manya””akabuga kantoci ya fanso alkur anai dayawa ya a aje da littatafai kodan masu karatu duk wannan tahannun hardo suke zuwa babu wanda yasan waye yakeyi

amman kam haiydar yasha albarka kowa sai sakawa bawan Allah nan albarka yake anan masallacin haiydar yake zama yana karatu kullum har limamin garin yalurah dashi yanemi yadinga yimasu wa azi duk safiya suma sukaru da iliminsa baiyi musuba kullum dasafe yakanyi wa azi har wasu sukanzoma yakarasu karatu

Aisha………………gentle
[7:37PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SAKADA!!!💭
23

Ahakadai haryayi saurah kwana goma bikinsu gashi mom saidamunsa take yadawo hakanan yasamu baba yasanar dashi yanaso yakoma garinsu wani sati yakama kenan saurah kwana uku bikinsa amman baisanarda baba auren sa za ayibah

hardo yace bakomai Allah yakaimu”” kwana biyu dayin maganar gidan akafara biki shidai baisan abunda yake faruwabah amman yadaina ganin mairo kwana biyu dakullum itah take kawo masa furah kuma itah take cika masa tulunsa daruwa amman yanzu saidai hardo yaturo kanwar mairo halira tana zubah masa

yanaso yatambayi ina take saikuma yaga menene amfanin tambayar yakawar da abun ana saurah kwana biyar tafiyarsa yana zaune adaki saiga halliru yashigo da sallamar sa yakawo masa waina”” irin ta biki manya manya”” yasamu waje yazauna

haiydar yabi wainar da kallo yace ina kuma kasamo waina haka halliru??yayi murmushi waikai bakasan biki akeyi agidan nan ba????haiydar yayamu tsa fuska biki kuma??:aure ko suna??? halliru yace aure “”haiydar yakada kansan wazaiyi aurene???

halliru yagunci wainar yakai bakinsa yana kallon haiydar yace mairo!!!! dam dam gaban haidar yafadi yace mairo fa kace itah wannan yarinyar nawa take dahar za aimata aure???? halliru yayi dariya yace sha uku take dasu dama da shabiyar akeyiwa yayan gidan nan aure itah ce kawai batakai shabiyar din ba

haiydar yajinjina kai yana tausayinta wai itah wannan yarinyar dako wanka ba agama mataba za ace wai za ayimata aure??? yakalli halliru yace anan garin mijin nata yake daiko???? batareda yakalleshibah yace to gaskiya bansanibah””

haiydar yayimasa duban rashin fahimta bangane bakasanibah kana yayan nata kace bakasan wanda kanwarka zata aurab!!!halliru yayi murmushi ganin yanda haiydar yake kallonsa yadafah kafadarsa yace wlh idan kayarda haiydar bansanibah kaibama nibah kosu innah basusan waye mijin taba hatta itah mairon bata sanibah babane kawai yasani”ko angon ma baisaniba

maganar saitasoma tabawa haiydar dariya wai kowa baisanibah hatta angon toya za ayi aure haka???? kamar dama halliru yasan abunda haiydar yake tunani yace nasan kana mamaki ko????amman ba abun mamaki bane haka baban mu yake yiwa yayansa aure,,haiydar yace tayaya????

Aisha………………..gentle
[8:05PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭
24

Hardo shine sunanda ake kiran baban mu amman sunansa na asali shehu wasun suna kiransa malam asalinsu fulanin dajine daga adamawa suke sunayin kaurah daga gari zuwa wani gari kasancewar basa zama cikin gari sunfi yin tungarsu cikin daji

har Allah yakawoshi nan garin yazauna yanada mata uku tafarko sunanta ladidi muna kiranta da gwaggo tanada yara guda goma sha biyu hudune maza takwas duk matane

maibimata sunanta harira muna kiranta iyya”itah yayanta shida dayane namiji sauran duk matane saita uku sunanta shatu muna kiranta inna itah ce tahaifeni mu bakwai ne adakinmu shida maza mairo ce kawai mace

yanisah aduk lokacinda yaran gidan mu suka isah aure baba baya barinsu firah da kowa idan ma yasamu kina firah zaikarasa wajen yacewa saurayin shibaya barin yayansa firah kada kasake zuwa idan rabonkace kana zaune zaikawo maka itah

yakalli haiydar wanda shiharyanzu baiji inda labarin yadosabah amsarda yakeson samu haryanu baisamubah yaci gaba lokacinda raliya yar gwaggo ta isah aure yasanarda su zaimata aure

dama suma sunsan haka duk da bada dadin ransubah haka yahado mata kayan fita biki kala uku dasauran kayan da ake bukata su sarka yan kunne takalmi man shafawa daduk abunda kasan anahada lefe daidai gwargwado yanda akeyi anan karkarar

haka yayi mata sannan yasayi kayan dakinsa na mata saisauran kayan aiki dama uwar diya tanadasu yasiye goro yararraba yasanar gobe akwai daurin aure masallaci washe gari kuwa akataru ajen daurin aure shine yazama waliyin ango liman shine yazama waliyin amarya akayanka sadaki baba yabiya

sannan akatambayeshi sunan angon yace usmanu haka aka daurah aure batareda kowa yasan angobah akaci akasha kowa yakama gabansa gidan amarya saibiki akeyi da dare yayi akashirya amarya

gwaggo tana kuka batasan inda za akaimata diyar tabah baba yayiwa amarya hudubah sannan suka fita babu danrakiya yatada mashin dinsa tahau suka dauhanya harkofar gidan su usmanu yatsaya da mashin dinsa suka gangara dakafa

yayi sallama kofar gidan mahaifinsa malam mudi yafito yana ganin hardo yasaki fara a ah yaukaine agarin mu cikin daren nan bisimillah wuce ciki mana yayi murmushi ah ah basaina shiga cikibah ina usmanu yake????

yace aikuwa bayanan amman nasan yanzun nan zaidawo nadan aikeshine baima gama rufe bakin nashibah saiga usmanu yana ganinsa yace ah baba kaine agarin namu yaduka yagaisheshi

Aisha………………..gentle
[6:48PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [9:20AM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
31

Sunanan tsaye saiga habu yadawo yadauki ragowar kayan haiydar yace harda wannan idan zaka dauki ragowar kawuce da itah yace toh yallabai ina kasamu wannan yarinya kyakkyawa haka?? yasakeyin murmushi malam habu dai kanwatace baka santabah to to sannu yarinya batako kalleshibah yadau kayan yawuce

baikalletaba yace idan yazo kibishi zaikaiki wajen mamana yasakai zaiwuce kawai yaji anriko hannunsa wani yarrr yarrrr yaji harsau biyu baiwaigoba yace lfy?? dukawa tayi kasa tafashe da kuka saiyaji tausayinta baidace yayi mata hakabah waigowa yayi shima yaduka yace meyasakaki kuka idanunta tadago tace kayi hakuri

yace mekuma kikamun??? tace naga aikana fushi tundazu bakamun dariya “”yayi murmushi banajin dadine shiyasa””tace amman ainaga kayiwa wannan cewa damai gadi tacigaba kayi hakuri dan Allah wlh bazan sakebah

yajaye idonsa daga barin kallonta yana kallon gefe yace nayi hakuri amman kidaina rashinji kinga yanzu ba garinku kikebah idan kika cika surutu dariya zasudinga maki”” tace tonadaina amman kayi hakuri yayi murmushi yasa dan yatsansa yagoge mata hawaye itah ma murmushin tayi dinpul dinta suka lotsa

mikewa yayi yana kallon habu dayake kallonsu yadan waske kashiga da itah yajuyo wajenta ina kankanar ki kokin manta da itah amota????tace menene kuma haka?? yace abarda kika siya dazu?? tace ainayarda itah tunda nabaka kakisha sainayar nima””yaso yatambayeta meyasa tayar alhalin tanason abarta amman ganin kallonda habu yake masa yasa yayi cikin gida dankarya harbo wani abu

yakalleta mujeko yarinya yana gaba tana binsa saikallonta akeyi yanda taketa rabon idanu hartanacin tuntube harsuka kai bangaren mom aikam suna shiga kallo yakoma sama waishaho yadau giwa saurah kadan yawu sudinga gudana irin yanda mairo tasaki baki mom tana ganinsu tasaki fara a gashi tayi nauyi sosai ahankali tataso tariko hannunta tacewa habu dauko kayan nan

yadauka yana biye dasu harsuka shiga wani daki karamin dakine amman guda daya sai tolet yanada gado sai kujera biyu da kayan kallo tace zauna yata mairo kam sai kalle kalle takeyi habu ya aje kayan yafita””tamike ina zuwa tafita itah dai mairo komi batace bah har mom tadawo da kaya ahannunta kursum tana biye da itah da abinci tana ajewa tajuya saboda kawayenta. suna jiranta zasu wajen diner

mom tazauna tana kallon mairo datake kalle kalle itah kadai tasan abunda take sakawa aranta hakika wannan yarinya itah ce kalar matarda haiydar yakeso saidai baigane hakanba ganinta yarinya amman wannan idan tagirma tawaye akwai kallo agaba tasaki murmushi takalleta yata yasunanki””

sai yanzu mairo takalleta tayi murmushi ina wuni”ta amsa lafiya qalau tasake tambayarta akaro nabiyu tace mairo sunana” mom tayi murmushi todagayau kada insake jin kince sunanki mairo maryam sunanki kinji duk wanda yatambayeki kice maryam

kaita gyada mata tace sunan da dadi kuma”” tace eh mana”yanada dadi amman akabata maki suna yanzu ga abinci nan kici kishiga tolet kiyi wanka kisaka wadan nan kayan kidebe najikinki””tace menene kuma tola?? mom tayi murmushi tace wajen wanka ta nuna mata

tace to amman dai kece kika haifi dan binni ko?? naga kuna kama dashi sosai,, tayi murmushi sannan tamike kici abincin dai kihuta”to kawai tace tabuda abincin tafara lodawa itah dai bata tabajin irin wannan abuba kamar wainar fulawa kuma kamar wainar shinkafa… tabdi yan binni sunacin dadin su nima nasan bazan dadebah zankoma kamarsu

ai wlh koda tsiya bazan koma garin mubah taci gaba dacin sinasir dinta tana gamawa tahaucin waina nan take cikinta yabatse sai tasha ruwa sannan takwanta saman gado waita huta aikuwa saibarci bata farkaba sai magrib

tana tashi tashiga tolet din aikam duk da bawani haduwa yayiba saida tayi kauyanci taba nan taba cen itah dai bataga ruwa awajen ba todame zatayi wanka tsaja tsaki tadawo warta daki tana nan zaune kamar mujiya sai kalle kalle take cen saiga mom tashigo da sallamar ta ah maryam haryanzu bakiyi wankan ba?

mutane sunyiman yawa saiyanzu nasamu nafito” tace ainashiga banga ruwabah””wai ina dan binni ne??? tace yana dakinsa tashi innuna maki yanda zakiyi tana gaba mairo nabinta abaya harsuka shiga saida tanuna mata komai sannan tafita tabarta saida tasake yin tabe tabenta sannantayi wanka

tasaka kayanda aka ajemata kursum ce tashigo takawo mata abinci tafita tuwon shinkafane yayi laushi. damiyan alayyahu saida taci tayi nak takoma takwanta bata sake farkawaba sai safe kullum dai haka take kuma daga daki sai daki bata lekowa ko kofar waje

haka zalika batasake dorah idonta akan haiydar ba kuma bata damubah yau dubban jama a nesuka halarci daurin auren haiydar&hameeda usman &Aisha hameed&kursum muhsen & asiya is”hak&zulaihat

Aisha…………………gentle
[6:28PM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
32

Akan sadaki nairah dubu hamsin kowanne ango kagani bakinsa har kunne sabanin haiydar dayakejin kamar yafasa ihu yanajima kowanda yake gidan yari yafishi jindadi hahahha haiydar kenan haryanzu yaki saduda”fadil saibashi baki yake yadan saki fuskarsa kada mutane su gano akwai wani abu yace sugano mana ina ruwana

fadil yayi dariya wlh haiydar kukan dadi kakeyi nigani koguda daya banda amman kaidakakeda biyu malam kana rainawa”” cikin zolaya yayi maganar haiydar yayi tsaki wlh aini kara kowama dani kana ganin kamar wai gatane nibana murna da wannan auren ganin yana nema yasa wasu suji fadil yaja hannunsa suka shiga mota kunsan dai duk wanda zaiyi aure yanayin dinkinsa na shadda fara tass ango haidar kam kinsa shaddar sa yayi wani yadine daya shiyo baki mai ratsin ruwan anta shiya saka amman kuma saiyayi masifar karbarsa

farin mutun acikin bakin kaya kunsan bakaramin kyau zaiyibah suna shiga mota haiydar yajingina jikin motar yana maida numfashi jiyake zuciyarsa tana tafasa shikam fadil ido kawai yakebin abokinsa dashi

yakirah sunansa haiydar bai amsaba saida yasake kiransa sannan ya amsa amman baikalleshibah shimadin baidamu darashin kallom nasa dabaiyibah yaci gaba haiydar idan dai zakaji shawara kadaina nuna bakason auren nan maganadai takare anrigada andaura”” yarinyar nan kanwar kace kuma jininkace kasan babu maganar saki atsakaninku to idan kuwa hakane menene nanuna bacin rai tunda kasan bacin ran naka bazai haifar maka dakomaibah sai damuwa

babu yanda zakayi ayanzu saidai kayi kokarin koyawa zuciyarka sonta ina rokonka dan Allah kada kabari mutane su fuskanci wannan lamarin duk da nasan wasuma sunsani dankuwa baka gayyaci abokinka kodayabah bayan ni koni dan muna unguwa dayane

sannan katsallake zuwa wani gari baka dawobah sai ana saurah kwana uku bikinka kana ganin kakyauta kenan koka dauka dad yaji dadin abunda kayi yadafashi dan Allah kayi hakuri kaji mutumina yanzu muje gida kashirya muwuce wajen diner

haiydar saurarensa kawai yakeyi saida yasake magana sannan yace muje batareda yakalli inda fadil yakebah shima murmushi yayi yaja motar sukabar wajen wanda duk sauran mutane sun watse

acen bangaren amare kuwa
biki kam yayi biki amare sai kai kawo sukeyi anci kwalliya takece raini nahango su maman son beauty chuchu ansamu abunda akeso wato shinkafa lodawa kawai takeyi bata kodaga kai nahango su maman shakur da hauwa jabo su anty benazir kam ana gefe ankame dankunsan su manyane

nahango amare sunyi anko cikin wani farin less mai shegen kyau kaida ganinsa kasan yakai wajen 100k saidaukan ido yake sunsha gwaggaro nikam aiyar kallo nazama sai shiri suke da alama wajen wata diner zasu kowa sai shirye shirye yake sauran yan matan kuma ankon atanfane ajikinsu ja mairatsin fari da baki itah madai babaya ba dan itah ma tahadu””

kowa kagani fuskarnan cike take da annuri mairo ma tayi kwalliyarta irin tasu amman tana zaune cikin daki itah abunda yadameta tanaso taga dan binni amman komai kama dashi bata ganibah kuma gashi ko mom bata ganinta abunda yake kawota dakin kawomata abinci saidai takan leko akai akai taganta

acen bangaren gidan su gwaggo shima cike yake tam da makota da abokan arziki zata aurarda yayanta biyu gwaggo baki har kunne kamar tazubah ruwa kasa tasha harda kidan kwarya akayi gwaggo kam andagar gaje anyi rawa an jijjige sai barin kudi takeyi

su. kausar luv da unigue sune gaba gaba wajen rawa waisune yan taya gwaggo murna nidai nace uhum kudai kufadi abunda yakawoku”” bangaren amarya ma tana falon gidan babba da itah da kawayen ta sunata shirin zuwa diner
watace tayi sallama tashigo aida gudu hameeda tadaneta tana murna taja hannunta suka fita zuwa dakinta

Aisha………………..gentle
[7:00PM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
33

Saida suka je harkuryan dakin ta saman gado tazube tana maida numfashi tace saukata kenan fah dan Allah bani ruwa indan sha tace. shegiya tare kike da mutumen ne “”tace wlh ah ah acen nabarshi dakyarma wlh yabarni inzo bikin nan kinsan bazai iyah koda kwana daya batare danibah

hhhehehhe kice dai kin kamashi ahannu kudai kunajin dadinku”” tace kekumafa hameeda kiji tsoron Allah kema bagashi kinkama haiydar ba tace uhumm inazuwa baridai inkawo maki ruwa “”tace kicedai akwai labari??? sosaima da dimi diminsa makuwa kedai jirani indawo..

tafita tana dariya tacire gyalenta dan fitsitsi ta aje tana kallon dakin yanda yatsaru hameeda tanajin dadin ta wlh”” daidai shigowarta ta aje mata ruwa da abinci ruwan tafarasha sannan tabuda lemu tana sha tace kinga kuwa yanda kikai ja hameeda wlh kina cikin jin dadinki

hameeda tamere baki jindadi kuma name ni wlh bakisan duk atakure nake agarin nan ba namatsu mubar kasarnan indan huta da wannan takurin kinsan mutanen nan badama kayi abu za asanya maka ido” kinsan Allah wancy kamar ina daure gidan yari nake jina””

haba hameeda keda kike amarya waikekam saida kika auri guy din nan kika huta ashe aiki yayi kyau ‘baki ta tabe ina kuwa aikinsan dai komai wlh babu wani aiki guy din masiffen ne wajen addu”a yawuce saninki duk inda naje ke intakaice maki lbri har maiduguri naje amman babu wani haske

duk inda naje cewa ake baza a iyah aiki akansaba saboda baya wasa da addu”a kawai dai yanabin umurnin iyayen sane dan bai isah yayi musu akan maganarsubah”” wancy ta gyada kai tokina ganin zamanki garin nan bazai tona asirinkibah???

tayi dariyar mugunta aini nan dakike ganina wlh nasan abunda nataka kamar yanda kika sani tsuntsu biyu najefah da dutse daya””tace banganebah hameeda tace hmm waikina dauka inason haiydar ne???? ai idan baki mantaba nafada maki babu wacce haiydar yatsana aduniya sama dani!!

na auri haiydar ne saboda cika burina guda biyu ada lokacinda nake nan ina mutuwar son haiydar nidai yayi mun sosai amman tunda naje america nadawo saina gane bawai sonsa nakeyibah kawai ina sha awar sane dana biya bukatata dashi shikenan nagama dashi kuma

burina kuma nabiyu nayarda da auren haiydar ne saboda nasan baya sona kokadan kinga zansamu damar yin duk abunda naga dama bazai damubah bazaisamun ido akan abunda nakeyiba nayi amfani da auren haiydar ne saboda in kauda tunanin duk wani mai tunani inyi wasa da hankalin masu hankali

domin cigaban boyuwar sirrina nasan idan na auri wanda yake sona bawuya zaiganoni kuma kinga idan yaganoni daidai yake da fallasar asirina kuma ni bana fatan hakan har abadahh takai karshen maganar tana kallon wancy

tagyada kai lallai kuwa kinyi dogon tunani kafin ki aiwatarda haka ashedai kwanyarki tanaja mutuniyar sukayi shewa suka taba”” tace to amman kina ganin zai iyah barin kasarsa ta haihuwa zuwa wata kasar idan kuma baida ra ayin hakan????

tace wannan ma saida nayiwa tubkar hanci dakyar nasamu wannan aikin yakamashi bari kigani goben nan zamubar kasar nan kuma dazaran munbar nan shikenan duk sauran aiki zanyi nasara akansa”” ke shegiya kiraga masa haka mana””

wani?? kinkuwan makudan kudinda nayi hasara akansa ??ai wallahi kona lafirah saiyafishi jin dadi nibata wasa bace haryake wani shashshareni idan naje wajensa yanamun wulakanci

Aisha………………..gentle
[7:39PM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
34

kinga hanzarta kici gashi har hudu tayi wajen diner zamuje “” ah ah ni iyah lemun ma ya isheni kedai jeki kishirya muwuce”to tace sannan tamike saida tayi wanka akayimata makeup tafito fes da itah nikaina nasan yau idan haiydar yaganta saiya saki baki. karyar cewa yake baya sonta

yaukam saiya kusa sakin layi tahadu iyah haduwa kam itah ma less ne tasaka saidai ba kalan nasauran ba nata jane mairatsin fari gwaggaron tama jane daratsin fari karamar jakartama jace takalmanta masu tsini kamar cinke suma ja kai wayaga amaryar haiydar nikam nace duk tafisu haduwa””

kafin sugama shiri har shida tayi sauran amarekam harsun jima da tafiya su hameeda ne kawai basujebah”” katon hotel din da akeyin diner awajen yayi matukar kayatuwa da kayan alatu gawasu fulayoyi suna fitarda wuta gwanin bansha awah acen saman steep angwayene da amare kowanne yana zaune gefensa nadama amaryansa gefensa nahagu kuma babban abokinsa

kowanne yana manne da amaryarsa inka debe haiydar dayake zaune dashi da fadil kawai daka kalli fuskokin amaren da angwaye zaka hango tsantsan farinciki kumshe afuskansu sabanin haiydar dakamar an aikomasa da mala”ikan mutuwa fuskarnan batada sauran annuri amman kunsan duk yanda ango yake dole hasken angonci ya bayyana

goshin haiydar sai kyalli yake kamar tauraro kusan ma dukyafi sauran angwayen haska waje anfara gabatarda abunda yakawosu inda masu daukar camera saiyi suke masu vidio ma haka daganan akasaki kida

yan matan amarya suka fara chashewa wata tauraruwace tashigo inda gaba daya kidah yatsaya chak!!! kallo yakoma wajenta tana tare da mukarrabanta abaya less dinta sai wal walniya yake bakinta harkunne dakaganta kasan tana kumshe cikin farinciki ahankali take takun kasaita

saida takawo tsakiyar holl din akasaki kidan amaryace amaryace””hameeda ce amarya”gaba daya wajen yakaure da hayaniya jin muryan shaha rarren mawakin nan ali jita yafara wake hameeda kowa sai kallonta yake sabanin haiydar daya dauke kansa shi kwata kwatama bata burgeshibah

ali jita yacigaba dawake amarya daganan yadawo kan angonta harzuwa kan sauran amare kusa da haiydar tazauna itah ma akacigaba da chashewa””bayan ali jitah yagama wakarsa aka umurci amare sufito daidai tare da angu nansu sutaka rawa

daibayan daya sukayi amman banda haiydar dankam cewa yayi shibaimasan yanda ake rawabah’fadil yace naji baka iyah rawaba amman kafitah kotsayene kayi kada kabatawa yarinyar nan tsari”” nabata tamutu ma idan tana iyah wa. aharzuke yake maganar dakata fadil danka takurani shiyasa kamatsaman inzo diner???? idan baso kake wlh intafiba kakyaleni babu inda zani idan taji zata iyah tafita itah kadai tataka””

fadil yagirgiza kai yakalli hameeda yace kije da kawayenki idan ankiraku””ta make kafada No fadil karka damu nikaina bana sha awan yin rawar takawar da fuskarta

Aisha…………………gentle
[8:17PM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
35

Fadil baiji dadin abunda haiydar yayibah duk da yasan sauran mutanen wajen bazasu dago shibah tunda sunsan ustaz ne sunyi mamaki ma dayazo wajen diner abunda basu sanibah haiydar kuwa gwanine wajen rawa kawaidai dan baya murnane da auren amman fadil yasan ya iyah rawa

dankaryaja magana datsayi kawai yakyaleshi””haiydar kam ko ajikinsa shibai damubah””:haka akagama diner kasancewar anfara kiran magrib kuma da anyi magrib za ayi walima daganan saikai amare amman walimar matane kawai””

kowa yaci yasha harmasu boyewa cikin hijab suna boyewa ina hangosu su unigue da khairiyya hardasu maman son amara kirjin buki koba a gayyacetaba saitakai jiki kunsanta akwai kwadayi uwah ummi sareef nidai nace kuyi ahankali idan kuwa bahakabah yau akwai tashin dare heheheh

anwatse wajen diner angwaye suka dauki amarensu suka wuce haiydar kotakan hameeda baibiba yashiga mota yayi gaba ko fadil baijirah ba dama kowa cikin motarsa yazo fadil ne yamaida hameeda gida yanata bata hakuri itah cewa take wlh bakomai fadil nagode da nuna damuwarka akaina

ana yin magrib suka wuce wajen walima amman banda hameeda saikarfe tara aka tashi kowa yaje wajen haramar sallah suna gamawa amare sukahau shiri. zulaihat da kursum da asiya. mota daya suka shiga gaba daya gidan alhaji auwal suka taru babban falo inda akeyin taron family

da angayen dakuma amaren harda iyayen su alhj auwal yafara bude taro da addu”a sannan yafara akan mahimmancin zaman aure dakuma hakuri dajuna yayi masu nasiha mai zafi inda amare sunakuka yajawa angaye kunne akan hakuri da kannensu kuma duk wanda yayi badaidaibah kana iyah kawo kararsa duk ranarda za”ayi meeting na family kubar ganin wai yannenkune kuka aura hakan bazaisa kudingayi masu abunda kukaga damaba idan suka kawo kararku wlh sainayi mugun saba maku kukuma kada kudauka kannen kune aimunada incin yimasu duk abunda mukaga dama to bazamu dauki wannan ba

sauran iyayen suma sukayimasu tasu nasihar daganan aka umurci kowa yadau amaryarsa yayi gida da itah haka suka mike usman yana gaba Aisha tana bin bayansa tana kuka””suna fitah waje yasunkuci matarsa saicikin mota kafin sauran sufito shikam haryadau hanya

suma kowanne yadau tashi suka wuce duk haiydar ne akabari karshe yashiga mota yazauna yana jiranta tadade tsaye ganin baida niyar bude mata sauran angayen sukam daukar matansu sukai itah gashi ko arzikin bude mata motar babu haka tabude tashiga yaja motarsa dakarfi kamar zaitashi sama

aini jinayi kamar inciji haiydar shikomai akai ba aburgeshi😁😁

Aisha…………gentle
[6:49PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [8:53PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
25

ya amsa dasakin fuska malam mudi yayi masa barka da auradda yarsa dayayi yayi murmushi yace aimunama tare da itah tanacen nesa dasu yakirah ta takaraso taduka tagaisusu malam mudi ya amsa da fara a yace dada amarya yausaigidan miji ko

tayi murmushi taboye fuskanta yace kiyita hakuri kinji zaman aure dan hakurine yinayi bari nabari tarabaki dakowa yayimata nasiha mairatsa jiki usmanu yamike baba bari inshiga gida “”yace ah ah dakata aiwajenka nazo saiya koma yaduka

yayi gyaran murna nasandai kunje daurin auren ta kuma bakuga angon ba malam mudi yace hakane hardo yajinjina kai yace usmanu kaine Allah yabawa wannan yarinyar nabaka itah sadaka usmanu kamar ya kuwata dan dadi damacen yana sonta kawai dai baitaba furtawabane

malam mudi kam bakinsa yaki rufuwa dama ashe daurin auren dansane yatafi baisanibah sai zubah godiya suke da malam mudi da usmanu saida baba yasake yimata nasiha sannan yabarta yadawo gida sai washe gari mukasan waye mijinta

dayake usmanu gidan su babban gidane anan akabashi daki akayimata jere suka tare cikin gidansu gashi yanzu yayanta biyar dashi amman kosau daya bata tabayin yajibah suna zamansu lafiya haka baba yakeyiwa yayansa duk wacce yasan ta isah aure kuma duk suna zaune lfy harda karuwa

waikarka dauka wasu kudi yake dasu dayakeyin haka wlh kodaya kawai dai ra ayine danbawata sana a yakeyi mai karfiba noma ne saikuma kiyo saidai duk ranar asabar yana siyen dabbobi yadaure ranar larabah yaje kasuwar cikin gari yasiyar

kaji takaitaccen labarin gidan mu haiydar yanisah yana jinjina lamarin hakika bakowane uba zai iyah yiwa yarsa hakabah haba dai kamarba yar mutun bah amman daikuma yana taimakawa wadan da basudashi dankam yayansa babu wacce take da muni indai kamarsu daya da mairo

yasan kyawawane dama yayan fulani aihaka suke yinin ranarkam haka haiydar yawuni da tunanin maganganun halliru har akai azahar baima fitah masallacinba yaga anfara taruwa fitowa yayi waje saboda manyan mutane haka yayita gaisawa dasu haryafita acen bangaren dama yahangi halliru dasu lado da bello da tanko yakarasa wajensu yabasu hannu suka gaisa

yadade tsaye sannan yasamu wani dan dutse yazauna mutane sunata taruwa dayawa har akacika wajen daganan akasoma daurin auren anfadi sadaki hardo yabiya yafadi sunan angon

daganan aka daurah aure akaita fitowa da waina jibi jibi kowakam sai kwasar gara yake akawatse ana Allah sanya alhairi daganan su haiydar suka wuce yawo dashi da haliru yau rafi suka nufah dama sukanje akai akai

suna tafe suna taba firah amman hankalin haidar kwata kwata bayajikinsa wai mairo aure??? rayinyarda iyakarta sa ar fati kanwar fadil nawa take itah shikam mamakine kawai aransa

halliru yalurah dahaka yayi murmushi haiydar da alama haryanzu maganarmu tadazu itah take maka yawo cikin zuciya””yamaida kallonsa wajen halliru yana lumshe ido ya akai kasan haka???)yayi maganar tareda dauke kansa

halliru yayi murmushi ainaga yanayinkane tunda mukayi maganar kakasa sukuni kodai akwai wani abune??? haiydar yayi murmushi maidan sauti duk da baigano inda maganar halliru tanufah bah yace ah ah bakomai kawai mubar maganar

halliru yace shikenan sukaci gaba da tafiya suna kaiwa halliru yahango budurwansa yayi wajenta harta dauko tulu tana ganinsa tasaki fara a shiya saukar mata da tulun suka dan haye sama saman wani dan dutse suka zauna

acen nesa dasu haiydar yazauna yana tsintar duwatsu kana na yana jefawa cikin ruwa idan yajefah daya saiyayi wajen minti biyar kafin yajefa wani idan kalurah dashi kaman hankalinsa yana wajen ruwan yanda suke gudu gwanin ban sha awah amman kwata kwata

hankalin haiydar baya wajen tunaninsa yana wajen mairo da akaiwa aure waishi menene nashi nadaukar damuwa yasakama ransa???? shikanshi yakasa gane hakan kawaidai abunda yasani yanajin zafi cikin ransa yarasa dalili

Aisha……………gentle
[9:17PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
26

Kodai tausayintane yakeyi? to akan wanne dalili babanta ma baiji tausayintabah saini yanata kokarinkawarda tunanin aransa amman yakasa. saidayaji muryan halliru yana kiransa yafarga yace taso mudan takamata kaga ankusa la asar

baice komaibah yamike suna gaba yanabinsu abaya harkofan gidan su saida tashiga gida sannan suka juyo zuwa masallaci acen sukai alwala danhar angama kirah saida yayi tahiyatul masjid yazauna bajimawa akafara sallah

anan suka tsaya yana kara halliru karatu dama duk bayan sallar la asar yake karasa basa fitah masallaci saibayan isha”i suje dandali”yau haiydar jinsa yake sai ahankali kamarma bazai iyah zuwa dan dalinba

saibayan isha”i suka wuce dandali shidai haidar baima tsaya wajenba cen nesa dasu yazauna bayason hayaniya yau baimasan tsawon lokacinda yayi awajenba saida halliru yace haiydar taso baba yanata nemanka”duk da baisan dalilin kiranba yasamu kansa dajin faduwar gaba

tare suka biyo hanya harcikin gida hardo yana tsaye halliru yace gashinan baba yace toh halliru yajuya yafita sannan hardo yace masa mushiga ciki suka shiga tanacen saman gadon kara wanda haiydar baisan da zaman sabah yasamu saman katifar yazauna

hardo yanisa nasan zaka cika da mamaki jin ina kiranka yanzu alhalin bansabah kirankabah cikin wannan lokacin haiydar yagyada kai””yaci gaba dazu kaje daurin auren mairo?? haiydar yayi murmushi ah naje abba”” yace kasan waye mijinta???nan madin murmushi yayi ah ah abba

yanisah tare dakiran sunansa”” ya amsa yace kaine wanda Allah yazabawa mairo gaban haiydar yabada rasss rasss cikin sauri yadago fuskansa yana kallon hardo da ace akwai wadataccen haske adakin da zaifahimci rudaninda haiydar yashiga

nan take zufah yafara karyo masa tako ina hardo yacigaba hakika haiydar nayaba da hankalinka da tunaninka kuma nasan. banyiwa yata zaben tumun darebah ina fatar zaka karbi wannan sadakar da hannu bibbiyu

haiydar yasa gefen rigarsa yashafe zufah dakyar ya iyah harhado kalamai dabazasu wuce goma ba yace nagode abba ‘hardo yaji dadi sosai yace ina fatar banshiga rayuwar kaba??? yace bakomai abba aikaima ka isah dani tamkar mahaifina kake kuma nagode insha Allah bazaka taba dana sanin auraman yarkabah

karfin hali kawai yakeyi wajen yin maganar kada hardo yagano yanayinda yake ciki yayi murmushi nagode haiydar dajin kalamanka ga mairo nan nabaka itah amana nasan zaka kula da itah kaita hakuri da yarintarta yace bakomai abba saida yasake yiwa mairo nasiha sannan yayi masu saida safe yafita

Aisha………………….gentle
[9:49PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
27

haiydar tamkar yadaura hannu aka yakwatsa ihu wannan wace irin kaddarace abunda yagudoma ashe wani tsautsayin ne zaikuma taronsa yakalli inda take zaune duk ta takure jikin bango tana lullube cikin hijabinta mai kyau abun ma saiya bashi dariya wai wannan ce matarsa???

tashin hankali dama wannan kaddarar ce take nemansa tataso dashi tundaga kano yazo inda take lallai Allah mai ikone duk abunda zaifaru rubutaccen abune amman ni yazanyi da wannan yarinyar ina zankaita haka yayita sake sake aransa tun mairo tana gyangyadi harta zame tayi kwanciyarta shima yadade zaune sannan yakwanta yaukam ko kayan jikinsa baicirebah hhmmm
*******************************************
ganin ansoma kiran azahar yasa yabaro dajin yadawo baiwuce dakin ba masallaci yanufah bayan angama sallah yana fitobah yahadu dasu lado. sunata dan kauce kansu dan sunsan yaji abunda suke fada dazu
*******************************************
baikoma takansubah yakama hanya saiga halliru yace wai ina kashigane haiydar tundazu naketa nemanka????yakalleshi yana murmushi wlh nadan fitane nayi waya da mom dina ” yagyada kai dada jiya saikaga ankawo maka mata dama ashe kaine angon bamu sanibah
*******************************************
shima dariya yayi yace aiyanzu kunsani ko???)*yace ah munkuwa sani to Allah yasanya alhairi yasanyawa auren Albarka haiydar yace ameeen kokadan haiydar bainunawa halliru bayason auren nan ba
*******************************************
aganinshi kamar cin fuskane idan yace bayason kanwarsa yace yanzu ina zakaje??? yace zankomane inyi shirin kayana mom tace lallai inkoma gida gobe””:halliru baiji dadibah dan yasabah da haiydar sosai yace yanzu idan kaje sai yause kuma wlh banaso katafi
*******************************************
haiydar yayi murmushi nikaina banason rabuwa dakai halliru amman aikasan dole indawo tunda nadauki iri sukai dariya suka taba tare suka karasa gidan angyara komai anyi jere maikyau ansaka gado babba da karami
*******************************************
halliru baima shigabah yawuce acen saman kujerah yahangota tanata kuka yadade tsaye kafin yatambayeta lfy kike kuka???? taci gaba da kukanta saida yasake tambayarta sannan tace ba babane ba yaman fada waidan nafita wasa cikin gida”wai anan zanyita zama nikadai kuma alhalin bakowa tunda kaima katafiyarka ko??
******************************************
yayi murmushi dan dai wannan kawai kiketa bannar hawayenki??? cewa yayi idan nasake fitah saiya dakeni kuma ni tsoron duka nakeyi zaka bari yadakeni????yace ah ah yanzu kidaina kuka tashi maza kiwanko idanunki kizo zamuyi magana to tace sannan tamike zuwa waje

bajimawa tadawo takoma inda take tazauna shima saman gadon yazauna yakalleta natsayin mintuna komai yake tunani oho yakawarda fuskarsa yace kishirya kayanki gobe da safe zamuje garin mu wajen iyayena amman banda muguwar wasa kinji kuma banason yawan surutun nan naki

tayi murmushi dinpul dinta harya lotsa binni zakaje dani????kaiya gyada mata kinason zuwa ko????tace ah yace to kihada kayanki gobe zamutafi yamike yafito waje saida la asar yasamu hardo yayi masa bayani yace bakomai wlh fatansu dai Allah yakaiku lafiya

Aisha……………..gentle
[11:40PM, 11/15/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
28

Yasake yimasa nasiha kuma harcikin ransa yaji nasihar sosai yinin ranar kam kowa agarin sukuku jin labarin haiydar zaitafi masu daukar karatu wajensa jisuke kamar karyatafi duk wani shiri dazaiyi cikin daren yagamashi yau yaso zuwa dandali jin wasar da za ayi amman yakasa ganin yanda halliru duk yadamu yayi ta tausar sa dakyar yasamu yahakurah koda sukaje dandali har ankusa gama wasa basu dade acenba suka dawo gida

hardo yana zaune adakinsa duk matansa sunanan yakirasu yayi masu bayanin gobe haiydar zaikoma garinsu kuma da matarsa zaitafi gwaggo ta mere baki yanzu saboda Allah malam duk abun nan dakakeyi bai ishekabah saika sayarda yarka???

yayi mata kallon rashin fahimta yace kamarya saina siyarda yata shi haiydar din ba mutun bane??? mutun ne mana amman kasan wannan abun baidacebah kadauki yar cikinka kabaiwa bako wanda bakasanibah bakasan inda yafitobah bakasan danginsabah kawai ganinsa kayi haba malam

dan dai kawai kai bakasan zafin haihuwa bane kawai kana ganin sune kamar daga sama suka fado dankawai kaga dan birni jikinka narawa zaka aura masa yarka””adai bar yabon dan kuturu wlh nibanyarda da wannan yaron ba

idan kuntaka hardo yatanka binta kawai yake da ido saida tagama iyya ta kama umm ke yaya aikingama bakin magana ninasan saboda kudinsa yabashi itah kuma dagani kinsan kudin jinine bana Allah da Annabi bane yasaurayi kamar wannan zaibar birni yazo karkarah yazauna haba aidole adasa masa alamar tambaya

itah dai innah batace uffan bah” sukawai suketa zubarsu hardo yanisah yace wai atsakaninku waye yadau cikin. mairo sukayi tsit””yacigaba toko wacce tadau cikin ta gatanan bata isah tahanani abunda nayi niyyabah

kuma itah batayi maganaba saiku sani infika agola da rabon gidah meyadameku yata cefa????banason irin wannan dagayau idan bazaku saka albarka ba kukama bakinku””gaba daya sukai shiru gwaggo tamike um bari kugani inkama gabana

itah ma ai uwar sanaben duk bakinku daya ganin yarta ta auri dan binni barin murna kike saikinga ankawo kan yarki zaki gane tayi gaba nabarku da alhairi””” iyya tamike nima ai yaya bazama zanyibah mezan tsinta anan adaiyi mugani idan tusa nahurah wuta

takaba kai tayi dakinta akabar inna kawai duke gaban malam tsawon mintuna ashirin sannan yace bakice komaibah shatu??tayi murmushi banda abunka malam mezance kaida yarka??niko kadan banajin haushin abunda kayi nasan bazaka taba kai yarka inda zata halakabah

nikaina nayaba da hankalin yaron batun yauba fatana Allah yabasu zaman lafiya”” hardo yayi murmushi ameeen ameeen shatu tashi tayi tarufo masu kofah dama yau itah takeda girki””hardo yanason shatu fiye da sauran matansa kasancewarta mace mai saukin kai dakawarda kai gaduk wani abunda baishafetaba

Aisha……………….gentle
[7:57AM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
29

washe gari amasallaci bayan angama sallah yayi masu wa azi sannan yanemi gafara duk wanda yayiwa laifi yayafe masa wasukam harda hawaye makiyansa dadi sukaji kamar wani abu yatare masu agarin haka aka hada masa shatara ta arziki kwai kusan kwarya ashirin yasamu ga nono innah harda guzurin kan dawo

su gwaggo kam sai zundenta suke wai ansaida yarta danjin dadi harda bada tukuici duk inda mairo zataje nan makota taje sunyi bankwana da mutane duk inda taje cewa take binni zani wlh..

sukam dariya suke mata yand tahaukace kanzuwa binni hardo saida yabawa haiydar hatsi su masara da dawa da gero yace ah ah abba nida nazo amotar hayya ina zankai wadan nan nadai gode halliru kam kamar yayi kuka haka yakeji bandama haydar yanayi yana bashi baki

har tasha ya rakasu innah kam kolekowa batayibah hardoma baijebah halliru ne kawai sukaje tare saida suka shiga gari yadauko ragowar kudinsa yadau dubu biyar sannan yaja halliru gefe yabashi yace ka damka wannan kudin hannu abba dan Allah kace yakara yaja jari insha Allah bada jimawaba zandawo naso intafi dawani yaga gida amman abba yace ah ah

halliru yakalleshi shikam baitaba ganin yayan masu kudi da irin halayyar haiydar ba saida yayi hawaye wajen godiya suka shiga mota baibar wajen ba saida motar tatashi yana daga masu hannu saida yadaina ganin motar sannan yajuyaa

mairo kam uwa chuchu tashigo binni sai raba ido take itah tunda take bata taba zuwa nan bama daga garinsu sai kasuwa saikuma kauyukan dasuke makotaka dasu kuma dakafa ake zuwa idan takalla nan takalla cen shikam haiydar hankalinsa yana wajen wayarsa yana latse latse””

sunfara shigowa zaria tahangi wani gidan mai tasaki baki saita kama rego kanta harya kere na haiydar yadago fuskarsa yana kallonta ta yake hakorah kai dan binni nifah banson kallo kaga abinda nake kallo kawai… yayi murmushi to bazaki kalla kina zaunebah sai kinyi dogon wuya sai anmaki dariya ace baki saba shiga motaba

saita gimtse dariyarta tawaigo bayanta haka kuwa mutanen cikin motar itah suke kallo saitaji wani iri tagyara zamanta tabuga uban tagumi tana binsu da idanuwa kamar wacce take neman wani abu tamaida hankalinta wajen haiydar dan binni menene wannan dakake tabawa??? takai hannun ta tashafo waya

yasaki murmushi yace waya ce “”tace waya kuma me akeyi da itah yanda tayi maganar gaba daya saida yan motar suka saka dariya lallai wannan tacika yar daji baki taturo nan take idonta yacika da kwalla haiydar yasausauto da muryansa yadan duka wajen fuskarta menene kuma nakuka???

badariya sukemun ba? sauran hawayen suka karasa gangarowa yace kece kika sakasu dariya kinata surutu bakisan ba a magana cikin mota ba idanuwanta ta dago dara dara dasukeda ragowar hawaye tace aibaka fadaman bako????

tunda muka shigo daka fadaman ba a magana aibazan yibah ko??? amman dan kawai nayi cikin rashin sani zasuman dariya”” yace idan fah kina daga murya zasukuma yimaki dariyan

Aisha………………….gentle
[8:28AM, 11/16/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
30

dama kuwa yan motar susuke saurare suka sake fashewa da dariya yace kada kidamu kidaina kuka kuma nahanaki yawan surutu amman bakyaji tayi mui da bakinta juyowa tayi dakanta gefe tabar kallon haiydar din

duk wanda sukai ido biyu dashi tagallah masa harara tamurguda baki saikaga yakauce idonsa daga kanta””batasake cewa uffan ba ahankali tasoma gyangyadi tana fadawa nakusa da itah haiydar yana lurah saiyaji wani abu yataba zuciyarsa wanda shimadin baisan namenene bah saida yagyara mata zama tadan bude idonta tasake rufewa

ahankali takwanta saman kafadarsa wani yarrrrr yaji cikin jininsa wanda tunda yake baitabajin irin saba”” yadago ido yakalleta””menene dalilin shigarsa wannan yanayin akan karamar yarinya yayi dan tsaki mara sauti nimezanyi da wannan

barci yayi dadi su mairo akazube saman cinyoyin haiydar hannuwanta tasaka tarungumo kugunsa haiydar jiyayi kamar zai suma waimene ne wannan abun dayake masa yawo cikin jini yakasa gane komenene ahankali yadagota yamaidata saman kujeran sannan yasauke ajiyan zuciya yadainajin xuginda jininsa yakeyi

saida suka shigakano sannan tafarka aikam saitasake komawa bakauyarta babu ruwanta koda dariya zasu mata amman kallo bazai barta bayaba saida akasaukesu kafin haiydar yafito itah tafara fitowa sairaba ido take yadauko kayansu amman yawaiga gabass yamma babu mairo

kansa yadafe da hannunsa wannan yarinya tana nema ta haukatani yayita nemanta cikin tashar babu mairo yabawa wani ajiyan kayansu cikin sauri yajuya duk motocin dasuke wajen saida yayita lekensu amman komai kamada itah hankalinsa inyayi dubu yatashi yadafe kai kamar yafasa ihu yanzu mezancewa iyayen yarin yarnan daga fitowa mota indau kaya ace tabata

kamar daga sama yaji tace kai dan binni ganinan fah cikin sauri yawaigo yaganta tsaye tanashan kankana”” saida yasauke ajiyan zuciya jiyayi kamar yafalla mata mari yadan daure fuska ina kikaje?? tadaina shan kankanar tace danafito mota shine naga wannan tayimasa nuni da kankana inata kiransa insiya baijiba haryafita shine nabishi saida nahada da guduma koda nadawo wajen da aka ajemu bangankaba

shine nake nemanka kada kabata.baisan sanda yayi dariyabah waishine zai bata”tace ungu kasha karagaman kokallonta baiyibah yadaure fuska yayi gaba tabishi abaya hayar tax yayi yazubah kayan amotah shi gaba yazauna itah kuma tana baya

yace yallabai ina zamu”” yace nasarawa babu wanda yasake cewa uffan harsuka kai unguwa kofar wani katon gida suka tsaya duk acikin jerin gidajen unguwar shine nafarko wajen tsaruwa mairo kam kamar idanuwanta zasu fado kasa wajen kallo shiyafara fitowa sannan itah yabashi kudin sa maigadi dagudu yazo yana kwasar gaisuwa haiydar ya amsa malam habu munsameku lfy””

wlh qalau ango “”aina dauka saimunzo biko ana saura kwana uku biki amman bakazobah har anfara shagali gida cike yake dayan biki”yace tofah ashe badamar inshiga ciki azuciyarsa yayi maganar yakalli habu danshiga da kayan nan wajen hajy yace angama yallabai

yadauki kayan ango ango ainiranar daurin aurenka wlh sainayi rawa yallabai ainafi kowa matsuwa ranar tazo haiydar yayi murmushi to habu Allah yakaimu yawuce yana fadin ameeen ameeen dai yallabai

Aisha……………………gentle
[6:49PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [11:21PM, 11/17/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
40

tasake lumshe idon ta takwanta saman ‘kirjinsa ahankali tace my dear” yace na am”” tace wai yaushe zaka fara fita dani yawo mudanga gari tunda nazo banje ko inabah”” yayi jim sannan yace yawo kikeson zuwa???’kai kawai tagyada masa yace k kibari sai gobe kinga yau inada nyt duty amman gobe free nake

koya kika gani juyowa tayi da sauri tasakar masa kiss yalumshe ido yabude tace tnx my dear”” acen kasan makoshinta tafurta iluv u “yaja hancinta mee2 tasake rungumeshi shima saiya rungume kayarsa”” yinin ranar tare suka yishi sai dazai fitah suka rabu

yana fitah itah ma tafita dan dama duk ranarda bagida yake kwana ba itah ma ba anan take kwana ba”washe garine suka fara zaga gari dashi da itah tana makalkale ajikinsa basu suka dawo gidaba sai karfe takwas na dare”” sunsha yawo kam duk wannan yana dai daga cikin tsarin hameeda suna dawowa tayi dakinta shima yayi nasa dakin

saida tayi wanka aka saka abubuwa a ehem ehem yanda bazaidan ganebah taci kwalliya kusan turarenda tafesa kamar companyn buga turare wasu irin arnakun kayan barci tadauko nafitar hankali fararene amman dasu darashin su duk daya

komai najikinta abayyane yake gata mace dirarra malam humm nikaina saida nahadiye yawu balantana haiydar nasan saiya suma. takalmi masu tsini tasaka suma farare tadauko lemunta na kwali guda biyu koda tazo falon tasameshi yayi kwance da alamu duk gajiya ce wanka kawai yayi komai baisakaba gajeren wando ne kawai jikinsa

gefensa. tazauna tana sakar masa wani shu umin murmushi tamika masa lemun mai sanyi gajiyar da yayi aiyana bukatar abu maisanyi batare da wani kokontobah yakarba yafara sha yana kallonta itah ma tanashan nata tana kallonsa tagefen ido

saida yashanye gaba daya yayi cilli da kwalin yayi ajiyan zuciya sannan yajawota yarumgume yayi mata kiss nagode kamar kinsan ina bukatar abu maisanyi”” batace masa komaibah burinya daya dama yasha kuma tunda yasha magana takare”

sannu ahankali yafarajin tsikar jikinshi tana tashi yarrrrrrrrr itah ma maganin yafara yimata aiki nantafara shafarshi ahankali”” ya lumshe idonsa wani irin dadi yakeji yana tsargawa harcikin kwanyarsa kaman yafasa ihu dan dadi”” nantake yafara mayar mata da martani”” dama hakan takeso suka fara tsotsar junansu sundade cikin falon kafin yamike

yadauketa sai dakinsa saman gado yajefata itah kam tagama jikewa shikawai take jirah dan gab take da nuna masa tamafishi jikuwa wanda bahakan bane haiydar gaba daya yafita hayyacinsa duk abunda yakeyi bama cikin hankalinsa yakebah

yanda yakeji muddin baijishi jikin maceba zai iyah mutuwa”” tunda yafara aiki bakakkautawa itah ma hameeda ba abarta abayaba babu maganar gajiya dan abunda tasaka masu alemu koda sun gaji zasuji wata sha awar tataso masu

kai intakaice maku labari kwana akayi anayin abu daya saikusan asubah suka saurarawa kansu abun yayi matukar bugar haiydar kasa tashi ma yayi dama wannan damar sukeso yakasance yana cikin janaba tayanda aikinsu zaitafi daidai yana gamawa sai barci “” hameeda tazame jikinta tana kallonsa tahaukace dawata shu”umar dariya haiydar kashigo hannu kenan

Aisha……………..gentle
[12:41PM, 11/18/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
41

Haiydar baitashiba sai karfe bakwai da rabi”karo nafarko da sallar asubah tawuceshi wannan mafari kenan haiydar yawayi gari da mugun son hameeda kamar yayi hauka kaida za a tambayeshi aduniya wayakeso yanzu hameeda zaice

sannan kuma zuciyarshi tacika da tsoronta dakuma shakkar ta gaba daya yaji ko kwakkwaran motsi bazai iyah yibah muddin tana kusa dashi bayan yayi wanka yayi sallah yashirya ganin harya makara

afalo yasamu yar laushin tana kwance tana ganinsa tadaure fuska”” inazaka haka??? yayi murmushi rankiyaye kema aikinsan inda zanje bakiga harna makaraba amman baki tashenibah”” tamere baki kamanta banci komaibah??? yasakeyin murmushi banda abinki hameeda saina tashi zakice haka kullum kafin ma natashi aiharkinsa ankawo maki abinci””

tayakuna fuska niduk abincin wannan hotel din baimunba bana sha awan cinsa.ai naga akwai kichin anan kaje kanemo abunda zaka dafaman yunwa nakeji”” tana kaiwa nan dazancenta tajuya baya makar maibarci

yajuya kawai yafita saida yaje kasuwa yasiwo kayanda duk ake bukata yadawo tana kwance inda yabarta yace mata gasu nasiyo””!bata juyobah tace kaje kadafaman indomie dasauri minti goma nabaka idan kagama kasameni adaki””tashi tayi tashigewarta daki

yadade tsaye yana tunanin wannan lamari kuma shibazai iyah yimata musubah kichin yashiga ya kunna gas shima yarasa ta itah zaifara abunda baisaba ba ruwa yafara zubawa yanika kayan miya yajuye sannan yasaka mangyada da magi suna fara tafasa yazuba indomie minti biyar tayi yajuye cikin flat yayi hanyar dakinta yana tafiya yana zufah saboda wahala yasa gefen rigarsa yashafe kwance yasameta tayi daidai saman gado

ya aje sannan yakalleta angama “”tajuyo katabbatar tayi dadi?? zurum yayi dankuwa yasan dakyarne idan zatayi dadin tasake tambayarsa yayi dariyar yakce eh tayi mana”” cikin kasaita tasauko da kafafuwanta kasa tace mikoman yaduka yadauka sannan yamika mata

cokali daya tayi tafurzar”” tana tari cikin hanzari yamatso yana yimata sannu tace ruwa ruwa dagudunsa yaje firij. yadauko ruwa saida tasha tana sauke ajiyan zuciya wani masifaffen yaji kuma ga gishiri tadago idonta cikin fushi menene haka haiydar nema kake ka kasheni ko???

yamarairai ce fuska haba hameeda yazanyi inkashe abunda nafiso duk duniya wlh bahaka bane kinga bansan yanda akeyibah dakin hakurah nayo maki takeaway kamar yanda mukeyi kullum amman kikace ah ah amman kiyi hakuri baza asakebah”””

ta ballah masa harara wanda saida yasauke idanunsa daga kallonta tace dauki tsiyarka banaci jeka samoman abunda zanci yunwa nakeji to kawai yace yadau indomie n yafita bajimawa yadawo yakawo mata gashi saikiransa akeyi. hospital amman yakasa kodaga wayar agabanta tana kallonsa dasun hada ido saiya done kansa wata dariyace tazoma hameeda “””takanne cikin zuciyarta tana cewa haiydar kenan wannan suman tabine akan abubawanda na tanadar maka saikayi danasanin aurena duk da ba ason ranka kayibah

saida tagamacin abincin ta tasha ruwa sannan takalleshi kanshi yana kasa tace matso nan haiydar bamusu kuwa yamatsa kamar wani jela hannu tasha ta zuge wandonsa baice mata cikankibah tadago takalleshi tayi wani shu umin murmushi tace abun nakeso zansamu????

yace daguduma idan harkina bukata ta rausayar da kai oyah to abani babu musu kuwa yahaucire kayansa suka lolaya duniyar ma aurata nidaikam dariya nakeyiwa haiydar sainaga yanda zai karke da hameeda……………………..

Aisha……………….gentle
[3:05PM, 11/18/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
42

Saida suka gama holewarsu sannan yatashi yayi wanka yawuce asiviti itah ma tana ganin yafitah taje ta dado wankanta taci diresin tafitah “” makaranda yayi yasoma yasamu matsala yana zuwa dakin tiyata yashiga “”

bashi yafitobah sai wajen la asar yinin ranardai baihutabah harzuwa dare””karfe takwas daidai ya iso gida amman baisamu hameeda ba hakan yayi masa zafi zuciyarshi sai kuna take yayi tsayin awa daya yana jiranta amman batadawobah

hakan yasa kawai yaci abincinsa ya ajemata nata sannna yashiga wanka bayan yafito jallabiya yasaka yakoma falo yayi kwanciyarsa tunani fal aransa ina hameeda taje hartakai dare haka kuma yaushe tafita??? inakuma taje yanata jerowa kansa tambayoyinda bazaisamu amsarsubah sai abakin hameeda””

sai shabiyu tashigo gidan ta dade tsaye akansa baima sanibah dan barci yadaukeshi. takirah sunansa sannan yatashi yashafo fuskansa yakalleta hameeda daga ina kike cikin daren nan????shiru taimasa yaci gaba

haba hameeda dahankalinki kina matar aure zaki fita bada izinin mijinkibah kuma kikai haryanzu kina waje kinkosan ko karfe nawa yanzu????? takai kallonta ga agogon bango dayake manne abangon falon tace shabiyu da rabi saikuma akayi yaya nifa kaga banason sa ido wlh

shikenan balailai mutun yafitah sai antitseshi da tambayar ina yaje ina dai ba aikena kayibah kaidakafitah tambayarka nayi ina kaje??? ya marairaice murya haba hameeda aini kinsan iyakata asiviti bayan nan wlh banazuwa ko ina”tamere baki kai akeji nidai nafada maka banason sa ido ehee idan kuma kasan takurani zakayi kawai kasakeni taja tsaki tayi shigewarta daki

cikin hantsari yadago kai yana kallonta yana maimaita abunda tafada waiya saketa datasan abunda yaji aransa lokaicinda tafadi hakan dabata fadaba jiyayi kaman andau guduma anbuga masa azuciya yadade cikin falon jiki asanyaye yayi hanyar dakinta

lokacin tafito wanka tana tsane gashin kanta yayi tsaye yana kallonta duk cikin secnd daya jiyake ansake lunka sonta cikin zuciyarshi ko inda yake bata kalla bah saida tagama tasaka kayan barcinta tahaye gado ahankali yasoma takawa zuwa bakin gadon yazauna yayi shiru saida yayi karfin halin hadiye wasu busassun yawu sannan yakirah sunanta bata amsaba yaci gaba””

hameeda fushi kikayine??? nan ma bata tanka masabah yace kiyi hakuri idan maganata takona maki rai banfadetaba dankiji zafi nafadi hakane saboda irin sonda nake maki hameeda kinzama bugun zuciyata wlh bazan iyah wuce dakika dayaba akowace rana batareda tunaninkibah

acikin kowane kif tawar idon sonki kara kaimi yake acikin zuciyata yinin yau bayan tunaninki banyi wani aikibah tunaninki yafimun duk wani aiki dazanyi”rashin ganinki shine yatayarmun dahankali amman plz kidaina fushi dani kinji

:hannunsa yasa yajawota zuwa jikinsa tamuge masa hannu kaga kakyaleni banason kana matsowa kusa dani “””murya araunane yace saboda bakya sona hameeda???? saiga hawaye a idon haiydar

wannan maganar taki daidai yake dakidauko mashi mai tsini kidaba a zuciyata in mutu insan bana raye balantana harkin kasa kusantar inda kike””yasauko daga saman gadon yaduka plz hameeda kitaimaka kiyi hakuri””tayi shu'”umin murmushi nayarda zan hakurah amman da sharadi””kafin ma takarasa yace saradin menene wlh zanyi idan harzaki hakurah””

tace daga yau karkasake tambayana ina naje kaikoda bankwana gidan nan ba banason katambayeni ina naje’kuma kada kanemeni”yace indai wannan ne insha Allah zan kiyaye’;tayi murmushi shikenan yace kinhakurahn tagyada kai yace to inzo mukwanta nan ma kaitagyada masa

saida yayi dan ihun dadi yahau saman gadon yarungumota yaujinsa yake cikin wani yanayi na sha awa amman fir hameeda tahanashi wai itah tagaji dayawa kome ya gajiyarda itah din oho haiydar harda kuka yamata amman taki bashi kayan”” ga cikinsa sai ciwo yake saijuyi yake saman gado itah kuwa goganyar tuni tayi barci

Aisha……………gentle
[6:50PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [5:28PM, 11/18/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
43

Saikusan asubah yasamu barci yadaukeshi sai asubah yafarka”” yauma kamar kullum saida tasa yadafa mata abinci duk da baci zatayibah kawai bataso yasamu hutune hakadai rayuwar ma auratan take tafiya yana kiran su dad da mom akai akai amman kosau daya baitabah tambayar ina mairo ba shiyama manta dawata aba wai mairo

rayuwa kenan maman zulaima tahaihu namiji akasamasa suna abdurrahman mairo anmaida hankalin wajen karatu bata wasa amare duk sun kamu bakamar kursum dan itah cikin wahala yake bata”” akwana atashi babu wuya wajen Allah mairo angama primary har ankaita jss 1

Aisha tahaihu mace anyi biki akasakawa yarinyar bilkisu suna kiranta ikram”” sati biyu tsakani na ima da kursum suka haihu duk maza kwana hudu da haihuwar asiyama tahaihu mace sai aka game sunan rana daya dandan kursum. mudassir dandan na i ma ” abubakar ana kiransa.ameer diyar asiya ameena

saida sukayi arba in zulaihat tahaihu amman abun baizo daraiba “mom daikam abunsu haiydar yasoma damunta ganin sauran duk sun haihu amman itah yaki maidota gida koso yake saita haihu ganin baida niya yasa tayanke shawarar kiransa

mairo tana gefen ta tanayiwa su hassana wasa takirashi kirah daya kuwa yadauka yana zaune kasa hameeda tana kwance saman kujerah yanayi mata tausa yadauka cikin girmamawa yagaisheta ta amsa da fara anta sai shiru yabiyo baya

takirah sunansa haiydar” na am mom””tanisa wainikam nace yaushe zaka kawo hameeda gida tahaihu kokuma sokake tahaihu kasarda batasan kowaba..yakai kallonsa wajen hameeda itah mashidin take kallo da alamun tuhuma afuskanta dantasan maganarta akeyi

yamuskuta ai mom ai ”aime haiydar ???baka lissafin kwananku nawa rabonku danan shekara harda wata bakwaifa” kodai tahaihune kakasa sanardani””yasosa kansa ah ah wlh mom yama za ayi hakan tafaru bada saninkubah

to agaskiya kudawo gida hakan nan nidai nafison ganinka kusa dani nitun farko ba ason raina kayi tafiyar nan ba”shiru yakumayi yace mom wlh batada ciki da akwai aizan fada maki”” batada ciki haiydar?kodai wani abu kake durawa yar mutane tunda bakasonta

yayi murmushi kodaya mom inason matata kuma inason haihuwa da itah Allah ne kawai baikawobah kitayamu da addu’a jiki asanyaye tace ai addu’a kullum cikinyimaka itah nake haiydar Allah yakawo masu albarka yace ameeen sundade suna magana sannan yayi sallama da itah yana kallon hameeda yana murmushi

yace kinji mom ko wai itah harta dauka kinada ciki” nikaina gaskiya nafara damuwa da rashin samun cikin nan naki duk da bana wasa yayi maganar yana kallonta takasan ido””tamere baki aikuwa idan nikake jirah inhaifah maka yara kanada aiki abunda haidar baisaniba kwayoyi takesha akwaima cikinda batasan dashiba saida yakai wata biyu tazubar dashi dan kam muddin tahaihu akwai matsala

shin waye mai cikin tsakanin haidar da alhaji hamza???wannan abu zaizamo mairudani agareta shiyasa tazubarda cikin shikanshi alhaji hamza bayason cikin acewarsa yara sun masa yawa””shiyakaita akacire cikin batareda haiydar yasan komaibah

Aisha……………….gentle
[8:10AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
44

Azuciyarta take wannan zancen amman afili saita marairaice fuska kamar zatayi kuka wlh nima ya haiydar abun nan yasoma damuna inason haihuwa sosai yanzu gashi wadan da akai mana aure tare duk sunada yaya nibandasu

kawaisaita fashe da kuka haiydar duk ya haukace yanata bata hakuri tace yanzu gashi mom dinka takaigayin magana nasan saura kiris ma tace kayi aure idan niban hauhubah “” habadai aibabu wanda ya isah yasakani naimaki kishiya” tambayata anan ga haiydar shinya manta da mairo ne kokuwa itah ba matsayin mata ya ajetaba

plz kidaina kuka indai akan mom ne ma kike damun kanki harkike zuvarda hawaye tokibari nasan bazata taba tilas tani inyi aurebah tunda ba itah zata zaunamun da matarba kiyi hakuri kinji idan ma daukan wayar yana bata maki rai sai indaina dauka idan takirah””

tarausayar da kai ah ah banceba sokake azageni ace na asirceka?? koma wa yayi saman kujera yazauna sannan yarungumota waye zaifadi hakan inbamu saba dashiba kenifah duk duniyar nan bayan ke babu wanda nakeso zan iyah sabawa da kowa akanki wlh

da inga hawayenki kara rayuwar kowama tabaci tadago ido takalleshi dagaske kake?? kaiya gyada mata yana lumshe”ido”tasake kankameshi tana murna”” shima farinciki fal kirjinsa yafarantawa wacce yakeso rai

mom ce zaune tana kara mairo karatu”” bayan sungama takirah sunanta maryam tace na am.. sannan tamaida kanta kasa taci gaba kinga aurenku yanzu shekara biyu harda wata biyar”” nasan hankalin iyayenki yana tashe ganin haryanzu baki ba haiydar”

ta nisah shikuma gashi yayi zamansa acen wai aiki yayi masa yawa “” danhaka nakeso tunda kunsamu hutun boko kigyra jibi direba zaikaiki gida”nasan kinyi hakuri maryam amman inaso kikara bisa ga wanda kike dashi sannan aduk inda kike kizama mairike sirrin mijinki kada kibuda baki kisanarda wani ga halinda kike ciki da mijinki

anason mace mairike sirrin mijinta kekanki idan kika kasance haka zakisamu soyuwa azuciyarsa ina fatardai kingane”” mairo tagyada kai insha Allah mom aduk inda nake zan kasance maiboye sirrina ” nakuma gode da irin sonda kike nunamun sai hawaye shar shar

hakika ya haiydar yayi dacen samun iyaye nagari wadan da sukasan darajan mutane har abada bazan taba mantawa da abunda kikamunba kin maidani mutun wanda ada nake cikin duhun jahilci”” ko sallah ban iyah ba balantana alwala”” amman tasanadinki gashi na kusa sauke al”kur”*ani kullum addu”a agareki bazai wuce neman gafarar Allah ba nagode sosai””

amman mom ya haiydar yasan da tafiyana idan baisanibah nahurah haryadawo”” mom ta dade tana kallonta tana murmshi sannan tace yasani shima yayi man kwatancenda zanyiwa driver kada kidamu kinji yata”” murmushi tayi nagode mom

mikewa tayi zuwa daki mom tabita da kallo tana murmushi tana shiga ta aje kur”anin saman kujera tafada tanata kuka zuciyata bakiman adalcibah mezaisa kikamu dason abunda baidamu dakeba baima daukeki amatsayin macebah

yanacen tare dawata sunacin soyayyarsu”” kuka take maidan sauti tasa hannu tatoshe bakinta kada mom taji abunda yake damun mairo kenan kullum dare saitayi kukan rashin haiydar”” adakam batasan komai akan soyayya ba amman zuwanta jss one tadada wayo saboda tahadu da gogaggun kawaye masu samari kullum zancensu akan samarinsu da irin yanda suke buga soyayya
tun sunayi abun yana bawa mairo haushi harta soma saurarensu idan sunayi saitayi zugum tana kallonsu tana murmushi itah ma saita hango kanta tareda ya Haiydar dinta suna soyayya”” tun abun baizamar mata jikibah harta saba ranarda basuyi firan soyayya ba saitaji duk wani iri

Aisha………………gentle
[8:41AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
45

akullum mafarkinta baiwuce na haiydar ba inama zataga hakan azahiri datafi kowace mace sa a acikin duniya zuciyanta tana karyewa duk sa inda tatuna shifah yana tareda wata yama manta dake inbanda haka tunda yaje kosau daya kintabajin yace inakike???? idan ma zaki fitarda ranki akansa kifitar

wani kuka yake taso mata maicinrai “” cikin tane yasoma murdawa”” tayita murku susu itah kadai cikin daki”” saigunjin kuka tace””husainace tashigo dakin taga tana kuka”” dagudu tazo tafada jikinta tana tambayarta anty waye yadakeki kike kuka”” cikin gwari gwari take maganar kai kawai tagyada mata alamar bakomai itah ma saita fashe da kuka

kukantane yarude gidan har mom dake zaune falo taji tataso zuwa dakin dasaurinta ganin husaina tayi jikin maryam tana kuka “”oh waike husaina meyasa kikeson kukane”” tanuna mairo dayatsa “”mom tace maikuma antyn tayi indai kune aibabu maishiga tsakaninku harzata juya saitaga mairo tacigaba da murkususu

dan karfin hali waidataga mom shine tacije kada ta fuskanto abunda take ciki wata kara tasaki jin yanda cikinta yakatsa nan take tazube sume dagudu mom takarasa inda take tana jijjigata jini tagani saman kujeran wannan yanuna kenan maryam tafara al”ada dasaurri tadibo ruwa tafesa mata taja ajiyar zuciya ahankali tasoma bude idonta dantaji kaman ancire mata ciwon

tayunkurah zata tashi saitaji sanyi cikin jikinta zaninta dasauri tamike tana ganin jini takoma tazauna kanta akasa duk kunyar mom yakamata ashe dama wannan ciwon cikin na al”adane”” mom taja hannun husaina suka fitah babu jimawa saiga husaina da pat da fant guda biyar takawo mata sannan tafita

tashi tayi tashiga tolet takimtsa kanta ta goge kujeran””nikam nace kokin goge bazan sake zaman kujeran nan ba saidai inzauna kasa”” murmushi kawai tamun takoma dayan kujeran tazauna kasa fitah waje tayi wata irin kunyar mom takeji

wannan dalili yasaka mom tadaga tafiyar su kwana hudu tayi wankan tsarki””amman mom bata sanibah saida taje dakinta akan batun tafiyar tasameta tana karatun Alqur”ani tana ganin mom ta”aje karatun kanta yana kasa

takirah sunanta maryam”tace na am amman bata dago kantaba””tayi murmushi wai wannan kunyar tamenene shikenan kinsakawa kanki takurah kullum kina daki kamar gareki farau”” kidaina haka kinji nimafa macece kamarki kisaki jikinki dama nazone akan maganar tafiyarki kishirya anjima dreba zaije dake kasuwa kiyiwa yan gidanku siyayya

komai isashshe zaki siya mijinki yaturo kudi yace abaki dan haka kisai duk abunda kike bukata”” tasunkuyarda kanta nagode mom Allah yasaka da alhairi”” mom tace ameeen”” nidai inadaga gefe dan nasan ba haiydar dinda yaturo kudi itah dai bataso aga laiin dantane

haiydar din ma dayamanta dawata aba mairo harzai turo kudi akanta mom bataso mairo tagane haiydar baisonta gudun nan gaba dan idan har mairo ta kullaceshi zaiyi wuya tasoshi anan gaba abunda mom bata fata kenan “”darana tashirya mom tabata dubu dari drever yakaita kasuwa atamfane jikinta amman saita dorah after drss dan kayan sun kamata sosai

bata saka mayafiba tayane kanta da gyalen rigar kawai nikam nace yausokike kihada hadari akan hanya itah kanta tasan ba karamin kyau tayibah nikaf tasaka saita koma balarabiya sak

Aisha…………………..gentle
[9:25AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
46

Duk dahaka saida tasamu tsaraban yan kallo wadan da basu gani saisun kalla har wasuma suka kasa hadiye kwadayinsu suka tunkareta ko kallonsu batayibah dan tasan matsayinta bawai budurwa takebah

shaddodi tasiya da atanfofo sai takalma namaza dana mata sai sabulai sarkoki kayadai kam saida tacika but din mota gaba daya saida takashe kudin suka biya akaloda masu kayan bayan bt suna kokarin fitowa wani yabiyota

yana magana bata tsaya takalli ko inda yakebah..shikuma baifasa biyantaba harbakin botar tabude tashiga zata kulle yarika murfin motar yadan gurfano tayanda zata ganshi gayen kam yahadu iyah haduwa yace haba malama inata magana amman kinkyaleni plz idan bazaki saurareniba mezai hana kibani adress din gidanku

kayi hakuri ni matar aurece daga haka batasake cewa uffan ba”yasaki murfin motar taja takulle driver yaja motar suka wuce anan suka barshi sororo anya wannan dagaske itah matar aurece?? kai banyardaba wlh

bazan yarda tawucenibah komawa yayi dasauri yadauki motarsa yabi bayansu suna tafiya yana binsu harsukaki gidan acen nesa dasu yatsaya wannan yarinya gidan nan take saida suka shige sannan yakarasa da motar sa

yayi hon maigadi yabude masa yafito suka gaisa kaitsaye gidan yanufah shashen mom yashiga inda yaga tashiga lokacin yayi daidai da tacire nikaf””ya salam wannan wace irin halittace nayi gamo da itah idonta tar akansa taganeshi dasauri tamike tana nunashi da yatsa batayi maganaba saiga mom tasauko

tana ganinsa tasaki fara a”” ahh kasim kaine agidan damu”” jintakirah sunansa yasaka mairo tasauke hannunta tana maimaita sunan kasim kasim toshi kuma waye agidan “” mom tazauna saman kujerah kasa yazauna yana gaisheta tatambayeshi mutanen gidan yace kalau

tace aini nadauka kamanta damu kudai bakwason zumunci tunda haiydar bayanan kundaina zuwa”” yayi murmushi yadan sosa kai ayi hakuri mom insha Allah za a gyara ayukkane sukayi yawa wlh

takalli mairo “” maryam harkun dawone kaitagyada mata dan itah gaba daya tatsure da ganinsa”” mom tace bakiga kasim ba dan uwan haiydar ne “” tasaki murmushin yake sannu ko”” yace yauwa”” tadauki jakarta tayi daki yabita da kallo

hakika tunda yake baitaba ganin mace maicikar halitta kamar wannan ba to ina kuma mom tasamu wannan yarinyar????kamar jinsin larabawa shidai baisanta agidan ba duk da bazuwa yakeyibah

lallai shikam yayi matar aure duk da gidansu auren dangi ake yasan bazaisha wuyabah zaishawo kansu sukansu idan sukaga zabinsa yasan zasu yaba sosai yayi murmushi yana kallon kofar dakinda tashiga”” shiru natsayin mintuna hankalin kasim kwata kwata baya jikinsa saida mom tayi magana yadan zaburah itah ma tafahimci hakan tace lafiyadai kasim

yasosa kai babu komai mom nizan wuce “” tace to agaida gida””yamike mom banga yan biyubah”” tace ah wlh suna bangaren maman su”’ yace ok zanshiga cen ai tace to idan kakoma kagaida hajiya da innah yace zasuji tafiya yake yana waigen dakin kozata fito haryafita yasauke ajiyan zuciya Allah ya mallakamun ke maryam

yalumshe idonsa bangaren maman zulai yaje suka gaisa yadauki yan biyu yana masu wasa dazai tafi yaciro kudi sabbi ful yan dari dari yabasu sannan yayi mata sallama yawuce dagudu sukayi bangaren mamansu lokacin mairo tadawo falo suka fada jikinta suna murna

tace inye husaina waye yabaku kudi haka kuzo muraba”” suka mika mata kowa yana cewa nashi zata dauka mom dai tana kallonsu tana dariya tace wai wayabaku kudi””suka hada baki a kacim””(ya kasim)

saida gaban mairo yabada rass gudun kada mom tadago ta tayi saurin saita kanta”tamika masu kudinsu tace kurike har gobe saimuje shago kusiye abunda kukeso”” sukayi tsalle ki”ajemana to”” tace toku kawo ta amsa suka dane saman cinyarta suna bata labari

washe gari duk wani shirye shirye tagama tahada kayanta dazataje dasu kana nan kayane jikinta riga da wando yan indi”a sunyi masifar kama mata amman rigar tadan sauko tarufe mazaunanta ganin bamaishigowa gidan shiyasa bata damubah

tana gama gyaran tadauki gyalenta karami tayafah tafito falo tana jawokofah shima yana kunno kansa falon tsaye yayi yakurah mata ido. wannan wace irin halittace datake nema tahanani sukuni”” itah ma idonta yana kansa sauke kwayan idonta tayi daga barin kallonsa tajuya zata koma zaikirah sunanta saiga mom tafito””

mairo takoma warta daki”” tanajinsu dashi da mom wai abinci yazoci tayi murmushi akwai kuwa bari inzubo maka yaso takirah maryam danshinema yace mata yunwa yakeji dakanta tadibo masa takawo masa

yaci abincin sosai harda falfesun kayan ciki

Aisha………gentle
[10:16AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
47

Yayi nak yayi hamdala hankalinsa yana kofar dakin yauma saidai yakarace zamansa mairo bata fitobah yagaji yayi ma mom sallama yatafi zuciyansa sai zugi take masa meyasa maryam takeson wahaldani kodai inkirah broth insanar dashi watakil shizai taimakaman insamu cikar burina

kai amman banason wani yasan wannan sainafara samun soyayyarta tayanda bazan sha wahalabah wajen samun amincewar su dady”” yana kwance jikin kujeran motarsa yake wannan tunanin inaduwansa lumshe bakomai yake hangeba sai surar jikinta tayi masifar kyau cikin kananun kaya

Allah yanunamun kinzama mallakina yayi murmushi maidan sauti sannan yatada motarsa yabar gidan cike da shaukin kaunar maryam”nikam nace wai zancen banza idan ma kasanarda haiydar aisaiya kusan kasheka””

washe gari da karfe goma har mairo tagama shiryawa mom tabata dubu dari taje dasu koda zata ba wasu sannan takara mata dawasu kayan turare da atampodi bayan motah aka loda wasu dan bt din yacika gaban mota tashiga suka wuce tana dagawa mom hannu yan biyu kam basu tashi barcibah

dan idan suka tashi bazasu barta tajebah mom tasan idan suka farka yau akwai rigima sabuwa dan dasun tashi dakinta suke zuwa sai idan sun tarar tana boko suyita kuka kuma ranar sukuku zasu yini hartadawo””

kwatancenda mom tayi masa yanda haiydar yafada masa hakan yayi dayawuce zariya saiya fara tambaya baisha wuyabah akanuna masa hanya ana kawowa kauyen mairo tagane tasaki murmushi wani dadi taji yakumeta yauzataga innarta wayyo dadi””

tanata nuna masa hanya harsukakai kofan gidan”” innah tana zaune tana nasa danwake gwaggo da iyya saizuba mata habaici sukeyi gwaggo tace iyya waikinsan wani abu?tace ah ah saikin fada””hmm wai saboda ba asan ciwon haihuwabah daga ganin kudi akadauki ya akabayar ashe sun siyarwa maiyankan kai

suka kwashe da dariya kicedai ana nan a nakukan bakinciki”gwaggo tamere baki aikuwa kuka yanzuma suka fara ba ana mana kuri wai yarta ta auri dan binni ba aikam ga inda kwadayin ya kaisu yanzu babu ya babu mijin

suka sake kecewa da dariya aiduk wanda yace tukunyar wani bazata tabsheba yakwana dasanin shima tasa haka aimu karamu muna ganin yayanmu wanda kwadayi yaja kuwa saidai yaga kayanta da aka jibge asoro suka sake tafawa suna dariya

inna daikam kokallon inda suke batayibah inda sabo aita saba dawan nan arashin tunsunayi afakaice amman tasan da itah suke harsun dawo sunayi afili itah kuwa bata damuwa dan ba itah kadaiba har hardo basu baribah shima baikomawa takansu

taci gaba da nasa dan wakenta hayaniyar yara sukaji awaje ana kiran ga mairo ga mairo aida gudu suka doshi kofar gida suna rigenge tsakanin gwaggo da iyya suka fita soro sunata rabon ido sudai basuga mairoba tagefensu taratsa bayan sun gaisa tayi cikin gida

sunata regen mota suga inda mairon zata bullo ganin yara sun zagaye motar sai kallo suke suna shafawa amman shiru babu mairo gwaggo ta kunduma ashar dan ubanki bazaki fito bane munata jiranki sauran yaran suka dunguma cikin gidan

gaba daya sukabar bakin motar sukayi tsaki suka shiga cikin gida idan uban naki yazo aidole kishigo gidan muna fuka kawai suna shiga gidan suka tarar da itah kusa ga innah suna gaisawa tana zaune saman kujerah yar tsuguno

takalli yaran tace ina babana yake????sukace yana daji sai yamma zaidawo””tace gona yaje ko fadama???? sukace fadama tamike bari inje na matsu inga babana sudai su gwaggo baki suka saki suna kallon ikon Allah anan nufin wannan ce mairo yarinya kamar balarabiya
ina sukam basu yarda mairo bace””inna tace mairo bazaki zauna kihuta ba daga zuwanki zaki fitah tajuyo wajen inna bakomai inna babana nakeson gani wlh abani ruwa inkaiwa driver dan yau zaikoma shi innah tashiga daki tadibo ruwa tabata takaiwa driver yasha yayi hamdala

yace kisa yara sudauke maki kayan nan kada inyi dare akan hanya; tace yara bazasu iyah dibansuba kadibamun muje dakin inna na yace kina ganin dagirmana zanshiga gidan mutane”” tayi dariya aibakomai muje shiyarika daukan kayan itah ma tana rikawa

harsuka kwashe su gwaggo kam ido suka turo ganin yanda ake fitoda kaya kaman wani babban shago xa a buda harbakin motah tarakashi tayi masa Allah yakiyaye yadau hanya itah kuma tayi hanyar fadama duk inda tayi binta kawai ake da kallon

har takai fadaman bataga hardo ba yana kurya gyalenta tacire tasha damara dashi takaryo sandar rake ta aje gefe cen tahango wata karama siririya dagani zatayi zaki takutsa kanta cikin raken tana tafiya hartakai kusa da itah ta karyo

tafito tanasha halliru ne yaji motsin mutun yace baba kamar dawani acikin fadamar nan naji motsi”hardo yake saidai idan awakine wazai shigo yanzu tunda sunsan ina nan”” tasake hango wata takama takarya tanada kwari sosai taki karyuwa ga karamar tanasha kuma duk ta bata mata jiki nidai nace kekuma daga zuwa kauye kinkoma yar kauyenki sak

dakyar tasamu takarye saida tace wash wlh saina shaki tunda kikaban wuya””saiyanzu hardo yaji magana tare sukazo wajen ganin sandar rake sukayi zube harguda biyar tanata kiciniyar cire wata saida taballo sukam tsaye sukayi suna kallon ikon Allah

tawaigo kenan tagansu tace la ya halliru ashe kaima kana nan tafito tana dariya hardo yace wai mairo ce ????tayi murmushi nice mana baba baka ganenibah””halliru yana rike da baki yace auta dagaske kedince”tace kai ya halliru idan bani bace to wacece

hardo yace saukar yaushe????

Aisha……………gentle
[10:47AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭
48

Tayi murmushi yanzun nan wlh baba ina wuni””cike yake da mamaki yace lafiya qalau baitaba saran ganin mairo awannan lokacinbah. yace ina haiydar din tare kuke dashine??? tace ah ah baba aiki yayi masa yawa shine yaturoni tare da driver harma yawuce shi

ah dawuri haka meyasa bakice yabari yakwana bah? baba aicewa akayi yadawo yau yace toh muje gida” taduka zata diban raken halliru yace ah ah auta bari indaukar maki aikin wuce daukan rake ahanya la yaya aiba wani girma nayibah ko????hardo yace ah ah kingirma mana mairo kidaina shan abu ahanya kinji

tace to saita kaikaici ido.su tagutsiri rake tana taunawa ahankali harsukakai gida suna tafe suna gaisawa da mutane kofan dakin inna halliru yazube mata rayen tazauna saman kujerah tanasha

suna gaisawa yana tambayarta mutan gidan tace kalau suke duk suna gaisheku tace inna sakoman dan waken fah shinake jirah”” innah tayi dariya ainaga kintasa rake gabanki nadauka itah zakisha kikoshi “”ai innah rake bata maganin yunwa kwadayinta nake tunda nabar garin nan bansha rakebah ina ma zanganta tunda ba fitah nakeyibah daga makaranta sai gida

inna tazubo mata danwaken tamotsa tafaraci hardo yace kice dai mairona yanzu tayi hizifi goma”” tayi dariya hartadan kware saida tasha ruwa tace baba hizifina arba”in wlh kuma inazuwa makarantar boko yanzu ajina daya babbar makaranta damunkoma hutu zanshiga aji biyu

kicedai kinzama malama kai alhamdulillah naji dadin wannan batu Allah yasakawa haiydar da gidan aljanna suka amsa da ameen banda gwaggo da iyya wadanda bakinciki kamar zai kashesu shine malam yadauki mairo yabawa dan maikudi sukuma ya aurah wa yayansu yayan talakawa inda ake daka da sussuka yayansu duk sun kode amman itah gatanan jikinta sai sheki kaye kama diyar turawa

aiwannan zaluncine meyasa itah ma bai aurah mata kamar yanda ya aurawa yan uwanta yan karkarar ba saida tacinye danwakenta sarai hartana neman kari hardo yace kizubemata duka mana kisake dorah wani tunda akwai garin tace ah ah baba kadan zata karamun nakusa koshi ai

yace to yakalli halliru jeka kakamo zabbin nan kuda uku yanzu kayanka agyarawa mairo””aikam gwaggo tayi tuma tace wlh baza a yanka kodayabah muda yayan namu suke zuwa ko sauro kataba cewa akama ayanka masu saida wannan tsiyar tazo zakace akamo ayanka mata

kamar yanda ba ayankawa yayan muba babu wacce za a yankamawa dan batafisu zanen takashibah.kowama yarasa”” hardo yakallesu yace saboda kune kuka siyamun zabbin???? kufadaman akwai wanda yabani kwandalarsa””halliru yace baba kama barsu bari inje gidana inkamo mata

yajuya hardo yakirashi bar kayanka kaji halliru Allah yayi maka albarka jeka kakamo man nawa sainaga wanda ya isah yahana a yanka yakallesu dakuke ikirarin yayanku banyanka masubah ina sallar datawuce kowacce guda biyar na aika mata dasu itah mairon nakaimatane???

abundama baku sanibah ni wlh dasunan mairo nasiye su hatta san cen danake kiwo na mairo ne dakudin da mijin ta ya aiko dazaitafi dasune nasiya mata ina mata kiyo yana kaiwa nan tazancensa yashige warsa daki

Aisha……………..gentle
[11:22AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
49

gwaggo da iyya suka hau bakinsu har makota anajinsu dama ansan haka tunda sukaji labarin mairo tadawo sukace yau akwai rikici agidan cen takatanta suke rego yanda gwaggo take tada jijiyoyin wuya

waidan kawai za ayanka zabbi guda uku”mu za ayiwa sanabe ina ruwan mu da mijin tane yabada kudin aimuma munada hakki dasu babu wanda yakoma kansu mairo ma daki tayi shigewarta itah dai tana mamakin wannan kiyayyar dasuke nunawa innarta duk da itah bata nuna jin zafinsu akan komai

kusan ma zaman hakuri take agidan badan haka da tuni masifar su gwaggo tafitar da innah dan gwaggo da iyya kansu hade yake komai tare sukeyi ganin sune masu yaya mata dayawa kuma koda yayansu sunkawo masu abu daki suke shigewa kada inna tagani itadai bata damubah

idan yayansu suka kawo masu turmin atamfa haka za aitayiwa innah habaici waisu sunhaifi yayanda suke kawowa aishiyasa akeson diya mace itah wata daya tasamu amman tasiyar da itah saboda abun duniya bata komawa kansu

itah ma innah dakin tashiga sukaci gaba da gaisawa dayarta duk da suna karkara innah bata damuwa tana nuna kin kulawarta akan yarta duk da wasu sukanyi ko oho da yayansu mata waisu fulani itah kam sam kodanta nafari bata kunyarsa balantana autarta””

halliru yakamo zabbin yayanka matarsa yakaima talatu tanata tura cikinta dayafara fitowa yataimaka mata suka gyara zabbin tasoya su. yasiyo kayan miya akayiwa mairo girki ana magrib yafita saida akai isha i yadawo yadauka yakaiwa mairo saida innah tadauki biyu tabawa gwaggo daya iyya daya tabarma mairo daya

dama mairo bawai kwadayin naman takebah haka tadan tsattakurah tabarta barci takeji saiyanzu takejin gajiyar motah saman gadon bonon inna tayi kwanciyarsa saita fara sana artata wato tunanin haiydar

yau abun yasha banban dana kullum data rufe idonta tahango fuskansa yana murmushi saitaji tsikar jikinta tatashi yarrr wannan kuma bakon al amari dayake shirin faruwa dani na menene””duk yanda taso takauce tunanin amman abun ya faskara gaba daya jikinta yamutu tsabar sha a wace tataso mata

har wani lumshe ido take najin dadi kamar tana kusa dashi ganin tana nema tafita hayyacinta yasa tafara kwararo addu”a saida tasamu natsuwa sannan barci yadauketa”

‘kasim ne kwance saman makeke gadonsa inda tunani yayi masa yawa yau yaje gidansu maryam amman baigantaba duk zamanda yayi ko motsinta baijibah kodai guduna take shiyasa taki fitoa dan tasan zanzo???

yaso yatambayi mom saikuma yaji kunya kada tayi saurin harboshi””bayason kowa yaharboshi harsai yasamu ya kanainaye zuciyarta sannan komai daga baya zaizo dasauki idan har maryam tana sona bazata iyah rabuwa dashi ba saina dasa mata soyayata

idan sukaga nashiga wani hali ina shirin rasa raina aidole suhakurah dan nikam bazan iyah hakurah da itah ba kota halinkaka saina mallaki ma abociya wannna surar yayi murmushi maidan sauti yajawo filo ya rungume””

.Allah yasa aduk inda kike kema kina cikin tunanina yalumshe ido yatafi duniyar masoya tareda annurin zuciyarsa””baijimaba barci yadaukeshi tare da mafarkai masu dadi tare da madubin idanunsa””washe gari da fara a yatashi kaman wanda akaiwa albishir da aljanna

bayan tayi sallar asubah bata kwantaba ganin innah keda aiki tace takawo itah tayi tace ah ah kibarshi kihuta kije kikwanta tace inna na iyah fah kikawo itah tadama masu koko inna tatoya kosai bayan sungama tagyara dakin innah sannan tayi wanka tashirya cikin less ja mairashin baki tayi kyau abunta

bayan takarya takwashe kayan sannan tabuda kayan da tazo dasu tafara rabawa saida tadaukarwa hardo shaddodi kala biyar takalma taki uku innah ma haka game da sarkoki hardo kuma hula guda biyu

Aisha………………..gentle
[11:55AM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
50

Tadaukarwa su gwaggo kala biyu da. sarka daya sai sabulun wanka sunki daya da turare da takalma taki daya dakanta tayi sallama dakinsu takaimasu gwaggo kam sai washe baki take tana cewa angode kaikai wadan nan kaya haka dayawa”” itah dai batace masu cikankubah

haka ta warewa yan dakinsu yayyenta kala daidaiya da takalma sannan tabawa kowane daki na yayansu mata da maza sauran sabulayya da turarukka akayita rarrabawa makota
gida yacika cinjim kowa zuwa yakeyi yin godiya kayan arzikin da aka aika masu. itah dai mairo banda murmushi babu abunda takeyi tasha Albarka kuwa kamar me

hardo kam kamar yazubah ruwa kasa yasha wadanda suka masa arashi har awaje saida yakai masu sabulai da turare suji dadin sake masa arashin suce yasaida yarsa yan nenta har wadanda suke dan nesa da gari sunsamu labarin haka kuwa duk sunzo kowa sai murna yake ganin kayanda tabasu inna harda kukan dadi tayi ganin yanda mairo take harkawa kamar tauraruwa asararin samaniya

saida mutane sukadan rage tace inna banga laraiba tun jiya””innah tayi murmushi aikuwa kina ganinta. yau kinsan tayi aure. watan shara””wata aurah innah???tace lado ta aurah amman banan garin sukebah acen nesa damu suka koma amman nasan datasamu labari zaki ganta

batama rufe bakintaba saiga larai aikuwa tabuga tsalle suka rungume juna suna murna gefen gado tazauna innah fitah tayi tabar masu dakin larai tanata dube dube”” mairo tace mekuma kike dubi haka????

tace yayyarki mana kobaki haihu bane???? tayi murmushi haihuwan lafiya kuma larai yausha har akayi daren balai gari yawaye???? tabdijam kina nufin baki hauhuba kodai magani yake baki dannaji ance yan birni basason haihuwa””

,mairo tayi dariya kinganki ashe haka kika koma larai??ni wlh banason wannan zancen kunya nakeji”” wane irin kunya kuma mairo ke komunan damuke karkara bamajin kunya wlh bakiga yanda muke soyewa da lado ba’bakinta tarufe nidai kada kikoyaman iskanci sukayi dariya

ina dada baku hakuri akan wannan dakuka samu kuyiman afuwa rashin jina dabakuyi jiyabah whatsapp dinane yayi expire

ina matukar godiya akanku dawadanda suke jin dadi damasu zagina duk ina godiya sannan masu cewa inturah masu. yar sadaka ta privt idan nace bazan turaba kuga laifi harma ku gayaman bakar magana”wlh jiya maganarda wasu suka gayaman ta batan rai akan wanne dalili kaishikenan duk abunda kayi bakayi wa wasu daidai
idan zan iyah tambayarku cikinku akwai wanda yake biyana???? ko akwai wanda yataba siyamun data kokuma yabani wani abu????cikinku akwai wanda yasakani????nifah nasaka kaina basakani akayibah. tunkafin infara novel din nan saida nafitarwa kowa da hakkinsa cewa bazanyi sendn ta privt ba. idan mutun zai karanta yakaranta a group idan bazaka karantabah kabarshi ba dole bane ba ra ayine

amman duk da haka bantsiraba shikenan typn din badole bane kowa yana iyah karasa cikon labarin dakansa kuyiman apuwa ina sonku masu son labarin nan hardaku masu zagina ina sonku amman labari yakai karshe wanda yaji zai iyah yakarasa dakansa
Alhamdulillah

Aisha…………………………gentle
[6:50PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [9:58AM, 11/17/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
36

ko kallon inda take baiyibah harsuka kai gida yanayin fkg yabude yafita saida tadan jima amotar sannn itah m tafita zuwa bangarenda akaimata jere dan haiydar cewa yayi baigama gyara gidan ba kuma tunda bazama zasuyi akasar ba basai angyarabah tunda akwai bangare bangare dayawa agidan kuma bakowa

sai agyara mata daya dad yace shikenan badamuwa akai mata jeren ta abangaren yana shiga dakinsa yanufah itah ma tana bayanshi tayi haryan wani daki duk da batasan konata bane

tana turawa taga kayanta tayi murmushi sannan takarasa shiga itah kam kokadan bata damu da abunda haiydar yake mataba saboda wannan kiyayyar itah ce kawai damarta ta boye sirrinta muddin yakamu dasonta to alkadarin sirrinta zai tarwatse

saida tayi wanka sannan takwanta bajimawa barci yadauketa sabanin haiydar dako runtsawa yakasayi aure biyu kuma ciki babu zabinsa yadafe kansa Allah kasawa zuciyata son hameeda kodan gudun abunda zaije yadawo

nasan idan su dad sukasan banasonta akwai matsala kuma ni duk yanda zanyi in tilasta zuciyata tasota itah kuma taki yarda da hakan bansan daliliba agaskiya bankyauta mataba yasauke ajiyan zuciya zangwada inga kozan iyah Allah kasa insota

to haiydar dai ya saduda bari muga kuma yazaman zai kasance””mikewa yayi zuwa dakinta yaturah kofah saiya sameta hartayi barci yadade tsaye akanta sannan yafito yakoma dakinsa yayi alwala yana nafil fili””

cikin dare mom tatashi da nakuda”” dad yakirah mmn su zulai itah ma cikinta yadn taso ba sosaiba tace alhj akirah haiydar muje asiviti mom tariketa tagirgiza mata kai””nakudarce tataso zangu zangu cikin ikon Allah tasuntulo yarta kyakkyawa haiydar sak kamar yayi kaki

saikuma gawata maman zulai tayanke ciki tagyara wajen da yara sannan akakaiwa dad yaga kyautarda Allah yayimasa yakai kallonsa ga agogo jin anfara kiran sallar asubah yamika mata su takwantar saman gado mom tasha tea sannan takwanta

saida gari yawaye yangida sukasan anhaihu”” haiydar ayau yaso barin garin amman yafasa ganin mom tahaihu sundan gaisa takalleshi ina hameeda ne bakuzo tareba??? yayi murmushi barci take mom””

mom tace waikai tunda kakawo maryam bakataba zuwa katambayi ina takebah”” yace maryam kuma wacece maryam mom??? taharareshi matarka mairo mana”” au na manta wlh mom kinsan sha anin biki yace tana ina????

tadauke kallonta daga gareshi tana dakin kasa nakusa dana kursum mikewa yayi yafito zuwa dakin yaturah kofah yashiga tana zaune saman gado tana ganinsa ta kwalalo ido dan binni kaine?? yayi murmushi sannan yakaras saman gadon yazauna nine mana kokinga nasakene????

tayi dariya ah gashi nan naga kayi haske kuma kakara kyau”” ko??? zaman me kike cikin daki kekadai bakisan mom tahaihu bane.. tace dagaske??? kaiyagyada mata”” tace nidai dan binni kamaidani gidan mu”” gabansane yabada rasss wannan yarinya tana shirin ballo liki

Aisha…………………..gentle
[10:37AM, 11/17/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
37

yakalleta saboda meyasa kikeso inmaidaki gida akwai wani abu da akemaki gidan nan ne??? kaita girgiza tasoma hawaye tunda nazofah kullum ina cikin daki daga kwance sai zaune kumani inason zuwa wasa ”wasa kuma haba mezaikaiki wasa da girmanki haka

gaskiya kidaina banaso idan kuma baki dainaba zanje insanarda abba nasaki abu kince bazakiyibah” dan Allah dan binni kayi hakuri nadaina kaji” yayi murmushi shikenan tace ina matar ka dan binni naji maroka suna kiran sunanka sunacewa ango”

yadanji faduwar gaba saikuma yadake yakalleta tashi muje wajen mom kinsan dai nace maki banason yawan surutu ko”tace yihakuri shiya fara fitah sannan tabi bayanshi suka haurah sama dakin mom tana zaune tare da maman zulai suka shiga haiydar yace mom gatanan

mom takalli maman zulai namanta infada maki gatanan. maganarda mukai dake ranar da alhaji “” tasaki fara a shin itah ce wannan “” mom tagyada kai”” tace amman zata iyah kula dayaran nan kuwa?? mom tace ahankali aizata iyah”” takalleta maryam kigaisheta mana dukawa tayi tace mata ina kwana “” ta amsa fuskarta sake

hannun ta har rawa yake tatashi tadauki jaririyar takurah mata ido Allah ya azoma mairo son yara tanaso innar ta tahaihu tadinga goyawa amman tundaga gareta innah batasake haihuwaba takurawa jaririyar ido kamar dan binni””ta ajeta tadauki daya sudai binta kawai suke da kallo tayi murmushi

takalli mom tace wanan tafi kama da dan binni”ko ?? kalleta kigani mom tayi musmushi”” tace wlh dagaske dubaka”” daidai tajuyo inda yake taga yana hararar ta bashiri tasa hannu tarike bakinta”” babu wanda yalurah da kallonda yamata bata sake cewa uffan ba””

yace mom bari indan fitah anan yabarta yakoma bangarensu dakin hameeda yashiga yasameta tayi wanka tana kwalliya tsaye yayi akanta yana kallonta””tawaigo da murmushinta shima saiya mayar mata gabanta ne yabada rasss bata taba tsammanin zai mayar mataba

ahankali yatako inda take tayanda harsuna jiyo nunfashin junansu cikin ido yake kallonta yalumshe ido yabude ahankali yadago habarta yayi kissing labbanta idon ta lumshe sannan tabude yace mrng””

tayi murmushi ina kwana dear”” yadan matsa lafiya qalau ya bakunta”” tayi murmushi ainan gidane banida bakunta”” kaiyagyada”kishirya ga break dinki afalo idan kingama kije kiga mom tahaihu”” tace. to yajuya yafita tabishi da kallo tana murmushi saida tashirya cikin kananun kaya tafita yana zaune cikin falon yana latsa computer yadago kai yakalleta yakawarda kansa””

kujerar kusa dashi tazauna bayan tadauko abun karinta takalleshi bisimillah”” yace naci nawa tundazu yamaida hankalinsa wajen abunda yake saida tagama takwashe kayan sannan takalleshi natafi yace k hartakai kofah kome yatuna yace tsaya ina zuwa”” yakulle computer yace muje ko

tare suka jerah har bangaren mom kamar dama haiydar yasani har amare sunzo kuma dad ma yana nan ganinsu tare bakaramin dadi yayi wa mom ba tasan yanzu haiydar yahakurah yafara son hameeda” mairo datake cen gefen mom tadukarda kanta kamar tayi kuka haka kurum taji tanajin haushin wannan data jera da danbinni

haiydar kusan hankalinsa yana wajen mairo ganin yanda tasunkuyarda kai kamar tayi kuka saiyaji badadi yasan hakan yanada alaka da shigowarsa tare da hameeda kenan yarinyar nan kishi take???tabdi aikuwa akwai sabon aiki itah karama da itah tana kishi””

yayi hanzarin barin kallonta kada yan dakin suhankalto”yagaida dad da sauran yannen sa suma kannen sa suka gaidashi daganan yafita zuwa gidansu fadil gidansu mom kullum cike yake da mutane kamar ana biki kowa yadauki yan biyun bazaiso ajesuba

Aisha………………..gentle
[11:08AM, 11/17/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
38

sati yana zagayowa akai taron suna amman ba a sauyawa yaran sunaba ambarsu da sunansu hassana da husaina”” mairo yanzun tadan sake tana fitowa cikin mutane amman batadaina dari dari dasubah kuma tana kokarin kama bakinta dayawan surutun ta gudun kada dan binni yafadawa abbanta

biki kam yayi masha Allah gwaggo ma tazo dasauran matan family suna zaune adakin mom takurawa mairo datake gefen mom rike da hassana ido suna hada ido taballah mata harara bashiri mairo tadauke kanta

gwaggo tayi tsaki wai wannan yar wacece haka ina kukayi baki yan karkara???? mom takalli gwaggo takalli mairo tayi murmushi ta dafa kanta yatace maman hameeda mekika gani???? tayi tsaki ke aje rayinyar nan kibar dakin nan muna fuka saibin mutane take da kallo mairo ta aje tasauko tana tafiya tana kallon mom tana kallon gwaggo idanunta cike da hawaye tafita

mom bataji dadin abunda gwaggo taimatabah amman yazatayi bataso tanuna damuwarta kada maryam tarainata saida tafita sannan takalleta agakiya maman hameeda banji dadin abunda kikaiwa yarinyar nan ba amanace awajenafa narabota da iyayenta da yan uwanta

agaskiya nibazan dauki wulakanci akantaba zan iyah juran komai amman banda na muzguna mata””gwaggo tagyada kai um lallai maman kursum akan wata banza zakiyi man masifah waimashin metazoyi gidan nan???kula da yarana tabata amsa atakaice

tayi shewa samun wuri “”waisani infika agola da rabon gida” ashema yar rainoce aka kawomaki akanta kike wani tada jijiyoyin wuya”” kada kimanta danfa gidan dan uwanane sainaso zanbar wani yasha inuwar gidan nan itah dai mom batasake cemata uffan ba”” tanata sababi suma sauran matan ido suka bita dashi dansun san hali yanzu zunasa baki zata dawo kansu tayayata gidan

dan itah abundama baikawo kallobah saita maidashi na tashin hankali waidan ma itah ce karama acikinsu da ace itah ce babba wlh datasaka duk ansaki matan duk ranarda suka danyi fada dan babu ranarda zataje gidan batareda anyi fada da itah ba

abun yazamar mata jiki kullum masifah bakinta kociwo bayayi sudai basu koma takantaba sukacigaba da firansu hakan yasake kular da itah tamike tsofaffun muna fukai wato ga mahaukaciya dan nazo gidan ku to ai damar abun bagidan ku bane gidan yan uwana ne kuma kunsan ciki daya bawasa ba zandawo insameku da daidai tawuce fuuuuuuuuuuu kamar kububuwa

suka bita da ido kawai suna jinjina masifah irintata yanzu daga ganin yarinya saita haike da masifah Allah waddaran naka yalalace hakadai aka watse taro mairo bata sake lekowa ko kofar wajebah

bayan kwana uku dasuna duk wani shirye shirye haiydar yagamashi yaujirginsu zaidaga zuwa india yagama shirya kayanshi hameeda tashiga gida tayi sallama da kowa. acen tabarshi wajen dad yayi masa nasiha mairatsa jiki

akan yarike ta amana karyaga yabar kasar inda batada kowa yasamu damar muzguna mata yace insha Allah dad zankiyaye adai tayamu da addu”a yace ai haiydar addu”a muna nan muna tayi maku Allah ya albarkaci aurenku yabaku zuriya dayibah

yace ameeen dad sannan yamike yace zamu wuce yace to Allah yakaiku lfy amman dakun sauka dan Allah kayi kokarin sanar damu yace insha Allah dad yawuce zuwa bangaren mom

Aisha………………gentle
[11:53AM, 11/17/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
39

Zaune yasameta falon kasa tana rike da hassana mairo tana kujera mai zaman mutun daya rike da husaina tana mata wasa””yaduka yagaida mom”ta amsa badai harkun shiryabah???)yace insha Allah mom””takalli mairo tace maryam bakiga haiydar bane sai lokacin takalloshi tace ina kwana batadamu dazai amsabah tamaida hankalinta wajen hussaina yace lfy qalau batareda yakalli inda takebah

mom tace to ajiyar kafa???? sai alokacin yakalli inda mairo take yadauka sutake kallo saiyaga hankalinta baya ma wajensu yamaido da kallonsa wajen mom yace mom nabaki itah” tace haka kafada???yashafo sumar kansa yana murmushi

tace shikenan nikuma nakarba hannu bibbiyu amman fa dasharadi kar insake inji kadawo daga baya kace inbaka”” yayi dariya mai dan sauti sannan yamike mom bari inwuce tace to shikenan Allah yakaiku lfy sai lokacin mairo tadago fuska dasauri takalleshi tafiya zakuyi

kai kawai yagyada mata tace wayyo nima zanbika dan binni”yataka kusa da inda take yaduka yana kallonta har tasoma hawaye yasa yatsansa yagoge mata hawayenta kinsan.fa banason kukan nan kidaina kinji

tashare hawayen nadaina tozaka tafi dani???yace badadewa zanyibah zandawo kinji bakina tare da mom dinabah kuma ga kannen ki nan kiyita daukar abunki kafada ta make””.nidai zanbika””shiru yayi danshi yama kasa abunda zaice mata””

mom tana zaune tana kallonsu yasake kallonta yanzu niban isah ince kiyi abu kiyibah ko????tayi shiru shikenan bari inje insanarda abba kawai tadan turo ido yi hakuri dan binni bazan sakebah kaji”” amman dai batareda wannan matar zakajebah ko???daga mom har haiydar sun gane wacce take nufi

yayi murmushi meyasa bakyaso intafi da itah???tabata fuska nidai kawai banason inganta kusa dakai tana yin maganar taboye fuskanta da hannunta””dashi da mom sukayi dariya yace shikenan bazanje da itah bah kinyarda intafi???? bata bude fuskaba tagyada masa kai”” yace tokimun addu”a

tace Allah yakiyaye hanya”” yace ameeen ameeen “”yamike sannan yakalli mom datake kallonsu yayi mata sallama yafita driver ne yakaisu airport basu dadebah jirginsu yadaga zuwa india”” mairo tayi kewar dan binni kwana biyu

mom tasa. nuradden yasaka mairo islamiyya sannan yasamu maikoya mata lesson gida gashi batasan komaibah yakaita makaranta dakyar yasamu akasakata primary 5 acewarsu batasan komaibah amman cikin ikon Allah dayake tanada kwanya tafara koyan abubuwa

tabangaren mom kuwa tana iyah kokarinta wajen nuna mata abunda bata sanibah hatta girki idan mom zatayi tare suke shiga da mairo””yanzukam mairo an iyah sallah hartakai hizifi biyar sai murna take itah ma ta itah karatu gata dason shiga mutane duk gidajen amare takanje amman basosaiba koshi sai idan mom ta aiketa tareda driver

tsangwama kuwa awajen gwaggo kamar yanzu tafara duk ranarda tazo gidan bazaka sake ganin mairo tsakar gidabah sai tatafi”” haiydar yanayin waya akai akai amman haryanzu baitaba tambayar ina mairo ba duk da yana cike da tunaninta tun ranarda suka rabu harsuka kai india babu abunda yake tunani sai maganar ta

acen bangarensu hameeda kuwa duk wata soyayya haiydar yana nuna mata amman wajen kwanciyane ba wani haske kuma itah tamatsu ta dandani zumarda take son dandana aduk lokacinda taganshi jitake kamar tatashi dakanta tanuna masa zakuwarta akansa idanunta suna kan…………. tana hadiyan yawu amman shi haiydar har yanzu baikawo ranarda zai kusancetabah

idan suna taba wasanninsu. kafin kace me gaba daya hankalin hameeda yatashi kamar wacce takeshan wani abu saidai kawai yarungumeta su kwanta wannan abun yana matukar damunta “” yauma kamar kullum tana zaune saman kujerun dasuke cikin hotel din acikin wata rumfa daga cen gefenta ruwane kwance suna gudu wasu suna wanka aciki saigashi yafito dagashi sai gajeren wando da singlet dinsa fara yayi kyau yayi haske

yau dutyn dare yakeyi tunda yanufo wajen idonta yana kan…………….. sai murmushi take kujeran da take gefenta yazauna yakalleta barka da hutawa”” tace yauwa tashi tayi takoma saman cinyarsa tazauna tayanda zata itah gogar ta kodan sanyi taji
aranta
hannuwansa yasa yarungumo cikinta itama saita dafa hannuwansa “” gefen wuyanta yayi mata kiss talumshe ido tabude inama zaisan abunda nakeso inama zaibani abunda nakeso tunkafin innema agaskiya hakurina yakare yauzanfara amfani da maganin nan dankomai yatafi daidai………………..

Dan Allah masu karatu kuyi hakuri da iyah wannan dakuka samu wlh banda chaji dakyar ma idan zanyi wani anjima amman idan nasamu chaji zakujini idan kuma bansamubah sai gobe idan Allah yasa munadarai da lafiya ina baku hakuriiii pls

Aisha…………………gentle
[6:50PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [11:35PM, 11/20/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭
51

Haba yazaki rufeman baki ai gaskiya nafada muda muke sabon shiga mukasan dadin abun kedama kika tsufah kina wani wayancewa nizakiyiwa kirsa””mairo tayi dariya aranta tace dole kam tundake mijinki yasan da zamanki ninawa mijin aidani da banza duk daya ina nakai matsayinda zai kwanta gado daya dani

aini wlh koda hannu na kawai yarika aranar zanyi farinciki nasan bazan taba ganin wannan ranarba saidai amafarki” amman afili cewa tayi nidai kidaina Allah kada su inna suji” larai tace tosujimu mana aidama sunsan ana haka suka aurar damu

kenifah nan dakike ganina wlh ko agaban waye zan iyah rungume lado dariya kamar mairo takai kasa lallai larai tazare haka aure yamaida itah”” itakam binta kawai take da kallo batasan wannan maganar ba kara tura mairo take kogin son haiydar

larai tace tsayanan wlh nalurah kehar yanzu baki shigo birniba muma damuke karkarar munfiki wayewa keyanzufa namiji yafison mace mai soyayya dakuma iya abun kindai gane””

ah ah niban gane komaiba kekikasan abun dan Allah nidai abar wannan firah kamo wata”hmm munfasan irinku mairo amman anbarta saikuma sukai shiru larai tace dan Allah kawata bakizo mana da kayan arzukka ba”mairo tayi mata kallon rashin fahimta menene kuma kayan arzukka????

ta harareta waike mairo haryanzu kina nan ayanda kike””” haba larai aikedince bazakiman magana tayanda zanganebah kinaceman kayan arzukka ina nasansu””shikenan naji bari in maki gwari gwari””‘kayan gyara mutumen “”

nan ma mairo baki ta mere dan itah bata gane komaibah tace idan bazaki fadaba kirike abunki””larai tace saidai na fayyake maki to kayan mata nake nufi”:hakin maye” tsaki mairo tayi kyaji dashi nidai idan bazakiman maganar mutanen arzikibah toki bari

ai wannan idan mutun yazauna dake sati daya saiki maidashi dan iska “””larai sai dariya take ganin yanda mairo take fuskewa kamar batasan dadin abunba”” tace wlh ni dariya kike sakani mairo kuma wlh kedin bakya wasa kina wani wayan ceman

mairo komawa tayi saman gado tayi kwance idanuwanta alumshe haiydar kataimaki rayuwata kadawo hakanan wlh zuciyata tana gab da bugawa akan begenka narasa sukuni dajin dadi idan har bana gani annurin fuskarka

yanda sonka yake yawo cikin jijiyoyin jikina na tabbata jini baya yawo kamar sonka”” banajin akwai safiyarda zata waye har dare yayi batareda nayi tunaninka sama dasau goma ba”” inasonka haiydar nabaka kaina da gangar jikina””wasu zafafan hawaye taji sunabin kumatunta

larai takirah sunan ta tadan razana tafakaici idon larai tagoge hawayen tace yadai kawata???? tace ah ah naga kinyi shirune kuma ainabar maganar ko??? tace keba komai kawai nagaji da zaman ne shiyasa nadan kwanta ya su inna da lado”

tace qalau suke wlh yanzun ma saida nabiya wajen innah kafin inzonan sunadade suna firah saikusan la asar tayiwa mairo sallama

Aisha………………..gentle
[12:54AM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
52

washe garima saida larai tadawo sukasha firah abunsu magana dai biyu saitasaka zancen aure mairo dai shashsharewa kawai takeyi amman kamarma tafi larai shiga shaukin kaunar mijinta kullum inna cikin damawa mairo magani take itah dai kawai karba take tanasha amman tasan baida wani amfani agareta tunda batada miji. amman bayanda ta iyah hakan take karba tasha

babu wanda. zaifuskanci tana cikin damuwa koya kuwa kaso itah kadai tabar damuwar aranta satin ta biyu gida saiga driver yazo daukanta dama tasan zaizo duk tagama kimtsawa kudinda tazo dasu bata taba komaibah ta damkawa innah rabi tabawa hardo dubu talatin

innah tace ah ah itah mezatai da kudi taba hardo yasiyawa mairo wani maraki su gwaggo tabasu dubu biyar biyar sauran dubu goma tabawa yaya halliru. sun hada mata shatara ta arziki nono da kwai.da manshanu sai daddawa da kubewa “”

innah tasake bata wasu kayan tace idan taje tadinga sha tace toh amman itah kam bazata iyah ba aisai mom tadauketa batada kunya but din motarsu saida akacikashi tab da tsaraba tana kuka tabar gidan jitake kaman karta tafi su gwaggo kam ko Allah kiyaye basu matabah banlantana subata ko kanwar naira biyar harbakin motar innah tarakata tana bata hakuri dayi mata nasiha akan tarike mijinta dakyau

tanata sharar hawaye haka driver yatada motar. yan kauyen saidaga mata hannu sukeyi harsuka hautiti driver yafara shallah gudu tun tana hangen sorayen garinsu hartadaina gani tasauke kanta wasu hawaye suka zubo mata shikenan kuma bansan ranarda zansake dawowaba

shiwanda nake zaman danshi bana gabanshi wlh badan karatunabah babu abunda zaisa indawo wannan garin””amman kuma aikinason sa danhaka kidaina damuwar kanki kome zaimaki tunda kinasonsa wani bangare na zuciyartane yasanar da itah hakan””

takuwa yarda dawannan tasaki murmushi ahankali tace inasonka haiydar dina “”balallaine wani yaji meta fadaba idan bakusa kake da itah ba kwanciyarta tayi saman kujera tana tunanin bugun zuciyarta babu jimawa barci yayi awon gaba da itah. bata farkabah har aka kawo kano batasanibah saidai taji tsayuwar motah sannan tafarka

tayi mamakin saurin isowarsu lallai driver yayi gudu sosai dasauri tabude marfin kofar tayi cikingidan dagudu batasan da mutunba saidai kawai taji sunyi karo ido tazaro dasauri tana kallonsa shima din itah yake kallo””tayi masa kyau sosai tace sorry broth””

tagefensa taraba tawuce cikin falon. bata damuda ya amsaba anan tabarshi tsaye yaluntse idonsa sannan yayi tariyan baya. ana kawowa inda suka kaurah saiya rumgume hannuwansa yana murmushi jiyake kaman itah ne ma yarungume

yadade tsaye wajen sannan yajuya yafita”” tanashiga tafada jikin mom tana murna” mom da fara arta mutanen zariya ansha hanya””tace mom inasu hassana ??? mom tayi murmushi sunajinki ainafada masu yauzaki dawo shine suka shige daki wai fushi suke

mairo tayi dariya tadan daga murya””ina kuke yan matana kunsan bazan iyah rayuwa batare dakubah kuyi hakuri kuzo wajen antynku”” ko inyi kuka saita fashe da kuka kamar gaske tsakanin hassana da husaina aka kama rigenge zuwa wajen mairo suna kawowa tachabe guda tadagata sama tasakar mata kiss sannan ta ajeta tadauki dayar itah ma amman saita kasa yimata kiss dankuwa tana masifar kama da ya haiydar dinta

tana kallonta tana lumshe ido bata sararba kawai taji ta manna mata kiss abaki nan take jikin mairo yafara shok haiydar ne take gani amatsayin hassana tarungume hasana tana kuka ba yan biyu ba hatta mom saida tashiga mamaki””

tace lafiyarki kuwa maryam kike kuka”bata dauka falo takebah azatonta tana dakintane itah kadai tashare hawayen mom ina kukan missing din yam matana ne wlh nayi kewarku sosai tasaukarda husaina bari inje inwatsa ruwa mom””

to maryam idan kinfito ga abincinki nan nizan hausama “to kawai tace tayi dakinta saida tawatsa ruwa tayi sallah sannan tafito diner taci abinci mom tahada mata abinci mairai da lafiya

Aisha…………………gentle
[9:49AM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
53

Tana kammalawa saiga driver yana shigowa da kayanta saida yakawosu gaba daya tace yatsaya tadimar masa kwai da mansha nu yanata godiya sauran kayan kuma tayi masu kaso biyar biyu tahadesu waje daya na mom sauran kuma daya gidan su kasim daya na gwaggo daya gidan alhj umar

sannan takirah mom tanuna mata aikam mom dadi taji kamar me ganin maryam tayi hankali hartasan abunda yakamata””tace to yanzu ki aje nasu zuwa gobe idan kinhuta saikije dakank kikai masu tace to mom

haka kuwa akayi washe gari tasakasu amota gidan su kasim tafara zuwa dama tana zuwa gidan amman basosaiba hjy rabi maman kasim bangarenta tanufah tana zaune cikin falo tana ganinta tasaki fara a maraba lale da maryam

saukar yaushe???ta aje kayan hannunta tana dariya wlh jiya nadawo momy ashe kinsan nayi tafiya””ah wlh innah ce tace akiraki shine dana kirah take fadaman kinje ganin gida””ya mutanen gidan “”qalau suke suna gaisheku bari inleka wajen innar sauri nake ga kayan kunan tamike

ah ah hardamu wadan nan kaya kai Allah yasanya alhairi mungode””tamike sannan tashiga bangaren. saratu tagaishe ta sundan taba fira tafito saiga mman kasim da kayan tazo dasu bangaren hjy saratu anan tabarsu sunata godiya tayi bangaren innah

kwance tasameta tana barci da sallama tashiga amman bata tashiba gyalen ta tacire tadauko rob ta gogama hannun ta tana dadda nawa innah kafarta ahankali ahankali cikin barci innah taji ana tausa mata kafa hakan yanayi mata dadi amman tasan babu maiyi mata hakan sai mai rainon. safiya

kodai acikin mafarkine tanaso tatashi amman bataso tatashi tausan yawuceta saita cigaba da barcinta duk da mairo tasan driver jiranta yake batayi yunkurin tashiba cen dajimawa sai innah tafarka aikuwa saitaga mairo

tayi mika sannan tatashi zaune mairo yaushe kika dawo? tace ina wuni dai innah”lfy qalau yar nan shine zakije gida koki sanarda mutane ??? afuwan innah wlh nadauka mom tasanar daku amman kiyi hakuri kodan banje dake bane nasan fa kindade rabonda kishiga mota’tana maganar tana dariya

innah tayi murmushi aikuwa kinfara halin naki amman dagani ansan kinfi kama da wadanda basu shiga motah “”mairo tayi dariya innah bari inwuce gidan baba zanje yanzu saidai ranar weakend zakiganni zanzo inmaki yini””

ainikam dama safiya zata bani ke danafi kowa murna””mairo tana dariya tace nikam bazan iyah kwana daya da mai taribah aisaiki hanani barci tayi maganar daidai takai kofar dakin tace innah saina dawo dadan saurinta tawuce innah tabita da kallo tana murmushi yarinyar nan akwai saurin shiga rai gata batada fitina rayuwarta asaukake

saida ta leka shashin maman kasim mom nina wuce”” to maryam kigaida maman taki zataji tazuwo shikuma daidai yakawo gaban tane yayi dukan uku uku wai wannan wace kaddarace kullum yanason shigowa rayuwata wani mayen kallo yake binta dashi kanta yana kasa taraba tagefensa zata wuce

yayi saurin shan gabanta”” maryam dan Allah kisaurareni tun aranar zuciyata taki yardarmun cewa ke matar aurece

Aisha……………….gentle
[10:29AM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
54

kitaimakaman kisaurareni wlh nakasa gamsar da zuciya tadaina biyanki tunda bakyasona dan Allah maryam kada kisa zuciyata tasha wahala kada kihorani akan rashinki wlh zuciyata zata iyah shiga wani mummunan hali

ahankali yarage tsawonsa yaduka gabanta dasauri taja baya tana girgiza kai”” kasim so nawa zan sanar dakai ni matar aurece ranar ma nafada maka kayi hakuri abunda kawai zan iyah cemaka kenan sannan akullum maganata bazata wuce wannan ba ni matar aurece tayi gaba dadan gudun ta tana kuka yabita ta kallo wasu hawaye yaji sun tsiyayo masa wannna wace irin masiface dama haka zancen yake da a ke cewa duk abunda kayi sai anmaka

kasim yakasance kyakkyawane ajin farko yahadu sosai yanada kyau amakarantarsu yammata suna mutuwar sonsa fiye da kansu yasan gidan su auren zumunci ake masu shiyasa baidamu da yan matabah matsalarshi wulakanci

kome takamar kyanki da cikar dirinki idan kika tunkareshi da maganar soyayya cikin mutane zai diz gaki mata sunsha dukawa agabansa suna rokon soyayyar sa koda ta maganace amman kokallon inda suke bayayi

abokinsa manir yana sanar dashi kadaina yiwa mata haka wlh bakyau ina jiye maka Allah yahoraka ta wannan hanyar”” yayi murmushi idan nace inason watan ne Allah zaikamani dasonta ko??to bama zanso kowace diya maceba

kamanta gidan mu auren zumunci ake mana kaikoba hakaba nibanada ra ayin ganin mace ince inasonta kagane idan ma natashi aure iyayena zanbarwa zabi kaga kuwa bazan wahala asoyayya ba””,manir yayi murmushi naji abokina amman akalla kadaina wulakantasu

nikaina bana jindadin abunda kake masu jiya fa wannan yarinyar har yawu ka tofar mata kuma kasan duk cikin schl din nan tafi kowace mace aji da kyau kuma ga ilimi amman kayi mata haka “”yahura iska ta bakinsa kaga manir mubar wannan maganar tashi muje lab mikewa. sukayi tare suka wuce duk inda suka gilma mata idonsu yana kan kasim

yanisa tareda mikewa yakarkabe guiwarsa lallai yau yayarda da maganar manir gashi kuwa tafaru baitaba tsammanin zaiso wata diya mace aduniya ba wannan kuma wace kadarace mai daci Allah kabani ikon cinye wannan jarabawar ka mallakamun maryam

fasa shiga bangaren su yayi yakoma dakinsa yakwanta babu abunda yake tunani sai maganganun maryam suke masa yawo azuciya””saida taje gidan alh umar takai sannan taje gidan gwagga gabanta sai faduwa yake dantasan haduwarsu bata kyau

dama bata taba zuwa gidan ba saiyau tadauki kayan tashiga ahankali take tafiya kamar wacce kwai yafashewa yanda kirjinta ke bugawa da ace zaifito tili dawasu sun dauka dj akeyi. bakin kofar shiga ta tsaya tadan dafe kirjinta tarufo ido tana addu”a sannan tadanji saukin bugun kirjin tayi shahada tashiga

tanata kwada sallama amman shiru hakan yasa tawuce falon tanacigaba dayin sallama gwaggo ce tasauko tana ganinta ta daure fuska to yar matsiyata meyakawoki gidan nan zaki dameni da kuwwa duk kincikaman gida

mairo kanta yana kasa taduka gwaggo ina wuni muryanta har rawa yake “”tace fy mekikazo yinan kozuwa kikai nima kishafaman mugun talauci irin na iyayenki hawayeni suka tsiyayo mata “”tace kiyi hakuri gwaggo aikoni akayi”tsawa ta daka mata ke rufeman baki munafuka kodai kika aiko kanki ganin wadayi dan inyabeki ko tobari kiji bana kaunar ki banason koda kwayar idona taganki

keni inda inada iko aida tuni. nakadaki kinkoma rugga” mairo kukanta yadan tsananta tasaka gyalenta tatoshe bakinta gwaggo sai surfa mata masifah take tamike zata wuce gwaggo tace ke!!!!!!!

cikin razana tawaigo wakika ajewa wadan nan matsiyatan kayan “”cikin in in na take magana dama dama kayan danazo dasune nakawo maki”” batama karasaba gwaggo takarbe sai akafada maki nima matsiyaciyace kamar iyayenki na rugga wadan da basuda komai sai shanu

ko anfada maki inason kayan barane maza maza kikwashe wannna tsiyar daga falona wlh ko in tattakaki kuma dagayau idan nasake ganin kafarki agidan nan sainaci ubanki shegiyar yarinya mayya kawai dankina ganin kin lashe kurwan yaya da safiya kina ganin nizaki iyah lasar tawane maza dauka kibaceman dagani yar matsiyata

dukawa tayi tadau kayan tafita tana kuka driver yana ganinta yasan dama za a rina dan ko gida yana ganin yanda gwaggon take hantarar ta har agabansu yayi mamaki datace yakawota gidan ta aje kayan sannan tashiga yaja motah saida suka fara tafiya yasoma bata hakuri

maryam hakuri zakiyi itah rayuwa dama tagadi haka amman gwaggo abunda take baidacewa shikenan dan mutun yana karkashin dan uwanta tadauki karantsana ta azamasa nibanga aibunkiba dahar mutun zai tsaneki

Aisha………………….gentle
[11:10AM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
55

Keda abuma baisha maki kaibah waima batare kukeba tana haka inama ace akarkashinta kike ainasan da wulakanci yafi hakama Allah yakyauta kiyita hakuri watarana sai labari dakin samu miji kinyi aurenki aishikenan bazata sake ganinkibah

itah dai mairo batace masa komaibah ganin sunkusa kawowa gida yasa tagoge fuskanta kada mom tagane tayi kuka kotakan kayan batabi ba dasuka kai gida tashige bangarensu cikin falon tasamu mom dayan biyu suna ganinta suka rugo saman jikinta suna murna anty ina kikaje””tace wajen allurah kokunaso mukoma suka ce ah ah mukam tana dariya taja hannunsu suka zauna saman kujerah

mom tanata binta da kallo tace maryam lafiyarki kuwa??? kaita girgiza bakomai mom”haba maryam kada kimaidani karamar yarinya mana menene zaki boyeman bayan naga chanji afuskanki fadaman me gwaggon taimaki?

dan dama mom tasan sai gwaggo kam tayi murmushi wlh fa bakomai mom ahanyane naga wasu suna bara abun tausayi shine nayi kuka ina tausayinsu baki ganibah mom ” tagyada kai um lallai sunada bantausayi amman kinsan karya batayimaki kyau’

shikenan driver ne yayi sallama yashigo da kayan mom kam dama tasan haka tarasa wacce irin tsana hure takeyiwa maryam waidan ma batasan kishiyar yarta bace to idan tasani yazatayi ya aje sannan yafita zatayi magana saiga dad yashigo

yan biyu dagudu sukaje suka fada jikinsa dad oyoyo yadagasu dai dai sannan ya aje mairo tagaidashi sannan tamike zuwa dakinta yabita da kallo yadawoda dubansa wajen mom yace me akayiwa wannan yarinyar???

mom tatabe baki mefa akaimata wanda yawuce kanwarka ” yarinyar nan kayanda tazo dasu daga garinsu tazauna tayi masu kaso biyar nan gidan biyu sauran gidajen duk taje takai masu harda hure waishine zata korota duk da taki fadaman me akamata wai masu bara tagani ahanya suka bata tausayi hartayi kuka

amman tunda naga wadan nan kayan sun dawo nasan akwai abunda tayi mata nibansan abunda maryam tataremata ba bata bataci bata bata sha ballai suturah amman tasa yarinya agaba banda mugayen magan ganu babu abunda takeyiwa wannan yarinya kuma ni wlh sunamun ciwo araina tamkar ni akeyiwa

alhj yadan sausauto da murya haba hjy duk hakurinki ina yake kinsan halinta batunyaubah nina rasa inda tayo gadon wannna bakin halin nata kuma kinsan bahalin kanuna tayi kure yanzun nan zataje tahadaka da innah kuma kinsan sarai yanda innah takesonta fiye damu bata yarda da laifin ta kokadan zata iyah sabawa dakowa idan dai akan hurene dan haka nidai hakuri nake baku

itah maryam tadaina zuwa gidan ta sannan idan tazo gidan nan takomawarta daki harta tafi”mom tamere baki aikaine bakasan hure ba tunranarda take nuna mata kiyaya yarinyar nan dataganta take shigewa daki amman har dakin take binta taci mata mutunci wannan rayuwar har ina ni wlh hakuri na yakusa karewa

alhj yayi ta tausarta yana bata hakuri dankuwa bayaso hure ta fadawa innah hartasan akan wata bare aka cima yarta mutunci abun bazaiyi kyauba saida yaga mom tasauko sannan yace to atashi abani abinci yunwa nakeji tayi murmushi muje ai yana bangarenka tare suka fita zuwa bangaren shi harda yan biyu

akwana tashi babu wuya wajen Allah yanzu gashi har mairo tayi candy anashirin zuwa ss 1 tadada gogewa tayi ja kirjinta ya cicciko kaman yafasa yafito waje idan kakalleta saikayi marmarin sake kallonta. kowanne saurayi yana mutuwar son ta hakan yasa mom tace tarika saka hijabi idan zata fita tasa aka dinka mata hijabai manya””abangaren islamiyya ma tasauka tana karatun littafaine da kuma hadda

tagefe guda soyayya haiydar tazamemata wata halitta atare da itah kusan itah ce rayuwarta zuwa yanzu tagama yarda muddin babu haiydar bazata iyah rayuwabah amman kuma tasakawa kanta dangana tafitarda rai zata sake ganin sama ganin yanzu ko wayarda yakeyi akai akai yadaina yanzu sai ayi wata biyu uku baikirah mom ba kuma itah idan takirashi tajitah akashe

abun itah yasoma damun ta yanzu gashi su kursum harsunada wani cikin amman haiydar haryanzu shiru tarasa wazata yiwa wannan maganar ganin su duk babu wanda yadamu koda darashin zuwan haiydar gidan ne abunda bata sanibah gaba daya ankulle bakinsu dady bazasu tabayin magana akaiba ko itah yawan addu”ar da takeyine shiyasa sihirin baiyi wani tashiri akantaba

tabangaren kasim kuwa haryanzu soyayyar maryam tana nan daram azuciyarsa duk da haryanzu takasa aminta dashi duk yanda yaso yafuskantarda itah sonda yake mata bata gane hakan batama tsayawa balantana taji me zaifada cikin hakan yakoma karo karatu tare da soyayyar maryam aransa kuma yakudiri aniyar daya dawo zai sanarda mom dinsa kome zai faru yafaru danshikam baiyarda maryam tanada aurebah

haiydar anacen indi.a yazama bawan hameeda babu tausayi agareta duk wata bauta sakashi takeyi kuma idan yagama yabiya mata bukatarta fita datake yi yawo kuwa sai abunda yaci gaba watarana saitaje tayi kwana biyuma bata gida…………..

Aisha……………….gentle
[6:50PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [10:50PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
61

Tayi shiru batace komaiba yasake dauketa da mari bamagana nake makibah kifadaman gidan ubanda kikaje tana kuka ni ya haydar banje ko inaba”” rufeman baki yanzu daga ina kike kuma da izinin wakika fitah

kayi hakuri””ke rufeman baki sakarya kawai yakaba kansa haryakai kofah saikuma yatsaya batareda ya waigo yace duk abunda kike kishirya jirgin safe zamubi mukoma cen gabansu inyaso kiji dadin gantalinki yana kaiwa nan yafita

tsaye take sororo awani bangaren taji dadin komawarsu gida kodan tasamu tarabuda alhj hamza amman wannan sabon yanayinda haydar yashiga bata gane masabah harya iyah daukan hannu yamareta

jiki asabule tashiga dakinta tahada kayanta gaba daya kudinta dasuke cikin accaunt wadan da tasama ga alhj hamza taturasu cikin accaunt nata dayake kano duk wani shiri aranar tagamashi takirah wancy tafada mata komai kuma tanaso idan tasamu dama su hade. zata koma wajen boka dan aiki ya warware

koda tagama shiri har dare yayi wanka kawai tayi takwanta sai barci dama tagaji batasan ma dawowar haydar ba saida safe yatashe ta shihar yayi wanka baikalleta ba yace kina bataman lokaci nafada maki jirgin karfe bakwai zamubi gashi saura kwata idan kuma kasar bata ishekibah intafi inbarki

agurguje tawatsa ruwa tashirya sukuku take yakalleta yakawarda kai idan kakalleta kamar wata mumina nan kuwa mugun nufinta yafita yawa suka kwashe kayansu yakulle wajen yakaiwa masu kula da wajen mabudan su””dama asivitn dayake aiki suka bashi wajen dansu ka idarsu harta motarda zaka hau daga asivitin ake baka

karfe bakwai daidai jirginsu yadaga zuwa najeria haydar zuciyarsa fal farinciki kaman yazuba ruwa kasa yasa baisanarda kowa zuwanshiba sai bayan la asar suka sauka yakirah driver yazo airport din yadaukesu tunda suka shigo jirgi dama baisake cemata uffan ba harsuka sauka

driver yana zuwa yazube yana kwasar gaisuwa ranka yadade kayi mana saukar bazata yayi murmushi yana kallon shi haryanzu dai kana nan dasurutunka””aikuwa yallabai aisai abunda yakaru badai yaraguba yadauki kayan yasaka bayan bt abaya tazauna haydar gaba

suna tafiya yana zuba masa surutu yana bashi labarin abunda akayi bayanan shidai murmushi kawai yakeyi suna sauka gida yayi shashensu suka shiga wajen duk yayi kurah kaitsaye dakin sa yanufah itah ma tayi nata dakin ruwa yawatsa koda yafito driver yashigo masu da kayansu yadauki nasa yasaka daki yashirya cikin kananun kaya

bayan yakawo masu kayansu yadauki dunkunan daya karbowa mom yashiga yakaimata takwalawa mairo kirah ta amsa mom assgmnt nakeyi wlh'”inazuwa”ta aje tafito tamika mata dinkinkine aka anso maki wow mom wlh naji dadi

tadauka tayi daki da gudu ta bude kayan tana duddubawa dinkin yayi kyau tadauki wasu riga da siket.na shadda ruwan anta bari insaka wadan nan ingani tasakasu tana juyawa kai wlh telan nan baitabayiman dinkinda yaburgenibah sama da wannan tajuya takalli yanda mazaunanta sukayi dass asiket din

Aisha. Ibraheem
[11:20PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
62

dasauri tafito tana cewa mom kalli yanda dinkin yayimun wlh yayi kyau tana dan juyawa tana nunawa mom”tsaye yayi jikin kofah baki bude yanason yin sallama amman muryansa takasa wacece wannan kamar maryam din sa

ya salam haka takoma daman???wasu yawuni sukazo masa yahadiye mom taganshi amman saita fuske kamar bata ganshibah tasan yashiga wani yanayi dariya tana nema ta kubce mata ganin yanda yasaki baki yana lumshe ido yana budewa

mairo sam bata lurah da mutun ba saida tasake juyowa kamar ance daga kanki tar idanuwansu cikin najuna”‘baisan sanda yasakar mata lallausan murmushiba””wai anya ba mafarki nakeyibah haydar dinane yadawo “”” jitake kaman taruga tarungumeshi tanuna masa yanda take kaunarsa

dayanda tayi kewarsa azuciyarta dadine kamar yakasheta amman afili kuwa saita mere baki takalli mom kinga dinkin ko” gaskiya telan nan yanzu ya iyah dinki tashigewar ta daki tana shiga tayi tsalle tafada saman gado tana murna

wayyo dadi yau Allah yasake nuna mata fuskar masoyinta ba a mafarkibah tama rasa inda zata saka kanta dan murna”sai murmushi takeyi itah dakai””kokadan baiji dadin abunda maryam tayi masaba

yadanji dass aransa kardai yarinyar nan tayi fushi gaskiya nima bankyauta mataba jiki asabule yakaraso cikin falon yazauna mom barka da yamma””tace yauwa saiwani sharewa take yace mom dan Allah kiyi hakuri nasan kina fushi dani amman wlh bayin kaina bane kwata kwata banida niyar barin garin nan tun farko

amman dare daya nawayi gari naji natsani garin nan gaba daya hankalina yakoma india nikaina ina mamakin yanda namanta da kasata kwata kwata plz mom nasan babu wanda zaidamu dani sama dake kuma kinsan halina fiye danikaina dan Allah kiyi hakuri kunsan dai da da mahaifi sai Allah nan take mom ta ware harsuna firah

yace mom taimakaman da ruwa wlh kishi nakeji ta kwalawa mairo kirah ta amsa sannan tazo mom gani””ta kalleta bakiga haydar bane “”tadan tabe baki naganshi mom sannan tadan kalleshi ina wuni””yayi murmushi gaisuwar ma saida akaroka mani tobanaso

kafada takada alamar bata damubah takalli mom gani tace samowa yayanki ruwa batace komaibah tamike yabita da kallo idanuwansa sunakan mazaunanta wani yanayi yakeji ajikinsa sai hadiyan yawu yake agaskiya akwai ni ima awajen cen harya hango kanshi cikin kayan dadin yayi murmushi yalaso busassun labbansa

mom talurah dashi gaba daya hankalinsa yana wajen mairo tafito kichin rike da flat sama ta azo ruwan da lemu da karamin cup”idanuwansa suka sauka kan kirjinta nan take yaji wata sha awa tataso masa yafara lumshe idonsa

suna hada ido taga yana kallonta saita murguda masa baki yayi dan murmushi mai sauti”gabansa ta duka ta ajeye flat din gaba daya saman dukiyar fulaninta suka bayyana daman kayan sun dame da jikinta ya salam wannan yarinya sotake inshiga wani yanayi kamar ma da gayya tasaka rigan tazuba masa lemun tamika masa

kwata kwata baima lurah ba takalleshi taga hankalinsa baya tare dashi taduba taga meyake kallo saitaga yakurawa kirjinta ido wata kunyace takamata

Aisha. Ibraheem
[12:00AM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
63

Da daya hannun tasa tajawo rigan sama sai kuma yaji kunya ganin tagane abunda yake kallo yamika hannu ya karbi lemun har yatsunsu sukadan gogi juna dukansu wani sako yaciyarci zuciyar su ba kamar haydar dayaji wani abu yatsarga masa har cikin kokon ransa

ya kurba lemun idonsa yana kanta mikewa tayi takomawar ta daki yabita da kallo ita dai mom tamaida hankalinta wajen kallon labarai har yagama zamansa na falon mairo bata sake lekowaba ana kiran magrib yatashi yaje yayi alwala yawuce masallaci

acen suka hadu da dad danbaimasan yadawoba sai bayan isha”i suka dawo gida mom harta hada masa abinci.saman diner yahau yaci saida yayi nak. yadawo saman kujerah yazauna yan biyu sunata kallon shi yace kuzo mana hassana ta make kafada husainace kawai taje

yace aikuwa nazo da kayan wasa da sweet ke kawai zanbawa itah ma hassana taruga zuwa inda yake mom sai dariya take masu muhd ne yayi sallama yashigo yabashi hannu suka gaisa bigbroth yanzun nan dad yake ceman kadawo””

eh wlh muhd harka kammala karatun ko?? kusa dashi yazauna eh wlh broth ainajima dadawo wa””k Allah yataimaka sukacigaba da firansu rabi duk akan karatune mairo tana jikin kofar dakin zaune ta kussuwar gambun take kallon haidar

tana murmushi itah dai bakinsa yana matukar burgeta dan karami dashi gashi jajir kamar na mace Allah yayiwa haydar kyau sosai tamkar shiyayi kansa ganin mom tanufo dakinta yasa tayi saurin komawa saman gado tarufe idonta kamar maibarci

mom taleko maryam yaubazakiyi kallo bane kohar kinyi barci?? tadan muskuta kamar barcin take da gaske mom barci nakeji gobe dawuri nakeson zuwa sch”” tace shikenan sannan takoma

haydar yaso sosai maryam tafito idan yana kallonta yana samun natsuwa aransa zuwa goma. muhd yayi masu saida safe yafita bajimawa mom tamike tadauki yanbiyu takaisu daki tayiwa haiydar saida safe tahaye sama

tashi yayi yanufi kofar dakinda take yaturah yashiga saiya sameta tana barci yadade tsaye bakin kofar ahankali yasoma takawa zuwa kandagon yadan duka yakurawa fuskanta ido

gashin idonta zara zara yakwanta saman fuskanta hankalinta kwance baisan sanda ya manna mata kiss akumatubah sannan yamike yafita yarufo mata kofah saida yafita sannan tabude idonta tasafo inda yayiwa kiss ta manna abakinta

tayi murmushi tarungume filo ina sonka hayda dina. inama ace yauka kasance akusa dani wani shauki takeji yana dibanta”tamkar haydar din ne agabanta ta lumshe ido tabude Allah yabarmu tare dakai guy dina barcine mai dadi yadauketa

abangaren haydar kuwa yana zuwa yashigewar sa dakinsa yacire zanen gadonsa yahau kakkaba duk saida yakakkabe kurah yadauko wani zanen yashinfida. sannan yashiga wanka bayan yafito yayi nafila yana mai rokon Allah kada yasha wahala wajen samun hadin kan maryam

agaskiya yana matukar bukatar mace akallah yayi wata biyu baikusanci hameeda ba yama daina sha awar ta kwata kwata amman yau yana ganin surar jikin maryam gaba daya yaji yakasa natsuwa

yadade yana kwararo addu a sannan yashafa yahaye saman gado amman barci kir yaki zomasa sai faman juyi yake duk inda yajuya saiyaga surarta tanayimasa murmushi

Aisha. Ibraheem
[10:01AM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
64

Saikusan asubah barci yadaukeshi da asalatun fari. yafarka yayi alwala yawuce masallaci acen suka hade da fadil bayan haske yafito tare suka fito masallacin fadil yace wai yaushe kasauka amman baka fadaman ba

yayi murmushi jiya wlh amman da yamma ainaganka da nazo sallar magrib kafin in farga harka tafi yagidan ya umma… qalau wlh aikai wlh bakada mutunci yaushe rabon dakaje kagaisheta amman aikana ganin bahaka nakeyibah

haba abokina mantar kawai insha Allah zanzo kada kadamu””saina ganka zan yarda yanzu kadawone nan gaba daya kozaka koma???haba koda nace maka zan koma aizakace nayi hauka kasan dama ni bana ra ayin yin aiki wata kasa bansan dalilinda yasa kawai naji ina sha awar barin kasar nan ba

amman yanzu nadawo jibi insha Allah zankai takarduna idan asivitin da kake aiki nasamu to idan kuma wata daban ne shikenan””k Allah yakaimu amman nidai nafiso kayi asivitin mu wlh tana bukatar kwararrun likitoci kuma nikaina aiki yayi man yawa kaga idan kaje sai muraba indingayi da yamma suwa safe kaikuma da safe zuwa yamma kafin nima inyi aure

yakai masa dukan wasa yana dariya yagoce ah mana kasan innayin aure dole awatse wannan tsarin dannima inrungumi matata yanzu zanyi maka afuwa dankai biyu gareka yauwa mutumina ya maganar mairon ka””fuska yatsuke kaga fadil kada kasake kiran matata mairo maryam ne sunanta

ah tofah ashedai yanzu anfara sonta ” yadan tsaya da tafiya daidai sunkawo kofar gidan su””wlh fadil idan kaga yanda takoma yanzu saikayi mamaki nikaina kasa ganeta nayi jiyafa saida nashiga wani yanayi amman da alama zansha wuya kafin tayarda dani””yayi dan tsaki kuma wlh abokina ina bukace da itah

fadil yadan gyara tsayuwa to ainaga mata biyu kake dasu sai kakai sha awar ka agun dayar kafin wannan tasamu””yadan bata fuska aibazaka gane bane akwai wani abu dabason sanarda kowa wannan sirrinane banajin zan iyah fada kawai dai ni maryam nakeson dandana ni’imar ta

fadil yayi dariya mutumin kaima yanzu kashiga layi kenan’ bahaka bane ina cikin tsarin masu yawan bukata akalla yanzu nayi wata biyu banyiba hakan yasa harnasoma ciwon ciki kuma nasan kome nene tun acen wlh hameeda take garani duk yanda nake bukace da itah saita ce wai itah ta gaji nikuma narasa dalilin gajiyar tunda bawani aiki takeba

amman kuwa taban mamaki haydar ashe wayewar tata batada wani amfani mata yanzu dasuke tarairayar maza”” uhum kaga muje inrakaka gida indawo dan yunwa nakeji ah ah karakani kamar wani karamin yaro jeka abunka saimun hade anjima”” motar driver ce tafito tana bayan mota yahangi farin hijabinta kamar yatsaidasu saikuma yakyale

da fuskanta tana kallonsu sai kawai tadauke kanta gefe saida driver yaganshi y tsaya yallaba barka da safiya yauwa barka ina zuwa haka???yace wlh maryam zankai makaranta”yadan kalli inda take basu take kalloba yayi murmushi yace k adawo lfy yace Allah yasa sannan yawuce haydar yabi motar da kallo

harsuka kule yasauke ajiyan zuciya aransa yace dama mom makaranta tasakata bansanibah.. yamaida kallonsa wajen fadil yace kaganta ko yace naganta amman da alama zatayi daukan kai dama wannan ce kuma kace yar kauyece??yadan harareshi

tozan maka karyane yanzun ne tazama haka kuma wlh fadil duk abunda kasan inaso ajikin diya mace babu abunda tarasa abu dayane rashin ilmin addini bansanibah koyanzu ta iyah karatu dan nasan mom bazata barta hakabah amman duk yanda nake son matata takasance wlh maryam harta zarta tunanina jiyafa wlh kasa barci nayi mutumina sukayi dariya gaba daya anan sukayi sallama fadil yayi gida

Aisha. Ibraheem
[10:41AM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
65

Bangarensu ya nufah ko kallon kofar dakinta baiyibah yawuce nashi yayi wanka yacenja kaya sannan yafita zuwa bangaren mom saman diner yatarar da itah da yanbiyu yagaisheta shima yazauna yafara hadawa kansa abunda zaici tea yafara sha yakalli mom””yace ina bakin get dani da fadil sainaga anwuce da maryam a motah

bata kalleshiba tace ah saikuma akayime??yadanyi murmushi mara sauti jin yarda tayi maganar yace bakomai kawai nayi tambayane”tace tona baka amsa ” yasake kurban tea mom wace karanta takeyine??? tace badamuwar ka bane kasani yayi dan jim har saida gabansa yafadi yadauka zai samu dan sassauci wajen mom tayanda bazaisha wahalaba wajen sawokan maryam

kamar tasan tunanin da yake tace nasan kana tunanin yanda zaka kasance da yata idan kamanta bari intuna maka kada kakus kurah inganka tare da itah gaisuwace bazan hanakubah amman banason kana shisshigemata

yace amma… hannu ta daga masa nasan iyah kace matarkace ko????yanzu kasan dahaka ai tsallakewa kayi kabarta tare da wata matar taka akalla koda saudayane ka iyah tambayar ta amman tunda kake katabacewa ina take???? bar ganin ina sassata maka wannan kam babu shassauci kafita daga idona mikewa tayi taja hannun yanbiyu suka hausama

aje kofin tea din yayi yadafe kansa dayake sarawa lallai ya aikata babban kuskure kuma zaigane kurensa kamar yanda tafada ko ayanzuma yafara gane hakan yanzu yazanyi???? gaba daya sai yaji bayajincin abincin mikewa yayi yadaukarwa hameeda yawuce dan yasan tunjiya bataci komaiba

ahankali yaturah kofar dakinta tana zaune saman gado taci kuka harta gode Allah idanuwanta sunyi sutu sutu yakawarda kansa daga gareta ya aje mata abincin yajuya saida yakai kofah yadan waigo kigama abunda zakiyi kishiga cikin gida za a gyara gidan nan baiji mezata cebah yafita

angyara gidan yayi fes komai anshare an wanke mai datti dakansa yaje kasuwa yasiyo mata kayan abinci da komai nabukata dakinsa yakoma jin barci yana damunsa yadan kwanta kafin la asar koda yafarka har hudu tagota agurguje yayi wanka yayi sallah yashirya yafito falo zaune yasameta

yace kindafa mana abinci?? bata tanka masaba abun yabashi haushi yafita kawai yayi bangaren mom koda yaje bata cikin falon yayi hanyar kichin yasamu abinci yazubo yadawo saman diner yanaci yana danna wayarsa harya gama baiji motsin mom ba yasha ruwa yana shirin fita saigata tashigo ashema bata bangaren tana wajen dad

yadan sosa kai mom ina wuni” tace lafiya qalau haydar aina dauka kayi fushi banga kazo cin abinciba yadanyi dariya ah ah wazaiyi fushi da mamarsa yarki ce kikace inbarmaki kuma nabarta aishikenan

tace kahutama kanka yace hmm ina yan biyu suke bangansu bah”” tazauna saman kujerah wlh suntafi islamiyya da antynsu””dama abunda yakeson ji kenan yasamu waje yazauna suna dan fira da mom yana fada mata maganar fara aikinsa tayi masa fatan alhairi zuwa biyar da zabi saigasu sundawo mairo tana sanye da kayan makarantar ruwan omo hijabinta har kasa

takalleshi ina wuni””yace lfy qalau tamaida kallonta wajen mom tace barka da hutawa mom”tace yauwa maryam ya karatun tace alhamdu lillah mom yau akwai labari wlh ankawo mana wani malami gaskiya yanada tsanani yanzufah yahanamu hausa gaba daya sai labarci

yau yanbiyu sunyi kuren shan duka””mom tay dariya to aisu basu iyabah adan lallabaman yarana husaina tace mom ni yunwa nakeji “”tokucire hijabin idan antynku tashirya saikuci tare dakinta tanufah tace mom baridai indibo masu nibanajin yunwa

saida tacire kayan tasanya nagida sannan tafito bata sake kallon inda haydar yakebah tadibo masu abincin tabasu tayi hanyar dakinta suka bita ta waigo kuje wajen mom tabaku haddata nakeson biyawa kunji kuje anjima zanbaku sweet suka koma husaina kam kuka takama bazataci abincinba

haydar ne ya lallashesu kuci idan kuka gama kuzo muje insiya maku sweet sunata murna sukaci sannan yadaukesu kowacce da hannu daya sunatayiwa mom bye bye tace idan kukasha kuragoman husaina ta make kafada

basu suka dawoba saida akafara kiran magrib yana ajesu yayi masallaci

Aisha. Ibraheem
[6:51PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [12:51PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
56

Bayan kwana hudu mairo ce zaune cikin falo tan kallo tare da yan biyu mom ce. tazo tazauna tace kallo kukeyine? mairo takalleta eh mom wlh nakagara inga karshen kaset din nan””

mom tace yaushe zakije karbo dunku nanki yaufa sati biyu dakika kai dinkin””tadan bata fuska wlh mom nibanason zuwa wajen mai dinkin nan saiyayi ta jana da surutu wai sona yake kuma nafada mashi inada aure amman yaki yarda””

mom tayi dan jim lallai yakamata tahana mairo fitah tunda har wasu sunfara cewa sunasonta kada haiydar yadawo yaji hakan tasan akwai rigima amman maza da fitina suke duk hijabinda mairo take sakawa bataso tasakawa mairo takunkumi har mutanen gidan sufara. zargin wani abu””

tanisa shikenan bari insa driver ya karbo maki”” tayi murmushi nagode mom yauwa mom dama inaso intambayeki inaso inje wajen innah wlh ranar nayimata alkawarin zandawo””tayi shiru tana kallon mom”” tomeyasa tun ranar baki sanar danibah

saita dauka nifa nahanaki zuwa””yanzu bar wannan kallo kije kishirya idan driver yadawo yakaiki dan na aikeshi kasuwa to tace sannan tamike hanyar kichin tayi mom tace ina kuma zaki kikabi hanyar kichin”” mom zanyiwa inna falfesun hantane naga tana sonshi sosai”” kai kawai tagyada mata
dama tasan mom bata rabo da hanta a firij dan dady bayacin jelof saida hanta haka tadibi yar daidai yanda take bukata ta wanketa saida tanika kayan miyanta daidai yanda take bukata saita soya mai sannan tasaka kayan miyan tadan juyasu tasaka kayan dandano

da kayan kamshi sannan tazubah hantar ciki tarufe”” ta yanka albasa irin yankannan mai fadi tare da karass tawanke tazubah sannan tadan matsa lemun tsami kadan tarufe sannan tayi dakinta

wanka tashiga. bayan tafito tashirya fauda kawai tasaka sai manbaki tasaka kayanta atamfane riga da siket siket din rafa hudu akai masa yayi masifar karban jikinta rigar tayi mata das ajiki takama gashinta tatufke baya yanda kota daura dankwali babu wanda zaigani

tadaura dankwalinta sannan tafito mom tana zaune cikin falo tabita da kallo ganin kyan da tayi tatabbata duk haiydar yaganta saiya gigice amman kuma bazata taba yarda yasamu maryam da saukibah saita nuna masa itah ma tanada gata tunda yaje yamanta da itah ko maganarta bayasonyi

tagyada kai nasan kuka ma saikayi kafin inyarda maryam tasakar maka fuska koda taduba hantar ta nuna tubus sai kamshi yake tashi mom ta kwala mata kirah ta amsa tace idan dayawa kikayi kidan sammo mani”” tace mom zai isah ai tazubawa innah sannan tazuba wa mom tafito takawo mata takoma daki tadauko hijabin ta tasaka aikuwa yan biyu suna gani sukahau kuka sai anje dasu hakan yasa tace tosu dauko hijabinsu suka ruga da gudu mom tace kinga tafiyarki kafin su fito idan sukaje damun innah zasuyi da fitina

Aisha……………….
[2:07PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭
57

Tana shirin fita wani kyakkyawan saurayi yayi sallama yashigo cikin fara arsa yana sanye cikin kananun kaya mom tace lala wanake gani kamar muhd”” yayi murmushi nine mom saman daya kujeran falon yazauna saida yaduka sannan yagaishe ta amsa

mutanen turai ankammala karatun kenan?? insha Allah mom kudai tayamu addu”a tace aikasan addu”a dolene yaushe kasauka?? yadanyi murmushi yana kallon inda mairo take dazun nan wlh amman banshigobah bangarena naje nahuta tukun ina yan biyu

daidai shigo warsu husaina tana kuka mom tace lfy kike kuka hassana tace wai bataga ijabintaba ilin nawa shine take kaka”kudai da rigima kuke wlh driver ne yayi sallama yabawa mom sakon zaifita tace tsaya dan Allah kakai maryam wajen innah to yace sannan yafita takalli yan biyun kudauko wani ko intafi

husaina tace nibazaniba itah ma hasana tace tafasa mom tace kije kawai maryam muna gaishesu”‘kokallo inda yake batayibah tace mom saina dawo tana zuwa tashiga mota driver yaja sai gidan yana ajeta tadau kulan bata shiga shashen subah kaitsaye bangaren innah tanufah

tanata kwada sallama amman taji shiru saitace kilanta barci take afalon ma babu kowa saitaji kaman muryan innah tana kiran ruwa adaki dagudunta tashiga dakin tatararda innah bakinta duk yabushe tanata kiran ruwa dasauri tadawo falo tadibo mata ruwa takoma saida tadan dago kanta tabata ruwan aikam tayita kwankwada’

tamaida itah ta kwantar taji jikin innah yayi zafi hijabin ta tacire. tadibo ruwa tasamu wani dan kyalle tasakashi tana daddanawa innah jikinta nan take zafin jikin yasauka”” tadauki rob din tamurza ahannu tana matsa mata kafafuwanta ba jimawa barci yayi awon gaba da itah

sai bayan la asar tafarka har mairo tayi sallah tana zaune tanayi mata fiffita ganin tana zufah ahankali tabude idon ta saitaji kafafuwan sundaina yimata zugi kamar dazu ta kalli mairo tana murmushi tace samun ruwa abuta zanyi alwala tace to sannan tamike zuwa bayi tasaka mata ruwa tazo tarikata har tolet din sannan tafito

saida tagama alwalar takirata tarikata suka dawo falon dakin tashinfida mata sallaya tayi sallah bayan tagama tadauko flat tazubah mata felfesun hantar tabata innah kam saidai flat tazube mata ragowar tacinye

babu wanda yasan innah batada lfy saidare da Alhj auwal yazo gaisheta yasamu mairo””ta gaishe shi saita komawarta falo ya amsa sannan yakalli innah yace wannan kuma wacece?? innah tace wai maryam wlh yar gidan safiyace tadaukota tayi mata rainon yan biyu yace k aikuwa yanzu naga driven gidan yana bakin get yana jiranta

yarinyar akwai kirki aiyau badan Allah yakawo taba dasaidai kutarar da gawata yace subhanallah innah yakike fadar haka?? aidolene dan nan yanzu saboda Allah kanada mata biyu amman arasa wacce zata rika zuwa dakin nan akai akai kunsan halin tsufa yauciwo gobe lafiya

saidai kawai idan sungama abinci suba mai aiki takawoman ina dalili tonidai ko abincin banaso dan ni bayar yunwa bace””yi hakuri innah yanzu menene yafaru??? anan takwashe komai tafada masa yace kiyi hakuri insha Allah zan nemomaki yar aiki tadinga kula dake yayita bata hakuri yadade adakin sannan yatafi

innah takira mairo taje tace kigyara kije driven ku yazo daukarki””‘tace toh mikewa tayi tafita zuwa waje tace idan kaje kacewa mom innah ba lafiya bazan samu damar dawowa yauba bakowa wajen ta yace shikenan maryam

takoma warta ciki innah tace ah ah yakuma kika dawo kokinyi mantuwane kina gudun indauka inkaru dake””

Aisha. Ibraheem
[5:54PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
58

Tayi murmushi ah innah kinsan kuma kayana ba irin nakibane kokin dauka saidai kiyita ajiya”” tasamu waje tazauna”” yanaga kinzauna yanacen yana jiranki “aiyatafi innah nace aiyafada mata bazan dawoba bakida lfy kuma babu kowa wajenki

tanisah kina ganin maman taki zataji dadi naga bataso kiyi nesa da itah nan ma murmushi tayi ai kuma nafada mata dalilina nasan bazata damubah ainan ma gidane nidai innah yimun tatsuniya kinsan fah agida anaman tatsuniya ke gaki bakida ko kayan kallo balantana mutun yadebe kewa””

to bari inmaki wata tatsuniya”” tagyara zama inajinki innah.da kishiya da kishiya uhum innah inajinki taci gaba itah dayan kishiyar ita akeso dayan kuma ba asonta kowacce tanada ya daya”” sai akatara taki maiyawa akabaiwa yarda ba aso akace takai daji akabata igiya duk inda igiyar tatsaya. to anan zata zube takin”” inajinki

tadauki takin nan tafara tafiya saiga hadariya taso yayi bakinkirin hartakai gunda zata zube taki sai akasoma ruwa”taga wani dan madaidaicin gida saita shige”taga wata yar tsohuwa tayi mata sallama tace dan Allah aikoni akayi kawo taki sai ruwa yatareni kozan samu wajen da zanfake yar tsohuwa tace bakomai yarinya ga dakicen ki kwanta

taje daki tayi kwanciyarta sai safe tafarka saiga tsohuwa tazo tagaisheta tace kidauki kwano kije rafi kidibo ruwa duk abunda kika gani arafin kidauko tace toh tadauka tatafi saita samu kayan miya masu yawa bayan tadibo ruwa saita dauko data koma tasamu shinkafah maya ta uku saita samu nama dadai sauran kayan girki takawowa

tsohuwa sai tsohuwar tace toki daura girki tace to tayi abinci tsohuwar tace kidiba kici nima kizuboman duk tayi haka tace kibawa karena kuma tadiba tabashi tace kicika wancen kwanon kirufe kikai bayan dakin nan tayi yanda tsohuwa tace bayan tadawo tsohuwa tace to idan dare yayi zamuyi baki

idan kinji muna magana kada kifito tace toh bayan sun kwanta cen cikin dare saigasu kutub kutub suka kwankwasa kofa suna rera waka kutumbule tasoooo kutumbule tasoooo ga bakinki sun zaka gaisheki””yar tsohuwa tace kutumbule tayi kwana kutunbule tayi kwana aikin duniya ya wahal sheta””sai sukace kutumbu cacca da kudi kutumbu cacca da kuddi suka zube mata kudi masu yawa

sannan suka zagaya bayan gida suka cinye abincin suka tafi washe gari tsohuwa tahada mata dukiyarta tadorata saman doki taci ado maikyau takoma cikin gari tunkafin takai gida labari ya iske dandan sarki nan take ya aikoda fadawa aka nema masa aurenta aikam matarda akaso itah ma tace sai yarta taje tasamo arziki

itama tadau takin nan takama hanya tana kaiwa inda wacce ba aso tazube takin itah ma tazube ganin anfara ruwa saita shiga gidan babuko sallama tana ganin yar tsohuwa tawuceta zuwa daki tayi kwanciyarta dasafe saiga tsohuwa tace tashi kidebo ruwa tace inye kehar kin isah kisani diban ruwa angaya maki ninasabah da wahalane

kedai dakika saba kije kidibo tagama masifarta tatashi taje tadibo ruwa taga kayan miya tadauko komaidai hartayi maya uku saitsohuwa tace kidaura girki tace waike wace irin tsohuwace tunda kika ganni da kayan miya aikinsan abunda zanyi

bayan tagama girkin tazubama kanta taci sannan tazubawa tsohuwar kokoshi batayibah ta hanama karen kuma tsohuwa tace kidiba cikin wancen kwanon kikai bayan gida sannan indare yayi zakiyi baki koda kinjisu kada kifito tace wlh saina fito kunjimin tsohuwa yar bakin ciki

tadibi abincin takai bayan gida dare nayi saigasu sunzo suka fara waka kutumbule taso kutumbule taso ga bakinki sun zaka gaisheki””yar tsohuwa tace kutum bule tayi kwana..takatseta wane irin nayi kwana idona biyu””dariya saida mairo takai kasa harda hawaye tace innah toyasuka kaya amman gaskiya takwabsawa tsohuwar nan

innah tayi murmushi mikewa tayi tafito yartsohuwa takulle gidan ta samarine kyawawa tace haba ga samari kyawawa shegiyar tsohuwa tanaso tayiman bakinciki suka zagata bayan gidan suna firah tana dariya suka cinye abincin sannan suka kwalkwale mata idanu suka tafi

sati daya bata dawoba sai uwarta tabiyo sahu cen nesa tahangota tana dariya tace umm lallai kinsamu dukiya kin manta dani bayan nina maki hanya kika zonan itah yar uwarki data samu takoma gida kekuma kinanan kinyi bulbul abunki kinama ganina sai dariya kikemun saida takai ta isko ta babu ido kuma ta mutu

itah ma nan tafadi ta mutu kunkurus takan kusu dabadan gizoba danayi karya koyanzuma karyar ce nashirya mairo kam tana ta gimtse dariya saida aka gama data fara dariya harda hawaye ai gwai wlh innah gwanda da aka kwal kwale idon

Aisha. Ibraheem
[6:32PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
59

Tace innah karamun wata tace to yar innah tashi tayi tadibo rob ta murza ahannu tafara yimata tausa “”tace wani.saurayine yanada kanwa su kawai iyayensu suka haifa. kullum idan zaije daji saiyace kanwarsa takulle

gida kada tabude saiyayi waka idan yadawo saiyakwankwasa kofah yace bude daki tasallah bude daki nayi dare walakin shirwa yafi namaciji kyawo tasallah dakin daurah kinyi rawa””tace inbude daki amadu in bude daki kadawo saita bude dakin yashiga

ana haka a she wata kurah tagani takuma hadiye yawu akanta saida tabari dare yayi kafin amadu yadawo taje dakin ta kwankwasa bu e yaki da chayya bu e yaki nayi daye wayakin chiywa yafi na ma i i chawo da chayya dakin auya kinyi yawa “”taji shiru

shine taje wajen wani boka tace yabata maganin yamin baki yabata yace idan taje saman hanya komai tagani kada taci tace toh tana cakar tafiya saita gawani nama mai maiko sai kamshi yake tashi tahadiye kwadayinta tawuce

saikuma tadawo tace waya i ayi bali inchinye wannan sannan indoyah da itah tadawo tacinye sannan taje gidan amman yamin bakinta nanan saita koma wajen malamin yasake bata wani washe gari da dare saita koma

tana zuwa tayi waka kamar amadu saita bude mata kofa kurah ta hadiyeta.koda amadu yadawo baisame taba saiya hakikance lallai wani nadam dawane yacinyeta aikam yaje yakwashe duk ruwan garin inda dabbobi keshan ruwa

yana nan zaune bakin hanya saiga zaki yace suzaki suzaki ina za a?? saiyace zani bare kudu shanruwa”yace ruwan barekudu sun kare danaga maci yar leleta dana bashi ruwanai yasha zaki yace banciba wallai banciba tuf kaga abincin shafe tuf kaga abincin rana tuf daga danciki sai tumbinatuf saifa harawar wake tuf

sai amadu yabashi ruwa yasha haka yayi tayi har aka kai kan ku …………rah. sai………….tace……….tana magana saicen tabude ido saitayi dib saboda dadin tausarda mairo take mata ganin tayi barci mairo tayi mata rufah sannan tadauro alwala tayi addu”a tatofa mata itah ma tayi saita kwanta

sai asubah tatasheta sukayi sallah tasake komawa saisafe koda tafarka har ankawo abun kari daga gidan mom saida tayi wanka sannan taci tana ma innah dariya ke innah daga maki tausa sai barci baki karasaman tatsuniyar ba

innah tayi dariya ai wlh idan kinaman tausa wani barci mai dadi yake dibana dama kinji ance barci waka raina yace na kwance””todama inajinsa kuma ga tausa airabona da inyi barci mai dadi harna manta””

tace tonidai innah karasamun tatsuni…. bata rufe bakibah saiga sallamar gwaggo aikam nan take jikin mairo yafara rawa duk tatsure kamar tasaki fitsari awando tana ganinta ta daure fuska””to muna fuka algunguma uwar sanabe nan kuma aka lallabo

mairo kanta yana kasa batace komaibah banda hawaye innah tace ke hure dake dawa??? tace innah dawa nake bayan wannan kidahumar yarinyar tanuna mairo nan take annurin fuskar innah yagushe tace ke dakata banason shakiyyanci mekuma tayi maki daga zuwanki??

idan dai kinzone danki cimata mutunci toga hanya nan koma inda kika fito dama zuwa kikayi ganina tonaji sauki Allah anfana”gwaggo kam baki tasaki ganin inda inna take korarta akanwannna banzar yarinyar

taballawa mairo harara sannan tazauna mairo tamike tafitah innah tace ina kuma zakije maryam zauna abunki idan itah taji bazata iyah zamaba takoma inda tafito cikin dari dari takoma tazauna amman idanunta basu kai wajen gwaggoba suna kasa dan tasan idan suka hada ido akwai tsaraban harara

gwaggo tagaisheda innah ciki ciki take amsawa tayi mamaki sosai abunda innah ko yannen tama bata taba yarda suyi mata fada yaukuma itah takeyi mata fadan um lallai yinin ranardai haka tayishi dukmasu zuwa ganin innah ma sunlurah dahakan saida mairo tayi kwana hudu wajen innah sannan takoma gida dan zata fara zuwa makaranta gobe

Aisha. Ibraheem
[6:57PM, 11/21/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
60

kwance take saman kujerah abun duniya duk yabi yadameta rabon datasa haiydar a idonta yau sati biyu kullum baya dawowa saitayi barci watarana ma acen yake barci kuma koda take tashi saidai taga ya ajemata kudi yayi tafiyarsa

batasan tanason haiydar ba saiyanzu tanaji azuciyarta zata iyah komai akansa tayi sabo da jikinsa fiye da komai yawan tunaninsa datake haryasa tadan soma rama kwana biyu ko kofar hotel din bata fitah ba tana wannan tunanin saiga kiran wayar alhj hamza

kamar bazata daukaba saikuma tadauka takara akunne yace hlo bebyna kina ina kwana biyu najiki shiru???tadan fata fuska kamar yana ganinta inah gida mana ;; yace dan Allah kisameni dakina wlh kwana biyu amatse nake kuma kinsan idan bakebah bana iyah kwanciya dakowa”

tadan mus kuta toganinan zuwa mikewa tayi tayi wanka tashirya tafita sai hotel dinsa kaitsaye dakinsa tanufah bawani tsoro taturah kofa yana zaune cikin falon dagashi sai gajeren wando ba riga. yasaki katon tunbinsa kamar randa

yana ganinta yabude hannuwa alamar tazo saida tayi taku daya biyu saita tsaya chak”” yace lfy kika tsaya babyna. wlh amatse nake kizo kawai mu more rayuwarmu konawa kikeso zan baki kinsan ni kudi ba matsalata bane zo mana

ko motsibatayibah daga inda take ganin batada niyar zuwa yasa ya aje lemunda yakesha yataso zuwa inta take yana shirin rungumarta tamatsa tsaya haka alhj ya isheka haka’dakarfi tayi maganar kabarni dan Allah

inason tarayyarmu ta datse daga yau banason kasake nuna kasanni har abada duk wata tarayya damukayi dakai abaya inaso tazama tarihi tamkarma amafarki mukayita;;yayi mata duban rashin fahimta meyasa zakice haka beby????
kinsan bazan iyah mu”amala dakowaba bayanke banada wata wacce nake kulawa

kidaina wannan maganar idan kudinda nake bakine suka maki kadan zan kara maki wasu yarungumota takwace kanta daga gareshi sannan tagaurah mashi mari natsaneka natsaneka macuci azzalumi wanda baisan darajar aureba

kabataman rayuwa abaya bazana taba yarda kahanani sauran damar datake gabanaba tatubah ada banason mijina shiyasa nake biye maka amman yanzu inson mijina danhaka ina fada maka kafitah hanyata kada kasake nuna kasanni ko ahanya muka hadu kanuna kasanni wlh saina tona maka asiri takoma dagudu tana kuka

anan tabarshi rike da kunci yabita da kallo yashafo inda tamareshi yayi murmushi yarinya bakisan waye alhj hamza ba nikika mara??? wlh saina nuna maki kin aikata babban kuskure bazan taba barinkibah har abada kuma nadau alkawarin sainayin sanadin mutuwar aurenki dakike takama dashi yacije lebe dani kike zancen

yana nan yanakai kawo cikin falon yacika yayi fam yau wlh saiya nunawa hameeda kurenta tabar ganin yazubah mata ido tanayin abunda taga dama. ahankali taturah kofar tashiga cikin sauri taruga tafada jikinsa tana kuka ya haiydar ina sonka meyasa katafi kabarni tureta yayi yawanka mata mari jikake fyuuu fyuuuuu
saida taduke yanunata da yatsa idanun nan sunyi jajir kaman gauta yace gidan ubanwa kikajeee,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,??

Aisha. Ibraheem
[6:51PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [4:10PM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭 YAR SADAKA!!!💭
66

duk yanda haydar yayi tsammani abun zaizo masa dasauki saiyaga bahaka bane yau tsawon sati biyu dadaworsa amman banda gaisuwa babu abunda yake hadashi da maryam ko kallon arziki bataimasa balantana takaisu ga magana yayi matukar fitah hayyacinsa

gashi bayaso yafada halaka domin yakai iyah makurah wajen sha awa yaudai kam yayankewa kansa shawarar saidai ayita takare shiya gaji yanaso yasan matsayinshi yasan sarai mom bazata taba barinsa da maryam ba yasan tym dinda take zuwa islamiyya

yayi fkng daidai inda zaiganta yanayi yana kallon agogo dayaji mutsi saiya duba bakin get cen bajimawa saigata tazo batasan da mutunba tana kawowa yabude kofar yajawo hannunta tafada saman jikinsa zatayi ihu yasa hannu yarufe mata baki

kada kiman ihu “”tadan bata fuska tomeye haka zaka wani chakumoman jiki”” yace magana zamuyi dake shigo sosai saida tadanja masa rai kamar bazata shigoba tace toka matsa inzauna”” yayi murmushi sannan yamatsa tazauna amman fuskanta bata kallon inda yake glass din motr yarufe tayanda babu wanda zai gansu koyaji mesuke fada

yakalleta yanda tawani dauke kai kamar taga dodo” yasakeyin murmushi maryam nikike gudu ko????shiru tayi batace komaibah yaci gaba nibansan mena tare makibah kwata kwata bakya kulani tsakanina dake sai gaisuwa karfa kimanta ke matatace

taballa masa harar saikuma akayi yaya dan ina matarka yanzu kasan da haka kadaiji abunda mom tace shekaranjiya kada kakuskura tagan mu tare dakai””idanuwansa sun kada sunyi ja itah abun ma saiya bata tsoro yace mom Allah ce ina Allah ya halatamun ke amatsayin matata

dan me ina kallonki kuma ina bukatarki amman amun halin karfi kawai dan ansan banida wanda zai shigarmun itah kam abun ma dariya yabata yanda yake ta masifah tace yanzu kasan da haka ina aikanada mata koka manta matar socefa

nida katafi kabarni anan bansan kowaba bayan kai amman kayi tafiyarka baka taba tunanin wanne hali nake cikiba kuma wanne hali zanshiga shekararka hudu baka kasar nan yanzu mezaka ceman nina hakurah da kai aituni kamar yanda mom tace incireka daka raina dama cen ni bana sonka

cikin kaduwa yadago kai yana kallonta maganarta tayi mummunan firgitashi tamkar faduwar aradu yajita yace maryam da bakinki kike cewa bakyasona akan laifinda na aikata maki wanda bacikin sanina nayi hakanba kinkuwasan hukuncin matarda take gudun mijinta

Allah subhanahu wa ta ala yana cewa acikin suratun nisa”i bismillahir rahmanir rahem
Arrijalu kauwamuna alannisa”i bina fadalallahu ba dahum ala ba adin wabina anfaku min amwalihim fassalihatun kanitatun hafizatin lilgaibi bima hafizallahu. zuwa karshen aya nasan kinsani amman bari infassara miki
bana bukata malam kabarni intafi gida mom tasan yanzu ake tashin mu

yanzu maryam zaki yarda mala”kun rahma su tsine maki???? kin manta da hadisin manzon Allah inda yakecewa
manzon Allah yanacewa iza da a rajulu inmaratahu ila farashiha falam ta atiha la anathal mala ikatu hata tusbiha

idan namiji yakirah matarsa zuwaga shinfidarsa batazomasaba mala iku zasuyita la antarta har gari yawaye haba maryam nasan bazakiso kikasance daidaga cikin subah kituna nifah mijinkine zakiyarda kisabaman akan wani dalili dazaki iyah yafeman

manzon Allah yanacewa laukunta amri ahada am yusjidu li ahadin la amartul mar ata anyusjida lizaujiha
daza a amurci wani yayiwa wani sujada lallai da an umurci mata tayiwa mijinta sujada duk wannan yana nuna kugane munada daraja awajenku baidace mijinki yanada bukata akankiba kidinga guje masa

ta ballah masa harar yanzu kasan da haka??? ina kaika manta dokokina daka take ina matsayin matarka idan kamanta intuna maka “”yasunkuyar da kai amman ainace kiyi hakuri ko????

Aisha. Ibraheem
[4:50PM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
67

Ahakan ake baiwa mutun hakuri yanzu da lalurar kanka tatashi toni bana ra ayinka cikin inuwata danhaka kafita daga rayuwata kamar yanda kasa kafa katake dokokinda aka gindaya maka

na hakkina dayake kanka nima haka zansa kafa intaka naka dokokin kawai danni bakasha wahala wajen aurena ba shiyasa kawofintar dani amman itah daka kashe kudi ainaga hardaukanta kayi kukabar kasar saita fashe dakuka harda sarkewa

gaba daya yaji wani iri jikinsa duk yayi sanyi yace haba maryam yazaki fadi hakan wlh maryam ina sonki fiye dayanda nakeson kaina””banajin akwai wata diya mace dazanso bayanki plz kikarbi kokon barana kuma dan Allah kidaina cewa infita rayuwarki kada kimanta saboda Allah yahadamu tunkafin muzo duniya nayi tattaki har garinku

kisani Allah ya halicceki saboni danine wlh babu wani mahalukinda ya isah yarabani da matata ina sonta kuma yanzu nake da bukatarta yatada motarsa kawai cikin sauri taje bude kofah amman taki buduwa kuka tafashe dashi tana dukansa yabude amman ko ajikinsa yayiwa maigadi hon yabude masa get kawai yahau hanya

ihu take tana kiran mom amman kamarma baijinta duka da yakushi yashashi saiyayi kamarma baijiba batasaniba tabinsama datakeyi tana kara takulo sha awar sane gaba daya baya cikin hayyacinsa kaitsaye bakin wani gida yayi hon maigadi yabude masa yakunna kan motarsa

gidan daka ganinshi sabon gidane yatsayarda motar yafito sannan yazagaya gefenta yabude mata yace fito “wlh nibazan fitobah saikamai dani gida mekakawoni nan inyi maka””baikoma kantaba kawai yadauketa chak yace hakkina zan karba inga kuma wanda zaihanani

ihu takama tana dukan kirjinsa yace yarinya gwandama kibada kai bori yahau dan wlh saina kashe kishina idan baki bari nayi da hankaliba injimaki ciwo tayanda mom din zata gane tabani matata

yana bude kofah yawuce karamin wajene ciki da falo da tolet dakin bakine daman shikawai yagyara yazuba gado da kujeru saboda wannan ranar yayi wannan tanadin kaitsaye daki yanufah da itah tana zillewa ya azata saman gado kawai yafada kanta kuka take tana rokonsa yabarta banaso ya haiydar kayiwa Allah kabarni intafi gida

amman kamar kara turashi takeyi””ganin hijabinta yana takurah masa yacire hijabin yayi cilli dashi yafara aika mata da shakonni tako ina wajen cire riga tace itah batasan haka nanba aikuwa yace wlh koki bari incereta da lalama ko inyagata inyaso kisan abunda zaki fadawa mom

dakyar ya iyah cire rigar aikuwa saida tayage yasa hannu yaballe brezian ta tasaka hannu tadafe nonuwanta wani shegen kallo yakeyiwa kirjinta hannu yasaka yarike hannayenta yayi baya dasu

yadanke yafara tsotsan bakinta babu halinkuka daga nan yakoma kan dukiyar fulaninta kuka kawai take tana rokonsa yatashi nan take tajawo zanen gadon tarufe jikinta taci gaba da kuka tadauka yakyaleta ashe kayanshi ya cire kawai ya yaye zanen yaxuge wandonta

plz ya haydar kada kamun fady banaso kakyaleni shikam goga baisan tanayiba hannunta tasaka tarufe gabanta ganin abunda yake shirin aikatawa haiydar hankalinsa yayi kololuwar tashi jikinsa har rawa yake kamar baitaba ganin macebah

hannayen nata yajaye zuwa sama yarikesu bakinsa yanakan dukiyar madara yanasha da kafafuwansa yasa yabude mata kafafu ahankali yafara shigarta amman ina babu hanyar shiga zafi da radadi susukasaka mairo tafarayi masa Allah ya isah

saikiran mom take ganin idan yamatsa yi ahankali bazai samu hanyaba hakan yasa yadanna dakarfi wata kara tasaki daganan baki yayi shiru haiydar jiyayi duniya yake sama yake ko kasa yake tamkar yana yawo asararin samaniya baitabajin sa cikin ni ima irin wannan ba lallai yayarda mata sunada wata bayya

shikanshi yakasa sanin wani yanayi yake suma yayi kokuma mutuwa dadi kan dadi har kunnensa saida yamotsa yatabbatar wa kansa aduniya babu abunda yafi wannan dadi ko mahaukaci yadandana saiyayi sambatu

mairo baki yamutu sai haweaye kawai dayake fitah ta idonta tsawon awa biyu amman haiydar baisaurara mataba saida yayi sau biyu sannan yabarta gefenta yakoma yakwanta yana lasar baki yana murmushi

yadaga hannunsa sama Allah nagode maka dakayiman kyauta da wannan ni imar hakika wannan kawai ya isheni jindadin duniya Allah nadoge da ni imarka agareni yajuyo fuskarsa tayanda zaiganta haryanzu kuka take amman mara sauti saiyaji tabashi tausayi mikewa yayi yashiga tolet yayi wanka sannan yahada mata ruwa itah ma

yanazuwa yasunkuceta saicikin ruwan zafin wata irin ukubah taji ta kankameshi wayyo zan mutu wlh yau saina fadawa mom macuci kawai ai wannan cutace dan kawai kaga banida gata”” hannu yasaka yarufe mata baki bayason tana furta hakan

saida yagasata sosai sannan yabarta tayi wankan tsarki yafita key dinsa yadauka yafita baifi minti shabiyarba yadawo yatarar bata fitoba yadauki kayanta yakai mata tolet din sannan yafito

Aisha. Ibraheem
[5:45PM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
68

Saida ya kwatanci tagama kimtsawa sannan yakoma ganin bata fitoba yadaukota saman gadon ya ajeta yadauko ruwa da maganin dayazo dasu yabata tasha hardana zazzabi yahada mata

haryanzu batadaina kukaba yakalleta ya kwantarda murya yanzu maryam akan abunda namaki shine kiketa bannar hawayenki??? abun nanfa baharamun bane halat dinane dankuma nanemi hakkina shine zaki dinga kuka harki jawowa kanki zazzabi

maryam nikaina banji dadin abunda naimakibah amman wlh inasonki kada kidauka dan abunda yake jikinki yasaka nafadi hakan kece irin matarda nake mafarkin mallaka bandamubah danke bakyasona nasan ahankali zankoya maki soyayya ta

amman banason kina furta cewa bakyasona wlh raina yanayiman kuna idan naji kinfurta hakan kuma kiyi hakuri akan abunda nayi maki nakasa rike kainane ya nisah bantabayin zinaba kuma bana sha awarta tun ina saurayina shiyasa nayankewa kaina sha wara in kusanceki dan gudun fadawa halaka

amman tunda naga hakan baiyi maki dadibah insha Allah nahakurah bazan sake neman kibah. nayarda da duk abunda Allah yakaddaromani amman kisa aranki idan nashiga wani hali kece shila koda kuwa neman matane bazan bari sha awa ta kashenibah yana fadin hakan yace kitaso in maidaki gida yamike hannunsa tariko

kayi hakuri ya haydar wlh bazanso kashiga wani hali akainabah dani daduk abunda na mallaka mallakinkane jikina da komai nawa nakane menene zan hana maka bayan kuma Allah ya halattamaka shi abunda nakejin tsoro idan mom tagane zatace narainata

tamun magana akanka amman saida nashige maka saita fashe dakuka dawowa yayi yadurkusa yarungumeta yana bubbugata ahankali kada kidamu bazata ganeba kinji aikinsan dubararda zakimata””

tashi muje kinga magriba tayi magungunan dana baki zasu taimaka maki sosai bazata gano mekike cikibah yadagota daga kafadarsa amman takasa hada ido dashi yace plz amman daga yau bazaki sake gudunaba. kaita gyada masa

yayi murmushi sannan inaso dan Allah idan nazo da bukatata maryam kada kigujeni kece kawai madafata ayanzu banason doguwar tambaya ki amince da haka””tayi shiru yace plz maryam kiyarda dani””

shikenan ya haydar amman wlh zafi sosai kamar zan mutu”” yi hakuri bazan sake yimaki dazafiba kinji tashi muje yadauko mata hijabinta tasaka yadauketa har cikin motah haryanzu bata yarda sun hada idobah shikam sai faman murmushi yake yana kallonta

ya ajeta sannan yazagaya yazauna yatada motar maigadi yabude masa get yafita yana tafiya yana kallonta yana murmushi harsuka kai gida yayi fkng yace indaukeki ko tayi maza tace ah ah wlh barni in lallaba idan wani ya gammufah

ahankali take takawa tana cije lebe yafito cikin mota yana kallonta yana murmushi aransa yace dole kijaman aji kinsan abunda kika tanada na ni ima itah hameeda datasan batada wata mamorah ai itah ma take nemana

kai ammanfa ko anci goro ansha bauri na wahala kafin insamu wannan ni imar hartakai bangaren mom taci sa a kuwa tana wajen sallar magrib kawai tashige warta daki tanada alwalarta danhaka tashinfida sallaya tayi sallah

tadauko kur ani tana karatu gabanta sai faduwa yake wace karya zata shirgawa mom tayarda har bayan sallan isha i mom tasauko yayi daidai da zuwan haydar tare take da yanbiyu haydar yagaisheta ta amsa

tace dama kai nake nema haydar tundazu banga maryam ta dawoba lfy hankalina duk ya tashi wlh yadan waro ido kamar ya firgita yace yau meyasa bataje islamiyya dayan biyu bane???? tace wlh sune sukace bazasubah amman maryam bata taba kaiwa iwar hakaba bata dawoba yace mom kuma kindubah dakinta bata nan

tace nadubah kafin magrib amman bangantaba yace tokiduba mana yanzu kota dawo yasamu kujerah yayi zamansa kamar baisan komaiba”” au wato zama zakayi alhalin bangantaba wai wannan wace irin kiyayyace kakeyiwa yarinyar nan

shikenan zauna nibari inje nemanta tunda nitanada mahimmanci agareni””mikewa yayi yihakuri mom kefah kikace indaina shigewa yarki idan natada hankalina kice nafaye zakewa bari induba dakinta idan batanan inje islamiyyar su

tare sukaje dakinta tana zaune tana karatun kur ani saida mom tasauke ajiyan zuciya afili tace maryam ina kika tsaya tadago fuska tana murmushi mom ina malaminda nace maki ankawo mana yahanamu hausa

shine amiran ajinmu tamun magana in karata karatu dan nace tabari malamin yafita ashe yajimu shine yarikemu saida aka fara magrib yasallamemu inata sauri nasan zaki nemeni gashi akwai duhu banlurah da rami gaba naba nafada ciki duk na koje

haydar yakafeta da idanuwa jin yanda ta iyah shero karya nan take ahankali yasaukarda ajiyar zuciya yaso tadago suhada ido amman taki””mom tace ayya Allah yatsare gaba amman kidaina yin abu idan ankafa maku doka kanajina

kikama mutuncin kanki tace insha Allah mom zan kiyaye mom tajuya sannan tawatsa masa harara lafiya kayiwa mutane tsaye wuce daganan yadan sosa kai yanzu kuma laifin me nayi mom dazu kince banma damubah kuma nadamun ana korata yafita tabishi da baya mairo tadaga kai tana kallon bayanshi tayi murmushi

kur aninta ta aje takoma saman gado takwanta duk da zuginda takeji baihanata sakin murmushiba waiyau itah ce takwanta gado daya da haydar kuma ba a mafarrkibah agaskiya wannan itah ce ranar farincikinta bazan taba mantawa da wannan ranabar

Aisha. Ibraheem
[6:28PM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
69

Tasake lumshe ido ina sonka sosai haydar dina tajawo filo ta rungume wani barcine yadauketa duk da tanajin yunwa”” haydar kam baki har kunne duk farinciki ya dabaibayeshi kaman wanda akaiwa albishir da aljanna

mom dai talurah yawan murmushin nashi yayi yawa tace waikai lafiyarka kuwa kanata faman murmushi kaidaya yace mom bakomai wlh yamike bari inshiga gida yau inada dutyn dare fadil bayajin dadi tabishi da to kaitsaye bangarensa yanufah

yasamu hameeda zaune gefenta yazauna yace ina abincina batareda ya kalletaba””tace wanne abincin nikaina kawai nagirka mawa ainaga wajen mom kakeci shiyasa””yayi kwafa kinsanfa nagaji da abunda kikemun yaushe zantule kayan abinci kinbarsu harsun fara lalacewa saidai kawai kidafa indomie kici nikuma ko oho

tokai banda abunka aikasan ban iyah girkibah”” ya mike haka kikaceko kuma bazaki koyawaba dakyau ai jibine meetn din family wlh zan fadawa dad asan yanda za ayi idan gida zaki koma kikoma sai ankoya maki sannan kidawo

nikam wlh banci ribar aurenki ba ankawoman ke fanko sannan kuma komai baki iyah ba baki iyah taray rayar mijibah babu ruwanki da abunda nakeso dawanda banaso kuka tafashe dashi nikake kirah fanko haydar???

ah nace maki fankon ko karya nayi bahakan kikeba dankinga bantabayi maki maganaba wlh ni angama cutata tunfarko kowa aka hadashi da kamilallar mace amman ni aka hadani da watsatstsa wadda tagama yakewa wasu sukaci sannan takawoman ragi wlh anyi hasara

ya isheka haka haydar barganin inasonka zaka fake da wannan kaciman mutunci aikaimadin dan iskanne idan bahakaba ya a kai kagane ni yar iskace alhalin bakataba kusantar wata mace ba bayanni

yayi mata wani mugun kallo nizaki rainawa hankali kada kimantafa ni likitane akwai wani abunda zaki boyeman kidaina ganin laifina wlh natsaneki tun farko akan halinki kuma nasake tabbatarda hakan yakalleta sama da kasa bakida abunda zan gani yanzu yaburgeni ajikinki yayi tsaki fanko kawai

gefenta yaratsa yabarta nan tana kuka harya kimtsa yafito ko kallon inda take baiyibah yafita yadau motarsa yayi hosptl kuka take kamar ranta zaifita wlh yau bazan kwana gidan nanba shi harya isha yakirani fanko tayi daki tajawo gyalenta tayafa hartakai bakin kofar fitah saikuma tayi tsaye zuciyarta tace gaskiyafa yafada kedin fankoce zaki iyah tuna namiji nawa yakwanta dake kafinma kiyi aure????

zaki iyah tuna ciki nawa kika zubar kafin kiyi aure???? kada kiga laifin haydar danya fadi haka cendin ma dakikaga yakyaleki asirine ke dawainiya dashi kuma yanzu yakare shawara daya tunda haryanzu aikinda akaimaki baikuma kamashibah

kilallaba kuzauna lafiya tunkafin yayi maki kishiya”” kinsan sarai babu namijinda zai iyah zama dake dankuwa jikinki yabude tanisa lallaine nikaina bazan iyah kirga namijinda muka kwanta dashiba jiki asabule tayarda gyalen takoma saman kujerah tafada

tadafe kanta tana kuka wayyo ni hameeda yanzu yazanyi idan ma naje gida ince meyakawoni babu wanda yasan abunda nake aikata muddin naje gida nasan za a tursasa haiydar yafadi mena masa idan kuwa yafada kashina yabushe

abunda kawai yafi indinga yimasa girkin koba dadi insamu muzauna lfy rayuwace dai nariga nabata tawa tunda nakasa kai budurcina dakin mijina wanda kuma shine tinkahon duk wata mace dakuma darajarta

taci gaba da kukanta. ganin baida rana tamike zuwa dakinta tayi shirin kwanciya takwanta tunanine fal cikin ranta sai sake sake takeyi yanzu wace hanya yadace inbullo masa baya kwana dani balantana insamu hanyarda za aimasa aiki kamar yanda akai masa shekarun baya

gashi baya wasa da addu”o i akoda yaushe kai idan harbansamu aikin nan yakamashibah akwai aiki ja agabana nalurah kiyayyata kamar yawa take karawa azuciyarsa da wannan tunanin barci yayi awon gaba da itah

har tsawon sati daya haydar baisake neman maryam ba bawai baya bukatabah ah ah kwata kwata taki yardama su hadu balantana tayarda dashi gashi kuma yanada bukata fiye data kwanan baya

yaukam bakin islamiyyar su yatsaya tana fitoba yakirata gabanta sai dukan uku uku yake bata fatan susake maimaita ta ranar amman yazatayi hakan tashiga motar yakulle sannan yajuyo yana fuskan tarta yace haka mukayi dake maryam???

batace komaibah meyasa kikeson wahaldanine duk nabi na susuce kamar wani mahaukaci idan kinsan bazan samubah kisanar dani indebe raina ga mata nan dayawa agari cikin sauri tadago kanta

tana kallonsa yadaga mata girah kwarai kuwa idan kebazaki baniba inje in nema dakudina a clup kudi sun kauda komai”” hannu tasa tarufe masa baki yasakarwa hannun kiss wani irin dadi taji yashiga jininta tasaukarda kanta

yace kinyarda muje tunkafin dare yayi kaita gyada masa amman dan Allah kada kaman da karfi yace nayarda bazanyibah ahanhali zanyi harkema zakiji dadin da nakeji kunyace takamata tarufe fuskanta yana dariya yaja motar suka lolaya

sai gidan sa yayi hon maigadi yabude masa suka wuce yaukam da kafarta ta taka harcikin dakin duk da tanajin tsoro amman itah kanta tanaso jikinsa yadinga gogar nata dan dadinda takeji bama gaskiya bane

Aisha. Ibraheem
[7:38PM, 11/22/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
70

Suna shiga dakin tayi tsayinta bakin kofah saida yadawo yajawo hannunta sauka zauna saman gado yasa hannu yacire hijabin nata sai kamewa take ahankali yafurta mata ni kunyar nan taki tana nema tacutar dani mikewa yayi shima yacire kayan jikinshi yakoma sai gajeren wandon sa kaman kasa tabude tashiga dan kunya

yahaye saman gadonya jawota jikinsa yafara sakar mata kiss cikin salon soyayya yake tafiyar dakomai gaba daya yariketarwa wa mairo da kwakwalwa salon soyayyarsa dabance ahankali yafurta mata akunne plz kisaki jikinki kidinga yimun abunda nake maki kinji

hakan yasa tabiye masa duk da tanajin tsoro sun lulaya duniyar ma aurah yaukam bataji wani zafi sosaibah dan ahankali yamata duk da yaji wajen yagame kamar ma baitaba shigar shibah saida suka gama lubayya nikaina nayi mamaki irin salonda haydar yakeyiwa maryam na soyayya nace um ni Aisha ashedai haydar ya iyah soyayya haka

itah kanta mairon tabani mamaki yanda tasaki jikinta tare sukayi wanka suka kimtsa yana rike da hannunta suka fito yakalleta kinga yanzu aimunyi sauri mom bazata ganeba tayi murmushi kawai

yace ammanfa yau bby kinshayar dani zuma waikema kinji abunda naji kuwa taboye fuskanta tana dariya nidai banaso kaibakajin kunya. yace kunyar me zanji dani da matata yabude mata tashiga sannan yazagaya yashiga akabude masa get saida yafara tafiya yajuyo yana kallonta

agaskiya maryam banga laifin wadan da suke bawa matansu mota ko gida ba idan sukajisu cikin ni ima nikaina nakusa ince nabaki raina gaba daya””itah kam dariya kawai take masa yace waike bakiji abunda naji bane???? kinsan Allah aduniya banga abunda yafishi dadiba shiba sugaba shiba zumabah duk yafisu dandano

nikam nazama shalele wannan kam aisaina manta da mom dina dariya saida tayi hawaye nidai banaso wlh kanasa indinga jinkunyarka”” yadan zaro ido nadaina ina fada maki abunda najine amman tunda bakyaso ambari daidai sunkai gida zata fito yariko mata hannu saida ya manna mata kiss sannan yace tnx dear takwace hannunta tadau jakar makarantar ta tayi cikin gida

mom bata kawo komai arantaba ganin batayi darebah tundaga ranar haydar yasamu wajen hutawarsa kullum daya kwatanci takusa dawowa makaranta zaije yadaukota suje suci soyayyar su yamaidata gida mom kuwa komai bata ganobah

tafiya tayi nisah soyayyar haydar da maryam kamar zasu hadiye kansu kusan ma ince sunzama daya duk wani bugu nazuciyar maryam haydar ne shima haka yahakikance da jin dadin kwanciya da matarsa kwata kwata yamanta da rikichinda zai biyo baya muddin akagane yana tareda itah wace amsa zaibasu kokadan bayason dad yasan maryam matarsace

harzuwa yanzu bayan mom sai fadil babu wanda yasan matarsace maryam kam tagama yarda da haydar tasallama masa kanta da gangarjikinta”” tsayin wata uku dasukayi suna tare babu abunda tasani bayan soyayyar haydar

abangaren kasim kuwa yanacen ingila amman zuciyarsa tunaninsa mafarkinsa suna wajen maryam dinsa yakudiri aniyar sanarda family dinsu yasamu matar aure kuma maryam muddin bazasu yarda ya auretaba yasan yayi bankwana da farinciki har abadah

bangaren muhd ma haka shidai kawai tana burgeshi gata batada hatsaniya yanayiwa kansa fatan samun mata kamarta yanajin sonta aransa amman kokadan baiyi niyar sanarda itah ba ganin yanzu take ss 1

yabarwa zuciyarsa zaici gaba da rainon sonta harta gama scndry aranar zaibata gift tareda tayin soyayyarsa idan yazauna baya tunanin komai sai daddadan muryanta mai matukar taushi akantane yake zuwa bangaren mom hirah dan kawai yaganta

kamar kullum yauma suna zaune dashi da haydar waje daya maryam tana kusa da mom suna kallo suna taba fira
muhd yana satar kallonta saiyaga tana murmushi shima yasakar mata murmushi yadan kalli gefenda haydar yake yalurah da irin kallonda haydar yake mata itah madin saiyaga tana mayarwa haydar murmushi kodai sunason junane???? kenan yarigani furta mata yana sonta?? gabansane yafadi yayi sauri kawarda tunaninsa

anya zanyarda wani yarabani dake maryam ba gaskiya bane nasan bazakiso kowaba bayan ni yasake kallon inda take haryanzu junan susuke kallo nan take yaji wani abu yadaki zuciyarshi mikewa yayi yace mom nizan wuce saida safe tace harzaka tafi yadan kalli inda maryam take suma shisuke kallo yahuro iska tabaki eh mom zanyi wani abune mukwana lfy

yaba haydar hannu suka gaisa saida yasake kallon inda take sannan yafita zuciyarshi tana suya suma basu dadebah mom tayi daki saida yarakata hardaki sukadanyi soyayya sannan yawuce bangarensu washe gari harkarfe tara mairo bata fito ba mom tanata tashinta amman taki tashi

tasake komawa tana tambayarta waike yau lafiya kike kinsanfa zakije sch ammankinyi kwancinki ahankali tace mom wlh banda lafiya””tace kodai yunwace maryam bari inkawo maki abinci kikarya tafita bata jima dafitaba tadawo

Aisha. Ibraheem
[6:51PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [1:16AM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
71

Dauke da tea da abinci cikin flat ta aje kasa taje saman gadon tajaye bargonda tarufah dashi tariko hannunta zafi taji raurau”” innalillahi maryam tun yaushe bakida lfy amman kikasa sanardani tunyaushe ne bakida lfy

dakyar take magana mom wlh cikin darene zazzabi yataso man ayya sannu kinji bari kici abinci zakisamu sauki tarikota ta kaita tolet. tataimaka mata tawanke bakinta tarikota zuwa bakin gadon tamika mata tea din tasha saida tashanye duka

saizuciyanta takama tashi dagudu tayi hanyar tolet tunkafin takai tafara kela amai shaaaaaa bakakkautawa mom dagudu taje inda take tariketa tanayi mata sannu saida tagama tadaga kai mom tadibo ruwa tabata takuskure bakinta tamaida itah takwantar

takoma tana share wajen bata gamaba wani aman yatasoma mairo tatashi dagudu tashiga tolet tana amai mom hankalinta yatashi ganin yanda jikin maryam yayi sanyi kafin kace me gaba daya takwamtse kamar ba itah ba mom wayarta tadauko ta lalubo nmbr haydar

yana asiviti ringin daya yadauka asalamu alaikum””wa alaikas salam haydar kana ina???yaji muryanta kaman da damuwa yace mom ina hospital wlh meyake faruwa naji muryanki sai a hankali

inafa lfy haydar maryam ba lafiya gashi nan duk ta zube man wlh ni hankalina yatashi dan Allah kazo kada yar mutane tamutu wlh bakaga yanda takomaba kayi maza kuma kazo da kayan aiki dan amai take tayi

gaban haydar ne yafadi jin mom ta ambaci amai yace to ganinan zuwa mom cikin sauri yafito yadauki abun awo allurai da ruwa yafita yanata sauri bakin kofah yahadu da fadil zaishigo office nashi saura kadan ma sudan hade. yace haydar lfy kaketa sauri haka????

wlh fadil maryam ce ba lafiya yanzun nan mom take sanardani dan Allah kakula da marasa lafiya ina zuwa harda dangudu yake hadawa baimajirah mezaicebah fadil yabishi da kallo ganin yanda haydar ya firgice kaman sabuwar hauka yagirgiza kai Allah yasauwake yawuce

gudun da yakeyi kaman zai tashi sama gaba daya bayacikin hayyacinsa yadafe kansa idan. kuwa zarginsa gaskiyane ya shiga uku taya zai sanarda mom kuma dasu dad yasan yana cikin tsaka mai wuya zufah ne yaketo masa. tako ina agaggauce yakai gida yadauki kayansa dasauri yashiga bangaren mom

yasameta cikin falo tanakai kawo yace tana ina tace tana dakinta kaitsaye dakin yanufah kodah yaje tana tolet tana amai dasauri ya aje kayan hannunsa yakarasa inda take yarikota yanayi mata sannu dakyar ta daga kanta yace kingama kaita daga masa

yace sannu taso muje yarikota yakaita saman gadon yace ina zuwa yafita wajen mom yace mom taimakamun da tea dan Allah tace toh dasauri taje tahado tea din tabashi yakoma dakin yamika mata tea din ta girgiza kai ya haydar bazan iyah shaba dakabarshi yace to bari inmaki allurah zakiji sauki yadauko sirinji yaja ruwan allurah yadan rungumotah yayi mata

Aisha. Ibraheem
[8:20AM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
72

Ya kwantar da itah yasaka mata karin ruwa bajimawa barci yadauketa yayi zugum yana kwallonta yama kasa fitah tome zaicewa mom??? mikewa yayi ganin barcinta yayi nisah yafito. dakin jiki asanyaye mom tana ganinshi tataso tana tambayarsa lfy???

yaje saman kujerah yazauna yakalli mom nayi mata allurah nasaka mata karin ruwa aciki nasaka allurar barci data tsaida amai kuma tasamu barci insha Allah koda zata farka zata dawo normal””

takoma tazauna hankalina bazai kwanta ba haydar yarinya tana amai kamar maishigar ciki aidole hankalina yatashi ta kasan ido haydar yake kallonta kirjinsa sai dakan uku uku yake zufah kawai yake karyo masa

tace meyake damuntane???yayi shiru yana dan sosa kai yana kallonta kasa kasa “” ah ah ya ina tambayarka kana wani noke noke idan wani abu yake damun yar mutane kafadamn mana kada yar mutane tamutu da ciwo

kafadaman.. mom aishine.. tace shine me haiydar kafahimtar dani yanaga saizufah kake??? yace mom cikine da itah zaiyi wata uku!!! ciki!!!!! kirjinta tabuga haydar sake fada inji kako aunata sosai cikifah haidar innalillahi wa inna ilaihir rajiun

haydar dan Allah kafadaman gaskiya dagaske kake ko wasa gaba daya haydar yatsure ganin yanda mom hankalinta yatashi sai tsumuiniya yake kamar wanda yayi karya yakasa ko zama daidai mom kuwa tatsureshi da ido

maganafa nake maka.. ah mom cikine wlh innah lillahi wa innah ialaihir rajiun menene yake shirin faruwa wlh bana barinta fitah ko ina a inakuma maryam zata samu ciki” mom kiyi hakuri dan Allah hakuri name haiydar da aurenta na hanaka matarka ace inwayi gari inganta da ciki haba haydar

mom ai..saikuma yayi shiru “aime haiydar???? mom ciki nane mom tazaro ido saura kadan tafado daga saman kujerah jin abunda haydar yafada saita fara tafa hannu yanzu haydar saboda Allah duk yanda nake kafa kafa da yarinyar nan saida ka lallaba kayi mata ciki

haba biri yayi kama da mutun nidama ince rawar kanda kakeyi gidan nan tayi yawa kace kasan sherinda kakeyi kaje ka kalailaye yarinya da dadin baki amman haydar baka kyautamunba kahaifi yaro da cikinka amman yanuna yafika wayo

amman bakomai kanunaman matar kace bazanga laifin maryam ba dan nasan duk aikin kane amman kasani katanadi abunda zaka fadawa dadynka da sauran yan uwanka da kuma matarka da gwaggo wlh babu ruwana awannan tafiya nacire hannu na

yadan shafo zufa mom.. rufeman baki shasha sha kawai kasan rayuwar yarinyar kajefah amatsala muddin gwaggonka tasan wannan lamarin tunfarko daka fadi matar kace nasan duk hatsaniyarda za ayi zatazo dasauki nibabu abunda yadaman dubara tarage taka kuma kaine zakayi jinyar matar ka babu hannuna

yadan sauke ajiyan zuciya mom kiyi hakuri akullum zance banida wanda zai fuskanceni arayuwa sama dake nasan har abada kece maijin tausayina kece kikasan damuwata fiye dakowa kuma kezaki bani mafita akan duk abunda yake damuwata

tayi murmushi idan kuwa hakane meyasa baka sanardani lokacinda zaka aikata wannan aika aikarba nikainakeji da maryam bayan haka aini nafi kowa murnar naganku atare

yanisah wlh mom nakasa rike kainane inacikin mawuyacin haline banason fallasa sirrin gidana kuma inacikin bukata shedan haryanamun huduba azuciyata gudun karna kaiga aikata sabo yasa kawai na nemi maryam amman dan Allah kiyi hakuri

Aisha. Ibraheem
[8:58AM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
78

Hmm kadaina bani hakuri haydar dan bakaman komaiba dakai da matarka ban isah inmaka katanga da itah ba cendin ma danasan kanada bukatarta dana baka matarka yanzun ma gata nan ahannunka amman abunda zan fada maka shine

katanadi amsoshin tambayoyin da alhj zaimaka dakuma gwaggonka kasan duk daren dadewa dole sugane idan adah anboye masu yanzu kuwa ciki shizai bayyana kansa ni karama da hakan tafaru ko maryam zata samu yancin ta nasandai duk tsiya baza ace kasaketabah

amman fah akwai tarin kalubale agabanku dankuwa gwaggo bata kaunar maryam kokusa idn tazo gidan nan bakaga irin abunda take mataba babu ranarda zatazo batareda tasakata kukabah nasan fin hakama idan taji wannan lbr

haydar yadago kai yakalli mom yadan yamutsa fuska meyasa baki taba fadaman hakaba??? wlh ni dagake sai dad kune kawai zan iyah yarda kutaba maryam batareda nayi maganaba bazan dauki cin mutuncin matata ba idan kuwa hakane wlh sai inrama ga yarta nasan labari dole yasameta

ah ah yaushe zakayi haka haydar kasan duk family din nan sunfi sonka saboda kafi sauran hankali dakuma ilimin addini banaso kabata alwalarka kawai kazubama sarautar Allah ido muga yanda zaiyi sama sama sukaji kaman ana magana dasauri yamike zuwa dakin yatarar ruwan harsun kusa karewa gefenta yazauna yadauki kanta yadorah saman cinyarsa yana shafa gashinta ahankali yanayi mata sannu

bata wani jimaba barci yakuma daukarta damacen maganin barcin basakinta yayibah ciwone yatasheta haydar yakurah mata ido yana murmushi ashe nima inada rabon ganin jinini ta dalilinki Allah gwanin iko ta dalilin auren zumunci nagudu ashe arzikinane yayi kirana

yalumshe ido yasake kallonta takara masa kyau amman kuma tadan rame kusan ranar anan yawuni bamaganar komawa wajen aiki mom tayi tayi dashi tunda yacire mata karin ruwan kuma barci take yatafi yace ah ah koda yatafi hankalinsa bazai taba kwanciyaba

dole yasaka ta kyaleshi da akai azahar yaje yayi sallah yadawo ba itah ta farkabah saida yadawo sallar la asar yana zaune gefenta kusadabango yayi baya da kansa yajingina kanta yana saman cinyarsa yakiro hannu wanta amman ba itah yake kalloba yana kallon silin dakin ne

tunani ne fal cikin ransa tana motsawa yadan zaburah yakallota kintashe ahankalita bude idonta suka sauka tar akansa saiga hawaye suna fitah ta idonta “”lafiya kike kuka maryam dakyar ta iyah buda baki ina sonka ya Haydar banaso in mutu inbarka saita fashe da kuka maisauti

tarungumo kugunsa”” plz meyasa zaki fadi hakan insha Allah bazaki mutubah saimun haihu munyi jikoki da yawa keharma mu aurarda jikan kidaina fadar hakan kinanan tare da haidar dinki kinji yayimata kiss agoshi

ya haydar to menene yake damuna????yayi murmushi tashi inyi maki wanka idan kikai sallah kikaci abinci sai in sanar dake kinji tashi yayi daga kan gadon yadauketa sai tolet saida yayi mata brosh yayi mata wanka yadaukota shiya shiryata yasaka mata kaya marasa nauyi yakwantar da itah
inazuwa kalbi ta gyada kanta yasakar mata murmushi sannan yafitah mom tana zaune da yanbiyu suna ganinsa suka taso suna ya haydar yadaukesu yakarasa wajen mom yazauna mom mekike ganin yakamata adafawa wannan yarinyar???

aina dafa mata taliya gatacen da fate kuma nayi mata danta malele kasan sumasu ciki akwai kwadayi shiyasa nayi mata ko asamu abunda zata iyah ci cikinsu yace k mom bari mugani yaje kichin din yadauko yakai mata taliya da faten yakoma yadauko danta malele

yanata yatsinar fuska wannan abu mutun zaici yana shiga ya ajemata kafin ma yayi magana tace wannan zanci cewa da dantamalele yazaro ido wannan fah kalbi tabdi bakyajin zai lalata maki ciki kidaici wannan ko wannan dama dama

tayatsina fuska cikin shagwaba nidai wannan nakeso ya haiydar ah ah dakata kada kiman kuka zanbaki

Aisha. Ibraheem
[4:33PM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
79

Yadauko danta malelen yana bata abaki tanaci daya kalleta tayi murmushi shikam jiyake kaman yayi amai wannan abu zaiyarda yasakawa cikinsa yana bata tanacinyewa saurah kadan tace ya haydar akara yaji..ido yazaro waje yaji kuma kalbina duk wannan dake cikifah

shima cikin shagwaba yayi maganar.. tamarairaice fuska nidai akarah yace bakya tsoron basir ne kinsanfa yaji yanada matukar illah ” to ai ya haydar sau dayane kawai yakwallawa hassana kirah saigata tazo da gudu dama mom ce tahanasu shiga
tace dani yaya yadafa kanta maza kije wajen mom kice nace tabawa anty yaji zata kara tace to tajuya da gudu saiga husaina dani yaya”” yayi murmushi oyah kekuma jeki kisamo mata ruwa tace to itah ma tafita

hassanace tafara bada yajin tayi tsayenta saiga husaina da ruwa tamika masa itah ma tayi tsaye sunata kallon maryam”” mom ce takwalo masu kirah suka fita da gudu yabisu da kallo yana murmushi yaji ta zanbada maiyawa sannan takarasa cinyewa sai suwar yaji takeyi tace bani ruwa insha ya haydar kai ya girgiza mata

abunda yake haifarwa mutane da ciwon zuciya dakuma zafin kirji kenan””idan kaci abu maiyaji kadau ruwah kasha sannan kuma kidaina cin abu maiyaji idan kinajin yunwa shiyake jawo ulcer ina fatar kingane

niban wani ganeba tafada kirjinsa ta lumshe ido yarungumo abarsa saida sukayi tsayin mintuna talatin ahaka sannan yabata ruwa tasha sumadin kadan gudun kartayi amai bakuma tayibah ansamu yatsaya ganin ankusa magrib yace bari intashi inje inyi wanka hannunsa tarike ina zaka kabarni baka fadaman meke damunaba

yadan bude ido au wlh nina manta yakoma yazaune hannunsa yasaka yashafo cikin ta yarada mata akunne ajiyatace kwance cikin nan kishirya rainon bebynmu kunya taji takamata tarufe fuskanta da hannuwa tana murmushi

agefe guda kuma kirjinta sai dukan uku uku yake tasan sarai duk abunda kefaruwa haydar bayaso kowa yasan alakarta dashi toyanzu yakenan gata da cikinsa tasan kulba dade sai komai ya bayyana itah dai tasan tana tsoron fitinar gwaggo data hameeda amman bata shakkar susan cikin hydar ne dan itah tana sonshi

abu daya kawai tasani shine soyayyar haydar bayan wannan duk abunda za a tambayeta bata sanibah yayi murmushi tunanin me kikeyi kalbina????tace bakomai jeka kayi wankanka yace bazanibah saikin budeman fuskanki nagani

um um bazan budeba wlh ni kunya nakeji”shikenan bari inzauna dama bakiso intafi jin yana alamar zaunawa yasa tabude fuskanta amman ta kulle idonta gam tace toh gashi nabude ya haydar yayi murmushi

yadan duka ya sumbaci labbanta sannan yawuce saina dawo kikularmun da kanki dakuma bebyn mu bakunya haryakai falo yana magana suka hada ido da mom yadan sosa kai yana kallon kasa mom tacinye nizanje inyi wanka kafin akirah sallah kai kawai tadaga masa sannan yafita

mairo wani dadine yake ziyar tarta bata taba hango rayuwarta ahakaba da itah da abun sonta hannu tasa tashafo lafaffen cikinta wai yanzu dane acikin nan nima zanzama mama tayi murmushi maidan sauti takoma takwanta sallamar mom taji tashigo da yan biyu aikam takulle idonta dan itah batasan dawanne idoma zata kalli mom ba dan tasan cikine da itah

mom tayi murmushi dama tasan hakan saman kujerah tazauna takirah sunanta murya na rawa ta amsa kada kibata hawayenki kinsan dai abunda kike dauke dashi danhaka banason dogon tunani kikularmun da lafiyar jikana nasan kinajin kunyane akan abunda yafaru
daman ninasan haydar bazai iyah barinkibah duk kuwa dabarata nasan saiya bullo ta inda bazan ganebah keda kanki bazaki kai kanki wajen saba saidai shiyaja ra ayinki dan haka nikidaina jin kunyata ba laifi kuka aikatabah dagake harshi kusan ma ince nice mai laifin dana hanashi matarsa

alhalin kuma halas dinsace yanzu yakikejin jikin naki???? dakyar ta iyah magana mom da sauki”” to Allah yakara sauki kinji yata Allah kuma yaraba lafiya acen kasan makoshinta ta amsa da ameeen
tomezakici anjima???? mom idan da sauran dantamalele shizanci’ ah ah babu amman inada garin masara zantuka maki wani “”ngd mom”bari intashi kisamu kihuta

ina maibaku hakuri sakamakon jina dabakuyiba da safe wlh banda lfy yanzuma hudu kawai nayi kuyi hakuri dasu nagode

Aisha Ibraheeem
[6:51PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [6:04PM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
75

Kuyi hakuri da kurenda nasamu garin insaka 73 nasaka 78 sorry all
*******************************************
to mom tana fitah mairo tasake rungume filo kai amman naji dadin mom bata dauki abunda zafibah yanzu nasan zanfi samun kulawa agunsa fiye da da jin amfara kiran magrib yasa ta mike duk da haryanzu batajin karfin jikinta

ta dafa bango harban daki tayo alwala tashin fida sallaya tagabatarda sallah bata daga nan ba harsaida akai isha i bajimawa saiga haydar yashigo da saurinsa yayi hanyar dakinta yasameta saman sallaya yasaukarda ajiyan zuciya afili

wlh yanacen hankalinsa yana nan yaduka inda take yajikin kalbina” tadago kai naji sauki saidai wlh bakina banajin dadinsa sosai”zaman dirshan yayi saman kafet din yajawota jikinshi kiyi hakuri yanayine insha Allah zaki dawo normal kinji

yanzu inane kemaki ciwo?? kaita girgiza bako ina amman yunwa nakeji”aidole kiji yunwa kirasa mezaki sakawa cikinki sai wannan abu bari inga idan akwai abinci inbabu inje in nemomaki yana shirin mikewa saiga mom ta kawo mata

mairo sai kokari take tatashi akan cinyarsa amman yasa hannu yadafeta da hannu daya ya amshi abun yace mungode mom da dawainiya damu””tayi murmushi kawai tajuya ai kusan ma saitace tafisu murna da samun wannan cikin sosai tanaso taga jinin danta haydar

bawai danbatada jikabah tunda yayyensa da kanensa duk sun haihu nasa kawai take muradin gani dan batasan irin murnarda zatayibah ranar da akacemata mairo ta haihu Allah yanuna mata wannan rana yan biyu kam sunason zuwa wajen antynsu amman mom tahana saboda haydar yana nan manne da abarsa

mom tana fitah tadan harareshi da wasa kaga nifah banason haka meyasane bakada kunya gaban mom din ma bazakaji kunyabah idan kai bakajin kunyarta aini inaji “”yayi murmushi yaja hancinta harsaida tasaki karar shagwaba ya haydar zafi

yace ohh sorry namanta bakida lafiya tashi inbaki abincin kici yabuda ftl din saiya waro ido menene kuma haka dazufa shikikaci?toni shikawai nake sha awanci shikenan tana rungume cikin jikinsa yana bata ahankali tanaci saura kadan tacinye sukaji ankwan kwasa kofah

haydar yariketa gam yaki sakinta tana kokarin kwacewa yaki sakinta yace shigo aikam takai masa cizo dasauri yasaketa takoma samangado ta kwanta daidai muhd yaturo kofah ba mairo ba hatta haydar saida gabansa yafadi Allah yasoni da wannan yaron yasamemu haka yakenan

yasaki fara a broth kace kana nan kanajinya” afili yafadi haka amman azuciyarsa jiyayi kaman yashake haydar ganin zakewarsa tayi yawa yana nema yayi masa katanga da maryam saman kujerah yazauna suka gaisa da haydar sannan yakalli inda take sister yajikin

tace da sauki””yace to Allah yakara sauki meyake damunta halan yayi maganar yana kallon haydar shima din shiyake kallo aransa yace tokaikuma meyadameka da abunda yake damunta kaidai zuwa kayi ganinta kuma mungode amman afili saiyayi murmushi yana kallon inda take yace maleria ce

yadan kada kai amman dai anyi mata allurah ko wlh duk nashiga damuwa da ciwo nan nata shikanshi baisan sanda hakan yafito bakinshiba””haydar yadan zaro ido jin maganarsa akufule yace anmata

muhd yasan dazuciya haydar yafadi hakan amman baidamubah duk da baiso bakinsa yafurta hakan ba”” tashi yayi yakarasa inda take yaduka kasa kasa yakeyin magana yakamata aje asiviti maryam kada tsiwon nan yacikarfinki naga duk kin rame

aikam haydar wani bakinciki yaji ya tokareshi yataso da sauri zuwa inda muhd din yake kaga menene damuwarka dasaitaje asiviti kaidai zuwa kayi ganinta to mungode kana iyah tafiya fuskar nan tasa kamar an aiko masa da mala ikan mutuwa babu sauran annuri afuskansa

Aisha Ibraheem
[7:16PM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
76

Muhd ya kalleshi da mamaki karara afuskansa bangane infitaba haydar??? akan wanne dalili zakace infitah naga dani dakai duk ganinta mukazoyi dan haka kayi abunda yakawoka inyi abunda yakawoni

cikin daga murya haydar yace malam zakewar takafa tasomayin waya menene ruwanka dahar zakazo kana damun mutane da tambaya mairo kam kuka tafasa masa dasauri yaduka yana tambayarta lfy shima muhd dukawa yayi zairiko hannunta haydar yatureshi baimasan sanda yadaga hannu ya gaurah masa maribah ya nunashi da yatsa kaiii wlh kashiga hankalinka agabana zaka tabata????

muhd yaturo ido cikin mamaki nika marah haydar???? ah din am mareka kaje kafadawa duk ubanda zaka fadama” yazo ya rama maka” hmm balaifin ka bane dan kawai tana karkashin mamanka bashine zai hanani ince inasontaba ada banyi niyar sanarda itah ba saita gama makaranta amman ayanzu nafadi gabanka yajuya wajen da mairo take tanata faman kuka

yace maryam ina sonki kin zama bugun zuciyata bazan taba iyah rayuwa babukeba haydar gaba daya hankalinsa yafita jikinsa jiyakema zai iyah kashe muhd ayanzu yataso masa sai gaurah masa mari yake shikuma bakinsa baidaina cewa ilove u maryam fadi yake da karfi mairo ganin abun yazama fada ta kwalla karah wanda yajawo hankalin mom dagudu tashigo dakin

ganin abunda yake faruwa yasa tayi cikinsu haydar sakeshi wlh menene kukeyi haka kamar mahaukata??? mekuma yahadaku fada” muhd yace mom kyaleshi ya kalli inda haydar yake yanata faman ciccika wlh summa tallahi kaji rantsuwa daya kota halinkaka saina auri maryam!!!!

muzubah dani dakai sainaga wanda zaici nasaran samun zuciyarta yanakaiwa nan dazancensa yawuce fuuuuuuuu haydar ma yabi bayanshi mom ce tajawoshi da karfi kada kakus kurah haydar komawa yayi saman kujerah ya zauna sai kuka

ainikam haydar dariya yabani zafin kishin nashima na dabanne”” cikin fada mom tafara magana haydar meyake damunkane ina iliminka da natsuwarka take zaka tsaya kana fada da dan uwanka???? yadago jajayen idanuwansa yana kallonta mom bakiji meyace ba???? hannuntafa yarika akanmene bazan mareshibah

wlh kadan ma yagani wlh zan iyah kasheshi akan maryam ke shaidace akaina banayarda wani yarabi duk wani abunda nakeso shiharya isah dama batun yaubah naga take takensa ” yiman shiru haydar kakosan kalubalenda yake gabanka wannan fitinarda ka lalube bamusamu munfitah ba zaka jajibo mana wata yakakeso inyi yanzu idan yaje yafadawa mamansa ????

nadauka kasauya daga bakin kishinka ashe yana nan daram to maza kaima kabar dakin nan gashinan kunsaka yarinya saikuka take tanacikin ciwo kuna nema kusakata cikin wata masifah”” amman”banason jinkomai kafitah kawai””

mikewa yayi daga kan kujerar yayi hanyar waje idanuwansa rufe suke baya ganin komai koda yashiga gidah hameeda tana masa magana ko kallonta baiyibah yafada dakinsa yasaka key saman gado yafada yana huci

saida yafitah sannan mom tamatsa wajen mairo ta dafata maryam kidaina kukan nan hakanan dan Allah nasan da muhd yasan akwai aure tsakaninki da haydar bazai taba furta hakanba nima tuni naso ingano hakan agame dashi ganin yanda yake yawan zama gida nan saikuma nakawar

kiyi hakuri wannan abu dakikaga haydar yayi kadan ne wlh lallai nayarda bakaramin so haydar yake makibah nice mahaifiyarsa kuma ninasan halinsa fiye da komai saboda tsananin kishin sa karatu ma baiyarda yaje makaranta daya da yan gidan nan ba islamiyya kanta baguda sukayibah

tun yana yaronsa muddin akasiya masa abun wasa idan haryana mutuwar sonsa to bazai yarda yaga wani da irinshiba idan kuwa yagani to dole wancen yayi hasaran nashi nadauka dayaje karatu india yasauya halinshi ganin baicika damuwa dakomaibah koyanuna zafinsa akan hameeda

saiyau nadada tabbatarda kece kalar matarda haydar yake nema inaso inja hankalinki kikiyaye dayiwa wani magana idan harbashine yayardar makibah wannan fushi dakikaga yayi ba muhd ba harke kanki yashafa dasauri mairo tadago idanuwanta dasuka cika da hawaye tana kallon mom

tagyada kanta kwarai kuwa kekanki saikin fuskanci fushinsa saidai zanyi kokarin ganin baishafi lafiyarkibah kikula sosai””‘kuka mairo ta fashe dashi

Aisha. Ibraheeem
[7:57PM, 11/23/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
77

mom toni menene laifina???? mom tagirgiza kai bakida laifi maryam amman kekike ganin haka dani dake shi haydar bazai taba tunanin hakan ba salon nashi kishin kenan kiyi hakuri nasan kema kina sonsa amman kidinga rufe dakinki kafin yahuce dan nasan wlh saiya dawo kobayan na kwantane kuma idan harya sameki tobansan mezai yankebah

dan baya cikin hayyacinsa”” kiyi hakuri kinji daina kukan nan kinsan ba lafiyane dakebah tashare hawayen ta mom tamike tamata saida safe tafita””tana fitah ta tashi takulle kofan takoma takwanta wani shabon kukane yakubce mata agaskiya itah kam haydar yabata tsoro wannan wanne irin kishine dan uwankama baka raga masaba to idan kuma yaji zancen kasim kumafah hannu tasa tatoshe bakinta

ganin kukanta ya tsananta kada mom taji dama mom itah takeda girki tayi bangaren alhj””haydar tunda yashiga daki yaketa juyi kamar mahaukaci har zufah yake babu abunda idonsa yake ganar masa sai hannunta da muhd yake kokarin tabawa zumbur kamar an mintsineshi ya diro daga saman gado

yabude dakin yafito baidamu da dare yayibah yayi bangaren mom babu maganar sallama dakin mairo yaje yakwankwasa cikin barci taji ana kwankwasa mata kofah tadan motsa tace waye? yace nine haydar kitaso kibudeman harta taso saikuma tatunada maganar mom datace kemafa fushin zai shafeki””

komawa tayi ta zauna jikinta sai rawa yake ya tsananta bugun kofar kamar hauka bazaki taso kibudeman bane????kuka take ya haydar kayi hakuri wlh nibansan komai akaibah dan Allah kada kamun wani abu..

aiyau saikin fadaman menene tsakaninki da wannan dan iskan yaron ganin batada niyar bude kofar yasa yafara bankarta da karfi hartana gyangyadi mairo mikewa tayi tana layi dan kukanda tayi yajawo mata ciwon kai bango tadafa zuwa cikin tolet din kafin takai da kullewa jiri yakwasheta gakuma santsin tayis

tayi luw tafadi Allah yasa ba aciki tafadibah baya tayi tafadi “”nan take numfashinta yadauke mom cikin barci taji kaman ana bankar kofah mikewa tayi dasauri tazare jikinta daga jikin alh ta dauro zani tanufi bangarenta da sauri dandama cikin zullumi ta kwanta tana kawowa haydar yana samun sa ar balla sakatar cikin sauri ya danna dakin kaman kububuwa yayita warar ido cikin dakin baigantaba daidai shigowar mom

fincikoshi tayi ta gaurah masa mari saida yaduke “wai haydar yaushe ka lalace haka kishi haukane????kasan yarinyar nan batada lafiya amman kana nema kasakata cikin matsala wlh idan kasa tsiya saika saketa sai inga karyar kishi

haydar mutuwar tsaye yayi jin furucin mom akansa wlh dayasaki maryam kara tasa bindiga ta harbeshi mom juyawa tayi tana neman maryam amman bata gantaba cen tahango kafarta cikin tolet da sauri takarasa inda take tatallafota dakyar takawota saman gado takoma waje dasauri tadibo ruwa

koda tazo haydar yayi kan maryam yana jijjigata mom tatureshi sannan ta yayyafa mata ruwa taja doguwar ajiyar zuciya tabude idonta saitaga mom tarungumeta tana kuka mom wlh nayi mafarkin ya haydar yazo zai kasheni dan Allah kice yayi hakuri wlh baruwana bansan komaibah

jikinta yayi raurau sai rawar dari takeyi hakoranta suna gabgab mom tace kyaleshi babu abunda zaiyi maki kinji tadago idanuwanta takalleshi yana tsaye haryanzu kamar bishiya ta ballah masa harar kabaceman dagani”jiki asanyaye yajuya yafita

saida mom tasamu tayi barci sannan tafita taja mata kofar dakin yana nan jingine da bango hawayene suketabin kumatunsa tace mekake jirah banace kabaceman da ganibah yanzu saboda Allah haydar bazakaji hakuribah yanzu ga irinta nan idan kuma sokake dan cikin yazube aishikenan

dasauri yadago kai yakalleta tadaure fuska kafita gidan nan kuma Allah idan nasake ganin kafarka saina sassabamaka wuce nace jiki asabule yawuce saida yafita takulle kofar shashenta sannan tayi bangaren dad tana kawowa zaifito yace safiya daga inakike ? naji hayaniya kamar gidan nan

Aisha. Ibraheem
[6:51PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [6:43AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
97

Kokadan bata bari yagano tana cikin damuwaba tare suka karasa cin. abincin sannan yamike bari ingaida mom kaita daga masa yafito yasamu mom saman diner dayan biyu suna karyawa shima yazauna ya gaisheta ta amsa yan biyu suka gaisheshi ya amsa

yakalli mom waiyau lfy naga kamar ranki abace yace ?? tayi murmushi bakomai haydar ina hameeda??? yadan mere baki nima bansanibah danba gida ta kwanabah watakil takoma gidan su nasan dai duk abunsu yauzasu kai karata tunda yau ake meetn suje su fada wlh babu wanda ya isah yasakani inrabu da maryam

saidai itah tayita zama gidan nasu”” mom tanisah itah harma tamanta dayau ake meetn lallai yau akwai rikici amman bata nuna masaba tace shikenan Allah yakaimu”” mom kinsan kasim yadawo jiya???? Allah ah wlh yakirani da dare suna sauka kace yau meetn harda manyan baki ah wlh bari inje wajen fadil

tace shikenan saika dawo saida yakoma wajen mairo yatarar harta koma barci yadade tare da itah kafin yafito yayi wajen fadin karfe biyu daidai dukkan wani familyn gidan ya hallara kwai da kwarkata harda innah

bayan anbude taro da addu a Alhj auwal yafara yimasu bayani akan abunda yatarasu kamar yanda sukeyi ga zumunci kuma ga warare matsaloli kowa yace babu matsalar data taso wan nan karon

gwaggo tayi saurin karbewa wlh akwai matsala babba bama karamaba gaba daya hankalinsu yakoma kanta alhj auwal yace matsala tame??? tace kafin nan inaso afara turah direbah yadauko maiyiwa safiya raino”” tsitt akai falon alhj auwal yace hure itah kuma daba cikin danginmu takebah menene ruwanta tace aikuwa duk itah ce muna fukar kukalli goshin hameeda yanda tasa akaimata duka haka duk hankalinsu yakoma wajen hameeda data soma zubarda hawaye

kawai yaya kasa adaukota zanfijin dadin gayamuku komai”” alhj yagyada kai ya kalli haydar yace jeka dauko min maiyi maku raino… ah ah kul ka aiki wannan wlh zaice tagudune saidai ka aiki dahir ko muh seen. ya gyda kai ya kalli muh”seen jeka da sauri kadauko mana itah yace toh yamike haydar zuciyarshi sai tafasa takeyi wannan wane tozarcine take nema taimasa

waje yayi jigum kasim kam murna yake dan za a kawota yauyayi niyar warware masu burin ransa muhd ma haka yanada wannan kudirin danharya sanarda mahaifiyarsa cikin minti ashirin suka dawo shine agaba tana bayansa kafin ma tazauna gwaggo tayi kukan kurah ta fige hijabin dayake jikinta fuskanta takauce tana kuka tasa hannu tarufe jikinta kukalla kugani cikine jikinta

kasim kusan suma yayi awajen muhd kam tsaye yamike bakinsa yana rawa ganin abunda idonsa yanuna masa innalillahi wa innah ilaihir rajiun” shine abunda kowa yake fada banda mom dan itah kam bataga abunyiwa sallal lamibah

gwaggo ta danhareta kasa gata nan nema take tabata mana suna daganan tafada masu duk abunda yafaru da abunda mom taimata wajen yayi tsit”alhj auwal yayi gyaran murya yakalleta yarinya hakika yanda nake ganinki da natsuwa da tunani bantaba tsammanin haka daga garekibah duk da nasan halin samari yanzu

ya nisa amman kifadaman waye yamaki wannan cikin saboda musamu mu warware maki matsala yayi shiru yana saurarenta gaba daya hankalin kowa yana kanta itah kawai ake saurare gwaggo ta daka mata tsawa waidan ubanki badake akebah ana tambayarki ubanwaye yamaki ciki

muryar haydar sukaji da karfi yace ciki nane!!!!!!!!!!!!!!!!!!! tashin hankali alhj abubakar baisan sanda yakai tsayeba yakalleshi watt haydar sake maimaitawa inji????? yakallishi kwarai dad cikina ne!!!!!

Aisha. Ibraheeem
[7:08AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
98

Innalillahi wa innah ialihir rajiun shine abunda kowa yake furtawa innah kanta mutuwar zaune tayi tana kallon mairo lallai kuwa dolene haydar ya auri mairo tunda yabata mata rayuwa wannan abun taketa sakawa azuciyarta gwaggo tana tafa hannu tace lallai haydar kace babanzaba kake dukan mun ya akan wannan yar iskar kace tana baka kana danawa shiyasa kadaure mata gindi

alh abubakar komawa yayi yazauna yadafe kansa menene wannan haydar ya aikata da iliminshi da tunaninshi idan sonta yakeyi aidayafada nimai aurah masa itah ne wlh”” muhd kam jiyayi kaman yashake haydar dama yasan nane mata dayake abunda sukeyi kenan amman yacuceni yacuci uwar yayana

kasim kam harda hawaye ganin tabun da haydar yayiwa wacce yafiso sama da komai gwaggo takatse masu tunani yanzu kai haydar da matarka dan matatttar zuciya irin taka kakoma kana biyar mairaino tunda muke adanginmu babu wanda yataba aikata abun kunya tajuya wajen mairo kekuma kinji kunyar duniya saurah ta lahirah kuma Alllah bazaki haife mana wannan cikin gidan nan ba mairo kuka take kamar ranta zaifita haydar mikewa yayi yafara takawa zuwa inda take hankalin kowa yakoma kansa yatsuguna kusa da itah yadago kanta

suka hada ido yasakar mata murmushi kidaina kuka kinji nafi ganin kyanki idan kina dariya yasa dan yatsansa yagoge mata hawaye yace pls kidaina bannar hawayenki abanza wlh kukanki yana bataman rai yajawota jikinsa yana lallashi gaba daya kowa suyake kallo baki bude iskancin nasuma haryakai haka itah kam mom murmushi take dankuwa haydar yayi mata daidai

gwaggo tahau tafa hannu laha ilah menake shirin gani haydar da hankalinka gaban iyyayenka da kakarka kake wannan iskancin tunkanayi aboye yanzu abunda kayi ma kadai bai ishekaba kayi mata cikin shege …. bata karasaba yafara magana wai mekike nufi nine shegen ko???? kinata cewa cikin shege kenan nine shegen dan wannan kam dan halas ne wlh

kundun ubanka gidan ubanwa yazama halas yace matata ce ido hameeda tazaro da sauri hawayenta sukacigaba da zuba dasauri dasauri gaba daya suka hada baki matarka???? gwaggo tace gidan ubanwa tazama matarka fadaman nidai bansan sanda aka daurah maka aure da itah ba shidai baice komaibah sai bubbugan bayanta yake alamar lallashi. alhj auwal ya kalleshi yakirah sunan sa ya amsa yace kawarware mana kai haydar kace ciki nakane kuma matar kace alhalin mudai bamusan sanda akadaurah maka aure da itah ba

yayi minti biyu ahaka sannan yagyara zaman sa yana fuskantarsu hannunsa yana rike da hannunta yanisah ina farawa da neman afuwarku akan abunda zan fada watakil yayi maku dadi watakil sabanin haka”yanisah yadaga fuska yakalli mom””datake murmushi yace abunda yafaru babu wanda yasani daga mom sai fadil sune kawai sukasan komai sukasan maryam matatace

lokacinda kuka yanke hukuncin hadani aure da hameeda agaskiya banasonta!!! hameedace tadago da sauri tana kallonsa baidamubah yacigaba dalili kuwa halinta sam ni baiyimunn bah duk da tana yar uwata amman batada dabi un da nakeso matarda zan aureh ace tanadashi karamar maganamah sallah kanta bata dami hameeda ba

taya kuke ganin zata iyah yiwa yarana tarbiyya!??? duk da haka banfadawa kowa banasontabah sai mom da fadil sune suketa tausata akan inyi hakuri indau kaddara danni amatsayin mummunan kaddara nadauki wannan auren tunda akasaka ranar bikin mu sai hameeda takoyi dabi ar zuwa dakina kuma batayin sallama datazo zata fadaman saman jikina

Aisha. Ibraheem
[7:37AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
99

Wannan abun yana konaman rai nayita mata nasiha amman kamar kara turata nake wannan dalilin yasaka nasanarda mom zansameku infada maku banasonta amman mom tahanani nace to agaskiya bazan iyah cigaba da zama anan garin ba dan mundun hameeda bazata daina shigarmun dakibah wlh zanmata rashin mutunci nafada mata komai take nema tajirah tukun adaurah aure zamanta adakina hadarine gareni amman takiji shine momtasanarda dad zanje katsina wajen gwaggo na

alhalin kuma bacen zanjebah natambayi fadil yafadaman sunan wani kauye dayake nesa da nan intafi shine yace inje funtuwa garin maiyi masu aiki hakan kuwa akayi nadau hanya saidai rabon samun farincikina ashe akan hanyata yake saina sauka akauyensu mairo bawai dan nasan garinba inajin amfadi sunan garin naji ina sha awar zama garin mahaifinta nafara haduwa dashi shine yakaini gidansa yabani masauki daganan yacigaba da basu labarin duk abunda yafaru dayanda mahaifinta yakeyiwa yayansa harkawowa ga mairo ya nisah kunji abunda yafaru

gwaggo kusan suma tayi awajen jin wai mairo kishiyar yartace gaske taji tatsaneta bagairah ba dalili kowa yayi tsit kasim kam kuka yake hihihin sundauka kukan tausayin mairo ne basusan kukan anyimasa katangane da itah ba muhd kam kasa natsuwa yayi kuma baiga laifin abunda haydar yayi masabah kodah shine zaiyima fiye da haka gwaggo jirah kawai take ayanke hukunci amman su alhj sunyi shiru kowa da abunda yake sakawa aransa

gwaggo tace kunyi shiru wanne hukunci zaku yanke akai kunsandai yata bazata zauna da kishiyaba tunda sauran ma basuda itah kuma yataka dokar gidan nan tunda ai itay yafara aurah

innah ce tadaga hannu sama tace alhamdulillah amman naji dadin wannan labarin haydar meyasa tuni baka fadaba aidani ba a wahalmun da maryam dina hakaba babu wani hukunci daza a yanke aimagana takare matar sace kuma wlh dole abarsa da abarsa aini tuni banason irin auren nan dakukeyi kubar kowa ya auri wacce yakeso idan mutun adangi yagani yanaso abashi idan kuma awaje yagani abashi amman daga yau nina kashe wannan

wlh nadade inayiwa haydar kwadayin mairo inama ace yana sonta ya aureta kobashibah daidaga cikin jikokina wani yace yanasonta wlh kullum da abun nake kwana ina tashi ashedai bansan kishiyatacebah takalli mairo taso nan kinji ashe dama kinsan kishiyarki kikewa hidima duk da haka nasakar maki mijin dankinfini chanchanta dashi gaba daya wajen aka kwashe da dariya banda hameeda da gwaggo

taso kinji maryam haydar yakalleta yana murmushi itah ma shitake kallo yalumshe ido yabude tamayar masa da murmushin mikewa tayi yatashi yadauko mata hijabinta yasa mata sannan suka jerah wajen innah kusa da kafafuwan innah tazauna innah tadorah kanta saman cinyarta

tana shafar kanta takallesu kuma abunda nakeso kuyi shine inaso dagayau afara shirin biki dankuwa sai anyi wani bikin danni saina taka. rawa abikin nan bantabajin dadi irin naranar yaubah takalli haydar kaikuma kagyara gidan ka rana itah yau matanka sukoma cen yagyada kai innah aini gidana dama agyare yake kayane kawai babu aciki

tace to Alhamdulillah maganar yar uwarka kuma kayita hakuri kaji haydar matane saida hakuri insha Allah zakaci ribar wannan hakurin gwaggo ce tamike lallai yau kun nunamun iyakata to wlh yata bazata komabah

kawai danson kai ainaga kowacce itah kadai take zaune sai yata za ahada da qamayamaya. aibashine kawai autan mazabah yasakarmun ya wlh kunsan ko ayanzu hameeda tafita gari saita samun dubun haydar kawai dan yana dan uwanta saiya fake da wannan yacima yata mutunci

kawai tafashe da kuka aida yayankune bazaku taba bari yayimasu kishiyabah kuma alhamdulillah koyanzu kasuwa tawatse dankoli yaci ribah yata kudi aka saka aka aurota amman wannan kumafah YAR SADAKA!!! ce

Aisha. Ibraheem
[8:34AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
100

Taja hannun hameeda kizo muje wlh bake ba wannan kaddararren auren tanajan hameeda hameeda tana togewa dan itah kam duk da haka tanason mijinta sai kuka take tana kiran sunansa shikam dauke kansama yayi daga wajenda suke. haka gwaggo tafita da itah takirah wayar muh”seen tace yazo yakaisu gida maza

saida yafadawa dad yace tashi kakaita indai hurece babu wanda ya isah yasakata ta sauraremu idan tagaji dakanta zata dawo da itah mikewa yayi yayiwa haydar congrt sannan yafita alhj yayi gyaran. murya haydar kajidai abunda innah tace danhaka saika fara shirye shirye

innah takarbe kuma wlh dolene kahada mata lefe nagani nafada idan kuwa bahakaba zanriketa aguna kobanza nafika sonta yayi murmushi innah kenan za a hadamata ciki harda mota sabuda dal da nairah miliyan daya amatsayin tukuicina sauran bayani sairanarda Allah yasauketa lafiya innah kudai tayani addu a tahaifoman yan biyu

innah saida ta rangada guda saiba maryam dinaba harda karin miliyan daya haydar??? yayi dan murmushi yasafo sumar kansa innah harma da tukuicin zuciyata kasakasa yake kallon mairo wadda kunya duk ta rufeta wani dadi takeji itah ma yanzu tashiga cikin sahunmasu yanci tarokam yawatse cikin jindadi duk sungama shirya meza ayi abikin nikam nace biki da ciki hehehheh

kursum tana nan manne da maryam tunda taji matar yayan tace damacen tana sonta kamar yanda mom take sonta motar haydar mairo tashiga suka koma gida tafiya yake yana murmushi yacije lebe amman wlh naji dadin wannan abun kinga komai yazo cikin sauki gwandama dahakan yafaru kinga zuciyoyin mu sun samu sauki yajawo wayarsa yakirah fadil yana dauka yace kai mutumina komaifa ya warware rana itah yau zan zama ango

fadil yace ango kuma wani auren zakayi yakalli gefenda mairo take wayaketa aure yanada kamar maryam mutumina aiyanzu daga wajen meetn nake komai ya warware ansan yanzu matatace gobema zanbar kasar nan inje hadomata lefe

kai amman ina tayaka murna mutumina kaga kunhuta dawani boye boye”wlh kuwa saidai munhade sukai sallama ya aje wayar kinsan me kuwa ??? um um saika fada wlh jinake kamar anyimun albishir da aljanna tayi dariya haba dai yace wlh kedai bari kawai

mom kanta bakaramin dadi tajibah muhd yasamu haydar yabashi hakuri akan abunda yafaru rashin sanine yace bakomai aiyasan dayasani dabaifurta hakanbah kasim ma yasakawa zuciyarsa dangana tunwuri kafin takaishi ga aikata zunubi

washe gari kuwa haydar yabar kasar kwanansa hudu yadawo da kayan lefen mairo kamar hauka idan kagansu zaka dauka lefen mace biyarne akwati ashirin da hudu kowanne kayandasuke ciki bana wasa bane sun hadu iyah haduwa haydar yasan kalar kayanda mairo zata saka sukarbeta sosai komai dayasaya acikin kayan yanada takalmansa da mayafinsa agogo da jakarsa dakuma sharka banda fasion gasunan kamar za abuda wani babban kanti anfara biki kamar za a aurarda wata sabuwar amarya bangaren mom tahau gyaran maryam danso takeyi takoma tamkar budurwa tasha zanen lalli da kitso kanana kanana saida yahada diner biyu

ya gaiyaci abokansa dayawa har wadan da sukai makaranta india da abokan aikinsu yakara gyara gidan haydar bangaren maryam yasa kaya innah saida tayimata set kayan dubai mom kam daga saudia tasa akayomata odar su. dad ma yayi mata kaf kayanta babu wanda akasiya akasar nan mairo takoma kamar wata tauraruwa su kursum ma ba a barsu abayabah saida suka kawo gudun muwa akara gyarawa yayansu amarya

ranar asabar takama ranarda za a kaita saida sukayi wata diner ta musamman abokan ango yan uwa da da makota wajen yayi masifar kayatuwa murna biyu ta aurensa dakuma murna cikinda yake jikinta haydar harda rawa waishida yace bai iyah rawabah saida fadil yayita tsokanarsa innah ma yau saida ta taka dan harda masu kidan kwarya tadauko abunda bata tabayibah

karfe tara daidai akashirya mairo cikin wani material maidankaran kyau tayi kyau harta gaji aka kaita wajen dady yayi mata huduba mom ma tayi mata momharda kuka tayi rabuwa da mairo itah kanta mairo kuka take kamar ranta zaifita dakyar aka banbareta jikin mom akafitah da itah har haydar yakawo motoci harda innah wajen kai mairo lallai innah bakaramin so takeyiwa mairobah ankaita gidansa kwaton gida nagaban kwatance to damadai da itah da haydar ne babu wata damuwa mutane sai santin kayan dakinta suke kafin goma kowa ya watse tana shirin zuwa wanka dan zafi takeji saiga hayaniyar haydar da abokansa abun itah haryasoma bata dariya wai kenan siyen baki sukazo kamar budurwa

suka zauna akabude taro da addua daganan sukai masu fatan alhairi yarakasu sannan yakulle gidah yadawo yace amarsu ta ango tana dariya tace uwar mata dai ina fama da ciki dugugu dugugu kace wai amarya

yana cire babbar rigarsa yace wlh kinfima amarya awajena danhaka kima yarda duk abunda zakice madai kice amman ni nasan haka kinga tashi muyo alwala tace kuma dai saida sukai alwala sukayi raka a biyu yayi mata addua kamardai yanda akeyi yagabato masu da naman kaza gasassa da madara suka ciyarda kansu tare sukai wanka sannan suka lulaya duniyar ma aurata haydar kam yakasa banbance ranarda yafara saninta da yau saiyake ganinma kamar yauce dankuwa yasha zuma sauran zancen nashine

haka rayuwar aurensu tacigaba dakasancewa haydar yakoma aiki amman kullum suna manne dawaya idan kuma yana gida suna tare amfara shirin bikin fadil da Aisha humairah sati maizuwa yanzukam haydar yayi wuyar gani dansun fara hidimar biki agefe guda cikin maryam yashiga wata na takwass amman idan kaganshi zaka dauka yanzu zata haihu

Aisha. Ibraheem
[6:42PM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
001

Duk wata kulawa tana samu sosai wajen haydar ranar asabar aka daurah auren fadin da Aisha humairah akan sadaki dubu hamsim ranar kam fadil baki harkunne haydar sai tsiya yake masa yana cewa yaudai kaima zaka dandana kaji abunda mukeji

sati daya da bikin fadil haydar yaje garinsu mairo amman tafiyar dai rana yayi itah kanta batasan yajebah dan ankammala ginindayasa aimasa gidakam ya hadu ya amsa sunansa komai anyi yasa anzubah kayan daki akowanne bangare bangaren innah dukyafi girma sai bangaren. hardo kusa yake dana innah sukuma nasu gwaggo da iyya waje daya yake zokaga murna akofar gidan kuma dama anbuda katon shago haydar yacikashi da kaya kala kala wadan da yasan ba a samunsu anan sai anje zariya yadamkawa halliru sannan yace yanaso yadauki nauyin kula da innah da hardo murna kamar me harda kuka su gwaggo kam sun aje makaman yakinsu ganin wannan hidima da haydar yayi masu aranar yabaro kauyen koda yadawo gidama har ansoma kiran magrib masallaci yawuce kaitsaye saida akai isha i yadawo
kwata kwata baisanarda mairo ina yajeba

bangaren gwaggo kuwa tagaji da tijarar hameeda hakan yasa ta tattarota tamaidota dakinta saida aka gyara mata bangarenta ta tare dad saida yayi masu nasiha akan zaman hakuri sannan haydar yaraba masu kwana kuma daidai gwargwado yana kwatanta adalci abu daya kawaine baiyarda dashiba yahada shinfida dai da hameeda alhamdulillah suna zaman lafiya

watanta daya dadawowa gidan mairo takama nakudah kuma gashi haydar baya gida nakuda take zangu zangu babu kowa dan mom taso yamaidota amman yace ah ah shikam yanada bukatar matarsa saidai idan tahaihu yakaita saigashi nakudar takamata da rana kuma haydar bayanan

kuka take tana kwalawa hameeda kirah tayi neman wayar ta bata gantaba hameeda tazo wucewa saitaji kaman tana kiranta dasauri takaraso tana kallonta saikuma ta sheke da dariyar mugunta”lallai yau aikinsu zaiyi kyau” dan Allah sister kitaimaka kikiraman ya haydar wlh mutuwa zanyi

kai alhamdulillah wlh dama zaki mutu dake da abunda kika haifa dayafi komai sauki kinga kin taimakaman nasamu narabu dake kinsan bazaki iyah haihuwaba ubanwa yasakaki kika kwanta da miji badaike dadi. aureba dan Allah kitaimakaman zan mutu saikuka take tana murkususu hameeda kallonta take tana dariya yarinya alkadarinki ya karye nibarima kigani komawa tayi taja kofah tarufe tayi sashenta

takunna duma kuma takai karshen murya gaba daya gidan yarude bakajin motsin komai sai taunar cingam take abunta tasan tagama da matsalar mairo haydar boka yace yasan yanda zaiyi mata dashi ya manta duk wani abunda ta aikata ya zaimada suyayyar mairo takoma agareta zata sameshi ahannu fiye da shekarun baya

yana zaune asiviti duk yaji jikinsa sai ahankali gabansa saifaduwa yake yaso yadaure amman yakasa hakan yasaka yadauko key kawai yayo gida tunda yanufo unguwar yaji tashin kida agidan sa yaso yaje bangaren hameeda yace takashe harzai shiga saiyajuya zuwa bangaren mairo yasamu dakin akulle

ina kuma maryam tatafi wayarsa yajawo yakirata saiyaji ringin cikin dakinta sauri yayi zuwa bangarensa yadauko wani key yabude cikin falo yasameta harta suma ga yaranan ta haifah guda uku biyu maza daya mace sai tsandara ihu suke baikoma takansuba mairo yafara girgiza amman ko numfashi batayi

ciccibota yayi dasauri zuwa cikin motar ya ajeta sannan yakoma yasamu zannuwa yanade jariran yadauko mahaifar yasaka amota yajata zuwa asiviti tunkafin yakai yakirah fadil haydar duk yafita hayyacinsa kamar wani tababbe

nantake akaturata saman gadon zuwa cikin daki akabata taimakon gaggawa haydar saikuka yake yama kasa mezaiyi sauran likitoci suka dauki yaran akagyarasu akamasu wanka fadil ne yakirah gida yasanar saiga mom da maman zulai hardasu dad kowa yadau yaran saiya zubarda hawaye gayara kyawawa amman mahaifiyarsu ba lafiya

Aisha. Ibraheem
[7:24PM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
002

Harsu kursum sunzo nan take asiviti tacika da mutane yandubiya sai koke koke akeyi duk yanda likitoci sukaso ganin sun shawo kan lamarin amman sunkasa ko motsi batayi haydar kam idonsa yayi ja saboda kuka

fadil kansa saida yazubarda hawaye duk wani maisom mairo bazai iyah hada ido da itah ba”” saikusan magrib hameeda takoma dakin mairo bata sametaba tace nashiga uku kaddai haydar yadawo dasauri tasauko kasa wajen maigadi tana tambayarsa yace mata ah shine yazo yadauki madam””

tace kaganshi da yara???? yace ah ah itah kawai naga yadauko cikin sauri takoma cikin gida tajawo mayafinta sai asivitin tanashiga takama kuka kamar gaske saifaduwa take ana riketa tace yanzu mundade muna neman haihuwa gashi Allah yabamu kuma haka abu yakasance

maman zulaitace sai hakuri hameeda fatanmudai Allah yabata lafiya sukuma yaran Allah yarayasu”chak kukanta yatsaya takalli maman zulai banganeba waita haihun ne??? maman zulaitashare hawaye ah tahaihu yan uku ne kuma lafiyarsu kawau itah ce ba lafiya

gaban hameeda yabada rass anya kunnuwanta gaskiya sukejiyo mata to kenan bokan nan yayi mata karya dayace dazaran tahaihu zaituro aljannu su tsotse jinin yaron itah kuma zai turo mata arne””ganin tana shirin sakin layi yasaka tayi saurin kawarda abun

takalleta ina ya haydar dinyake???? tace yana ciki wajenta nan tayi gumda baki tabuga tagumi yautaga samu taga rashi yanzu duk yan kudadenta datake takama dasu sune takwashe tabayar wajenyin wannan aikin amman kuma gashi aiki baiyibah

amman kuwa bokan nan yacuceni saida takaikaici idon mutane tazare jikinta bata zame ko inaba sai wajen boka afusace taje wajensa yana ganinta yakwashe da dariya muguwa kin dawo””tasamu waje tazauna boka nifah wannan aikin banga komaiba kace za a shanye jinin yaran nan gashinan harguda uku tahaifah amman sunanan kalau alhalin bahaka mukai dakaibah

saida yakwashe dawata mahaukaciyar dariya yace naturasu kamar dai yanda nafada maki amman sunkasa zuwa kusa da yaran dalili kuwa lokacinda tanada cikinsu mijinki yana karanta ayatul kursiyuu da lakadja akum yana lofawa aruwan zanzam yana bata tanasha babu yanda za ayi asiri yakamasu ko aljani bai isah yamatsa kusa dasubah

mahaifiyarsu kawai mukaci nasara akanta dan batada tsarkine itah ma dama nafada maki aikin nan akwai hadari cikinsa kuma akwai wahala. idan da aljanin yakone akanki zairama amman duk da haka kada kidamu kisani kinyi adashe waje mai kyau kikoma gida kikwanta duk sauran bayani nawane puhahahahaha yakece da dariyar kamar muryan jaki jiki na rawa hameeda tabaro wajen boka da murna cikin ranta

Kwanan mairo uku sannan tafar fado babu um babu umm um batasan waye akantaba batada wani kuzari saidai kawai tarika bin mutane da kallo kafin kace me tasake komawa barci yara kam saidai akasoma basu madara dan ganin halinda mahaifiyarsu take ciki

batayin tsayin mintuna ashirin afarke kullum zaka sameta tana barci kuma nafitar hankali tana wani gurnani kamar zakanya.fadil ne yabada shawara shidai yaga aikin yakici yaki cinyewa maizai hana afitah da itah waje haka kuwa haydar da mom suka shirya zuwa babban asivitin india akadorata saman na ura sudai basuga wani ciwo atattare da itah ba

amman abu saidada gaba yakeyi haydar haka zaizauna yatasata gaba yayita kuka kamar karamin yaro tun momy tana lallashinsa har itah ma saitakama kukan mairo gaba daya tarame bata cin komai saida arika bata abinci ta hanci kassa duk sun fito mata ganin hakan haydar yasiyo kasat din kira a dadan karamin redio danshi yafara zargin kodai aikin anjanune ranarda yasaka mata kira a ranar tana farkawa tadauki redio tabuga da bango yayi tara tara kanta tabuga saman glass dinda ake ajemagunguna

hayadar dasauri yariketa amman nema take tafi karfinsa mom ce tadanna abunkiran ma aikata hauka tataso kuma zangu zangu duk inda taga glass saita fasama kanta likitoci sunfi goma suka riketa sannan akasamu akaimata allurar barci ahankali takoma barci yanda taimajikinta jina jina shikanshi haydar yajimu garin riketa haydar zaune yafadi yanata rusar kuka

nimadai bansan sanda hawaye suka zubomanba 😭😭😭😭😭

Aisha. Ibraheemh
[6:51PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [8:48AM, 11/27/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
90

AZZANNU ZANBIN WALAU KANA HAKKUN haka zato zunubine koda yazamo gaskiya yar uwata ina kirah agareki daki daina abunda kikamun kin aikata zunubine tunda nake novel wlh bantaba kallan wani littafibah waidan insaci abunda yake ciki

hasalima rabonda na karanta littafi indai ba a whatsapp ba wlh anyi shekara uku banma tabajin sunan wannan littafin dakika fadaba wai mijin aro

najima ace shine nai copy book dinkike??? kokuma kekikayishi???? menene dangartakarki da wacce tayishi inaso inja hanklinki kisani abunda kikai baida kyau manzon Allah sallahu Alaihi Wasallam yana ce wa

minhusnul islamir mar’i tarkuhu malaya anihi yanadaga kyawon musuluncin mutun shibar abunda baidameshiba bake kadaiba ina kirah gaduk wani mai niyar yinhakan watarana kusani duk abunda baidami mutunba yadaina saka kansa

nasan hassadace kawai lallai Allah yayi gaskiya dayacewa manzon Allah acikin suratul falak ayar karshe BISIMILLAHIRRAHMANIR RAHEEM wamin sharrin hasidin izah hasadan “”kanemi tsarin Allah ga mai hassada yayinda yayi hassadar wa iyazubillah tonima ina neman tsarin Allah daga duk wani maihassada

jan hali agareki kisani hassada dabi ar yahudawace bada’ibar kwarai bace bazai shiga aljannaba wanda yakasance ynada koda kwatankwacin kwayar zarrane na hassada acikin ransa hakika nikin bataman kai sosai wlh amman yanzu raina tass yake nabarki da wanda yayi fitowar rana da gushewarta jama a kawai mucigaba da gashiiiiiiiiiiiiiiiiiiiii
*******************************************
Tace nifah kunya nakeji wlh”yadan dungureta akafada wlh idan kikasa tsiya agabansu zan rumgumeki sai inga yanda zakiyi ta kwalalo ido rufan asiri dan Allah natubah muje kawai nasan zaka iyah bakin kofar wucewa ciki yatsaya yace kije kisanar dasu ganinan shigowa tace waikai kamar bako kazo mushiga

kaiya girgiza mata baidace ba ai maryam yanada kyau saina nemi izzni kafin inshiga kinmanta ayar kur ani inda take karantar damu akan mahimmancin wannan Allah madaukakin sarki yanacewa acikin littafinsa mai tsarki

bissmillahir rahmanir raheem
ya ayyuhal lazina amanu latadhulu buyutan gairah buyutukum hatta tas ta anisu watusallimu………. harzuwa karshen aya””

to malam yaya haydar kaida mutun yayi abun kadan kaja masa hadisi bari ina zuwa yayi murmushi yauwa kokefa saida tayi sallama tashiga haka kuwa gwanda dabasu shiga tareba gwaggo ansaki shabaibai kaman silifas tana zaune tanacin waina taduka tagaisheta ta amsa sannan taje dakin iyya tagaisheta saitayi dakinsu tagaida innah tace waizaishigo yagaisheku””

gwaggo takarbe jiman ja irah bazaki fadamana tun jiyaba yanzu haka zaishigo gida duk datti danyakoma gaba yace iyayenki kazamaine ko??? itah dai batace komaiba dan kofar innah chaf take kofarsune da datti innah tamiko mata tabarma tashinfida sannan tajuya dasauri gwaggo akadau tsintsiya aka shassare inda zaigani tasaka hijab

tasameshi yana waya da fadil tayi tsaye saida yagama tace to muje tana gaba yana bayanta sukai sallama tare innah ce ta amsa gwaggo kam bakinta yaki rufuwa yanda taga haiydar shekarun baya baiyi kyau hakaba yanzu taga yakara gogewa yayi haske sai kyafta ido take kamar wanda yayi karya gaban mai gari

yazauna saman tabarma yatankwashe kafarsa yagaishesu suka amsa yadade duke awajen sannan yamike kudine yazaro rafa rafa yan dari biyar biyar ya aje gaban innah ”innah tace haba kaikuwa haydar ayihaka kaida kake bako kuma wlh mundai gode duk wadan nan kaya dakuka kwaso ai abun yayi yawa

ah ah innah bakomai albarkarku muke nema”da addu arku” ai addu a muna nan munayi maku itah amman kadauka mungode gwaggo ce tabuga salati” innalillahi yaunaga jaraba ance kidauka amman saikin tsayayin wani sanabe ansandai ke mabukaciyace danbakida su shikuma harsun mashi yawa neman maraba yake dasu idan zaki dauka kidauka ta kalli haydar kai yaro mikoman nan wayaki arziki angode dai

Aisha. Ibraheem
[9:42AM, 11/27/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
91

Haydar mikewa yayi yayi masu sallama yakama hanyar waje innah harda dan guntun hawayenta kokadan bataji dadin irin abunda gwaggo tayiba menene haka gaban bakoma saika saida hali Allah ya kyauta mikewa tayi tashigewarta daki mairo dai tana tsaye gwaggo tataso dasauri har zanenta yana faduwa zata dauki kudin sai rigenge suke da iyyah daidai shigowar malam yabisu da kallo duk da baisan abunda sukaibah daganinsu akwai alamar tambaya

yakalli mairo yace ina innah ki?? tace tana daki yace wannan kudinfa??? tadan share hawaye ya haydar ne yabasu;; yadan kalleta sosai tomenene abun kuka kuma.anyi wani abunne??? tace ah ah sannan tajuya waje yaduka yadau kudin sannan yakwallawa innah kirah tafito duk da tayi kokarin boye damuwarta saida yagano

lafiya dai shatu??? bakomai malam yanisah hakan dai kikace toya za abaki abu kibarshi nan???? tace ah ah malam kadauka kayi hidima dasu tajuya daki gwaggo tabuga kaida kasa wlh saidai abamu kasonmu sannan naki kibar masa mubamu yardaba wlh haka akeyi ke idan bakida bukata mumunadashi ko tsire masiye da kudin ehee innah dai bata cemasu chas ba malam kuwa baikoma kansubah yayi shigewarsa daki gwaggo sai masifah take inda take shiga batanan take fitaba

mairo kofar dakin su tasamu haydar tunda yaga ta dade yasan abunda yasa kanta yana kasa tayi shigewarta daki yacire takallim yabita saman kujerah tazauna yadade tsaye kafin shima yazauna yadago kanta hawayene kwance afuskanta yasa hankicip dinsa yagoge mata haba maryam menene kuma abun zubarda hawaye dan Allah kidaina yiman bannar hawayenki akan wannan kada kidamu kanki dama ninasan halinsu batun yauba babu abunda halliru baisanar danibah nasan innah tana hakuri da zama dasu amman kada maganardasukayi tadameki kinji wlh banason ganinki cikin damuwa

koki saki ranki konima inyi kuka yalamgwashe kai kamar zaiyi kukan saigata tayi dariya yaja mata hanci kokefah nema kike kawai kiwahaldani yakalli agogon hannunsa yauwa kinga yanzu shabiyu tayi bari inje innemi halliru muje yawo kinga kayan nan kisamu kibudesu kubawa kowa nashi duk yanda kikayi hakan yayi daidai

amman akwai shaddodo suna nan iri daya kada kitabasu gobe nakeso rabasu masallaci tace yanzu tafiya zakayi kabarni????? yayi murmushi idan kuma tare zamu saiki taso dajifah zamuje kizauna warki kihuta kinga akwai masu zuwa ganinki idan sukazo akace kuma bakyanan fa??? shikenan yayana adawo lafiya saida yasunbaceta sannan yafita

tadade zaune sannan tatashi tawatse kayan tafara rabawa kowanne saida tabashi nashi hatta makota yara kuwa akaita raba masu sweet su gwaggo baki harkunne sukam gobema akara duk da malam yayi masu halin karfi da kudin amman bakomai sunsan kafin yakoma aizaikara masu wasu

labarin zuwan mairo harya kai kunne larai saikuwa gata tazo da danta harta yayeshi habibu yaron yayi wayo sosai matar halliruma tazo da takwaran haydar yinin ranar kam sunsa firah saidare suka koma yauma batasake ganin haydar ba sai dare sannan suka wuce dakinsu

da asubah bayn sunje sallah da akagama haydar yasanarda hardo dashi da halliru sukaje daukan shaddodin haka akaita bawa mutane daidai tare da kudin dinki dubu biyu kowa sai murna yake bakamar hardo saiyakeji kamar dansane yake wannan hidimar

washe gari akasakewa masallacin sabon fenti aka gyarashi yakoma kamar sabo haka dai sukacigaba da zama cikin jindadi dakansa yaje kasuwa yayo siyayar kayan abinci da riso da jarkar kalanzir kullum mairo idan taimasa girki saitakaiwa innah

su gwaggo har ruguguwa ake wajen sidin kwano abunma haryabaka haushi””haydar baitaba saran haka mairo ta iyah girkibah sai yanzu tare sukecin abincin da halliru suyita buga santi

Aisha. Ibraheem
[10:15AM, 11/27/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
92

Saiyanzu gwaggo talurah dacikin dayake jikin mairo baki dada yamutu dakullum saitayi tsegumi watansu daya da sati uku suka fara shirin komawa gidah duk wani shirinda zasuyi sungamashi

haydar yanunawa halliru yanda zairika ciro kudi katon fili yasiya bayan gidan su mairo yadauko masu aiki daga zaria yanuna masu yanda za ayi ginin amman baifadawa kowa nawayebah halliru kawai yasani yangarikam basuji dadin komawar haydar ba dansuna karuwa sosai dashi

ranarda zasuje gida mairo harda kuka itah tana zullumin abunda zata tarar gashi yanzu cikinta yashiga wata na biyar yafito kwas ko makaho ya lalaba yasan akwai ciki batasan kuma wani tashin hankali zatashigaba shikuwa haydar baya kawo komai aransa danyanzu yaji dadin zamansa yayi kiba yayi fari kamar wanda yaje kasar waje tunda suka fara tafiya babu wanda yacewa wani uffan kowa da bikin zuciyarsu shikam haydar tunanin zasuyi nesa da itah itah kuma tunaninta ranarda zatayi arba da gwaggo taganta daciki

daidai kofar gidansu yayi hon maigadi yabude masa yashiga yana tsaida motarsa mairo tafito dasauri danbataso kowa yaganta tanashiga tafada jikin mom tana murna lalala maryam kece kika koma haka lallai garinku akwai dadin zama

mom wlh nayi missing dinki sosai ina yan biyuna???? tayi murmushi suna makaranta wlh kebakinyafe karatubah ke dadi aure tarufe fuskanta mom kenan” ya kuka baro mutanen gidan lfy qalau wlh suna gaishaku
muna masawa waiku saikukaje kukasamu wajen zama saidai waya masuyin wata saigaku harda sati uku sama ”tadan muskuta mom niyanzu ina zullumi idan akagane tare muka dawo da yaya haydar”” kwantarda hankalinki ainasanar dasu zaidawo nace yabiya yadaukoki amman kirika yawo da hijab dan cikinki yafito nibansan abunda zaifaru anan gababa

Allah yasadai komai yazoda sauki mairo kam gabanta saidukan tara tara yake tamike mom bari inje inyi wanka inyi sallah wlh nagaji tana shiga daki tarage kayanta tayi wanka da sallah takwanta da sallamarsa yashiga bangarensu bakowa afalon ya aje kayanshi dakin hameeda yashiga tana kwance tana waya takauda fuskanta

yana nan tsaye saida tagama tasauko daga saman gado tana kallonsa kasa da sama sannu maitafiya wai saboda Allah katafi wani waje tsayin wata biyu batare da matar kabah nifah wlh hakurina yakare katunafah inada lafiya kuma kasan ina bukatar ka atare dani

kasan hakkokina dasuke kanka amman kahaura katafi kabarni!yace ah ah dakinsake tunaman inaganin namanta””tonima bansanibah amman nasan kasani kuma kasan Allah yana kallonka yaushe rabon kakwanta dani tun muna india wlh nagaji zansanarda su dad abunda ake ciki dansu kwatarmun hakkina amman bazan iyah ba wlh

yarungume hannuwansa yana kallonta lallaikuwa dakin kyauta kiyi hanzarin sanar dasu dan Allah bari kiji nibazan iyah hada jikina dakebah kawai inje inkwasarwa kaina cuta ido tazaro cuta kamarya ya haydar???

Aisha. Ibraheem
[6:52PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [8:17AM, 11/26/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
85

Hannun sa tariko tana kuka yakuma juyowa yaduka dan Allah kidaina wannan kukan wlh harcikin raina nakejin kukanki pls kidaina kukan haka ya isah zan dau mataki kinji””

kai ta girgiza masa nibashiba dan Allah kayi hakuri kada kacemata komai nasan dad ranar yayi magana akai dan mom tamun magana akan indaina kula matarka kayi hakuri wannan kaddaratace

bansan ranarda zanfita daga cikin taba.kasaurareni ya haydar indai akainane banaso kasake nuna bacin ranka koda kuwa gabankane matarka zata dakeni naji nadauka amman kada kasake dukanta akaina wannan bawai yanci kake kwatarmun bah

kanasone karuguje zumincinku nikuma bazanso hakanba dan Allah kataimaka man.yajawo ta jikinsa yana lallashinta shikenan my luv zan kwatanta inga ko zan iyah amman kinsan bazan iyah gani anacimaki mutunci ba in nada hannuwana ina kallo amanafa akabani ke kuma inasonki idan akatabaki tamkar antaba zuciyata ne

tadago kanta takalleshi murmushi tayi saida hakoranta suka bayyana yasa hannu yagoge mata hawaye tace aduk lokacinda naji kana furta wadan nan da dadan kalaman akaina nakan hakikance babu wata macen da tafini dace aduniya

nayarda nice mace mai sa a aduniya da Allah yayiman katari da samun kyakkyawan saurayi ajin karshe ga kyau ga ilimi wannan shine kadai burina aduniya ganin na mallaki zuciyarka da gangar jikinka,, indai nine kisa aranki kinsamu tunima nagama sallama maki kaina

tasake murmushi Allah ko ido ya lumshe alamar eh ta rausatar da kai ina alfahari dajin wannan zancen nayarda na amince idan za a lissafa maiyawan sa a aduniya tonizan kasance ta daya

Allah ko matata murmushi tayi taboye fuskanta cikin kirjinsa yarungumeta nima haka matata nasan nafi kowane namiji dace aduniya da kowane namiji zaihango abunda nahango tattare dake dakuwa babu wanda zai yarda ki kubce masa nagodema Allah babu wanda yahango hakan akauyenku saida babana yabanike naga kayana

tayi murmushi au wai yaya ina fadil??? koyatafine ya salam wlh kwata kwata namanta dashi kinsan idan ina tare dake nakan manta komai da kowa sainaga kamar ina yawone awata duniyarda babu kowa dagani saike

tazame jikinta daga nashi tasakar masa kiss agefen kumatunsa to yayana tashi kaje dan Allah yadan rausayardakai yace bai isheniba cikin shagwaba yayi maganar taja gefen kumatunsa cikin wasa kaje kawai idan wan nan ne saika gaji dashi

da gaske???? girah ta daga masa yayi dan tsalle yeeee yataba ashedai nakusa zama dan lele yana dan taka rawa yafita dariya saida takai kasa haryafita yasake lekowa da sauri ta bakin kofah yace luv u muah tace mee 2 sannan yawuce tayi murmushi takoma tajingina Allah nagode maka daka dasa soyayyata azuciyar mijina Allah kabarmu tare. kashiga tsakaninmu da mahassada nidai nace ameeen

yana fitah yadan hurah iska abakinsa yasa hannu yana shafa dan shajensa alama kenan yayi rashin gaskiya fadil yatareshi da tsarabar harara yana dariya yakara inda yake afuwan mutumina bandadebah aiko””

um lallai baka dadeba ai yanzuma kashiga gidan kaidaga zuwa lallashi saika maida waje kazauna aisaika fadaman soyayya zakuyi insani ni inkara gaba

Aisha. Ibraheem
[8:52AM, 11/26/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
86

Habadai abokina wace irin soyayya kuma Allah lallashinta kawai natsaya hannu fadil yasaka yashafo janbakinda yake saman kumatunsa ya nuna masa wannan duk hakurinne???? kaga malam ainasanka sarai akan abunda kakeso

mayena kai nizakacewa wai lallashi kayi bayan kuma ga alama nan nagani basaika fadaba kawaidai kashanyani malam kace dai inyi hakuri kawai”” anki abaka hakurin aini bansan labbanta sunlikemun akumatuba yajawo dan yatsan fadil yagoge ga rigarsa banyarda koda jambakin matata yatsaya ajikinkabah

kaima idan kayi zuciya kayi aure yana maganar yana dariyar keta””kwantar malam albishirinka???? yace menene zaka wani ceman albishir ni idan dai bacemun zakayi zansake samun.maryam fiye da yanzu ba shine kawai albishirin da zakayi yaburgeni

shikenan tunda bakaso bari narike abuna”yayi murmushi haba abokina aikai nadabanne manta kawai fadaman,,bazan fadaba yakai masa dukan wasa kardai kace maganar tatsaya??? yayi murmushi sosaima kaga nima nahuta da gorinka”” yadafashi wannan wace mai sa arce tayi dace da santalelen saurayi kamarka gaskiya ina tayata murna

yakalleshi ta kasan ido yace Aisha humairah mai babban suna Aisha adon yammata ga hakuri ga ilimi rashin son abun duniya kawaici dasanin yakamata Aisha kyakkyawa mai alkunya ai ina fada maka sunciri tuta duk mai suna Aisha akwai hakuri kamar ruwa

hahahahahaha wayyo cikina dariya saida haydar yakai kasa lallai abokina kashiga layi waitunkafin kasan dadin abun kake wannan yabo to inama kadandana ainasan saikace maza kada sukarah auren mace wadda ba tada suna Aisha

fadil yayi dariya sosaima kaga kuwa duk wanda yahaifi yarsa saiyasaka mata sunan Aisha barima kaji wakarda akaimata momyna Aisha humairah kakata Aisha humairah matata Aisha humairah kowacce Aisha humairah inyamutu ba akonashi”” ni inason Aisha humairah kuma nace Aisha humairah inna mutu ba a konani

hahahahah kai fadil wan nan waka kacedai mufarazuwa studio dankuwa zamuyi kudi sosai naga alama kanka yanaja amman da anlaba dani da wakar tafi dadi nima saina rerawa maryam dina waka

haba malam badai kamar tawaba kaga malam idan kanason soyayya kanemi yarinya mai suna Aisha ina fadamaka komai kake nema kasamu””haydar yahade fuska kaga malam kaidai kowa yarike tashi nikam babu macenda tafi matata iyah soyayya idan kuwa haka sauran mata suke to tabbas sunan maryam yaciri tuta

hmm kaidai bakasan sirrin ba shiyasa bari saika shigo hannu sannan kabani. labari na Aisha indo ”yakai masa duka wlh idan zaka bata mata suna nima daga yau mairo yankirah taka “”ah ah kada kabatamun suna andaina na indo au sorry namanta ne yakanne ido daya

yakai masa dukan wasa yagoce yana dariya kaga muje dan Allah inyo siyayya. k muje kaga ankusa magrib kace tafiyar tananan jibi????insha Allah zamuje mu soye son ranmu” fadil yace soyayya duk wadda kukayi yanzu aihar ansamu ribah. soyayya kuma tayaushe

Aisha. Ibraheem
[9:27AM, 11/26/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
87

Kake ganiko??? ai wlh ni kullum ganinta nake kamar yanzu nabareta cikin leda kullum dal nake ganinta. hahaha kaidai kawai kace kasan dadin mata kawai””eh ko hakan kace aibakayi laifibah

harsuka kai banki saida yaciro kudi sannan suka wuce kasuwa basu wani dadeba suka dawo bangaren mom yakai kayan sannan suka wuce masallaci tare da fadil basu dawo gidaba sai bayan isha i saida yashiga gidan yayiwa maryam yajiki suka dan taba firah sannan yayi masu sallama yafitah

washe gari tare da maryam yaje sukayu sauran siyayyar wannan karon kam da motarsa zaije. duk wani shiri yagamashi mom ce tasanarda dad an turah haydar wani asiviti kaduna zaiyi tsayin wata biyu kafin yadawo shikam haydar ko ajikinsa danshi aikin ma baidameshiba zai iyah ajeshi saboda kula da maryam bayada wata damuwa muddin yana tare da maryam dinsa

dan kudinda yake dasu sun isheshi rayuwa dashi da yayansa da matarsa dan ba kananan kudi yasamo a india ba kuma gashi yasaka hannun jari wajen guda goma yanzun ma arzikinsa yafara bunkasa danba karamar riba suke samubah akamfaninsu dashi da fadil suka hada hannun jarin

washe gari karfe takwas suka dau hanya maman zulai dai mom cemata tayi mairo zataje ganin gida shiyasa haydar zairage mata hanya zuwa kaduni saita karasa dakanta tunda tasan hanya

tunda suka fara lafiya tafara gyangyadi yace karfa kimun yanda kikamun sanda muka fara zuwa garin nan yanzu kuwa mufasa tafiyar nan””tayakuna fuska wlh barci nakeji.tojirah yakantar mata da kujeran takwanta barcinta tacigaba dashi

shikuma yana tuki yana kallonta yana murmushi bata farkabah saida suka kusa kaiwa gida baifi minti ashirinba danharsunkai Zaria suna kaiwa tafara murmushi yayi fkng daidai kofar gidan yara sun dabai baye mota suga waye aciki zata fita yariko hannunta kada kimanta da alkawari wlh yau ina bukatar abun dakyarma zan iyah hakurah zuwa dare

tayi murmushi ai bazan barkaba yayana nikaina ina bukatar kasancewa tare dakai saida ta manna masa kiss sannan tabude kofah tafita tagyara mayafinta tabdi wai kallo yakoma sama kunga yanda akai tururuwa ana kallon mairo gani sukema kamar bayar kasar nan bace kamar irin yan india mairo tayi kiba tayi haske dan cikinta dayasoma fitowa yakara fitoda kyanta

duk da ciwonda tayi kwana biyu tasoma maida jikinta cikin fara a take gaida tsofaffin da suka tsaye wajen tayi cikin gida haidar yabuda bt din mota yafitoda sweet kala kala dayawa yasoma rabawa yaran wadansu su karba sau biyu wadansu su ruga sukirah wadan da basanan

wasu har kannensu suke daukowa wanda baimasan komaiba sumika hannunshi abashi idan sun kauce sukarbe su hada da nasu gaba daya aka maida kofar gidan kamar kasuwa labarin zuwan haydar harya game gari

halliru ne yafara karasowa wajen haydar da murnarsa suka yi musa baha yaja hannunsa muje gidana kahuta”yace au kace kayi aure kaima?? yace harta haihu nayi maka takwara ai””haydar yace dana sani aidanayiwa takwarana tsaraba

suna dariya sukawuce sauran yaran sukayi cikin gida wajen mairo tana shiga gidan innah ce tafara ganinta tace mairo yaukune agarin namu tayi murmushi innah ina wuni”lfya qlau

Aisha. Ibraheem
[10:21AM, 11/26/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
88

Su gwaggo sukayo wuf jin an anbaci sunan mairo lalaikuwa mairon ce gwaggo dasauri takaraso wajenta tana yakunar fuska to baki mukayi”tayi murmushi taduka tagaisheta ta amsa sannan tagaida iyya ta amsa

ummah tace ya kika baro mutanen gidan da mijinki tace qalau suke suna gaisheku aitarema muke dashi””ah kice manyan bakine agarin namu amman shine kika barshi waje bari indauko maki mabudin dakinku amman sai anshareshi dan nasan yasha kurah shekarah biyar aiba wasaba

gwaggo ta mere baki shekara biyar kam amman babu ko kazantar daki nidai wannan auren banga ribarsaba da anan ne aidayanzu takaida yaya biyu ga sa anninta nan da yayansu amman itah shiru wayasanima ko acendin bangaren masu aiki take maigidan ma baisan da zaman taba

taya zata samu wani ciki bayan koshinfida ba ahadawa da maigida ni wlh wannan auren bana kaunarshi dan banga ribar saba”” hardo ne yayi sallama yashigo gidan yacewa yaran tome kuke jirah kufitah mana suka fita suna waigen mairo

taduka tagaida hardo ya amsa yace yahanya kunzo lfy tace lafiya lau baba yace.ina haydar naji ance tare kukazo amman nazo banganshiba”tace baba nima anan nabarshi nashigo gida”yace tokunanan lafiya daiko tace kalau baba

gwaggo tace malam kaga muna magana amman kashigo bakace komaibah shin wai aurah masa itah akai danyatasata gaba koya maida itah yar aiki danni banyarda wannan gayen zai iyah kwanciya koda gado daya da wannan ba amman tabi ta manne masa kagani batama zuwa ganinmu sai anshekare.

itah idan uwarta batayi maganaba mu zamuyi albarkacin hakkin makotaka dayan uwantakar musulunci” hardo yayi murmushi yace tomunji munkuma gode da wannan shawara taki amman ni banga abun kamawaba waike kenan kullum magana daya haryanzu kinki kisakawa kanki dangana akan wannan auren

insha Allahu wannan auren alhairini kamar yanda nasaka araina idankuma bazaki daina hassadaba kezatakai tabaro yajuya wajen innah kinga shatu kaita daki tahuta bari inje inga haydar din

tace to malam adawo lfy tawuce daki shima yafita mairo tabi bayan innah gwaggo tahau bakinta lallai malam dole kaiman cin mutunci akan nayi magana kakwatarwa yarka yanci ai wannan basiyen mutunci bane amman bakomai nagode da wannan cin mutuncin takaba kanta tayi daki fuuuuuuuuuuu

sudai su mairo basuce komaibah haydar baisake dawowa wajenba sai bayan isha”i yanacen tareda halliru sai lokacin hardo yaganshi dasuka fito masallaci yaduka yagaisheshi “”kai haydar haka akeyi kazo da motar ka kabarta nan kasan halin yarah basajin magana kada sumaka barna

yayi murmushi bakomai abba munsameku lfy??? qalau wlh ya kasuwanci”” alhamdulillah sundade suna gaisawa sannan sukayi sallama.saida halliru yarakashi har kofan dakin sannan yashiga gida yakirah masa mairon da fitila tazo masu

Aisha. Ibraheem
[11:01AM, 11/26/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
89

Tadaga ta daidai saitin fuskansa tayi dariya ashe dai zanganka dan gari daga zuwa kayi tafiyarka tun dazu aka ajeimaka abinci amman bawanda yasan inda kake””yayi murmushi kema kinsan ina tare da yayan mu bari ashigo da kayan nan inkulle motar tace toh tashiga dakin ta aje fitilan halliru ne yashigarda tsarabar tare da haydar sauran aka kaidakin inna

sannan yakulle motar yasaka mata tanfol halliru yace toyanzu zamuje dandaline kabude ido kokwanciya zakayi???? yashafa sumarsa ah kam wlh nakwashi gajiya barni dai inje inkwanta saigoben kagaida uwar gida kuma kashafaman kan takwarana sukayi saida safe yakoma ciki

koda yaje mairo har anlotse karamin gado yayi murmushi bari kikeyi yarinya yafito yasamu kuwa ancika masu kaya da ruwa yadiba yaje yayo wanka kasancewar ana zafi

yatada itah tashi malama kiyi wanka kinsan fah wlh bazan iyah hakurah ba idan kuma sokike kauyen nan ajimu to bisimillah tayi kaman batajishiba saman dagon yahau yajawota jikinshi yafara sumbatarta tanajinsa amman tayi shiru kaman batajibah

saida taga abun yayi yawa itah ma tafara maida martani kafin kace me soyayya tayi dadi sukaci gaba da faranta ranjunansu saida suka darji juna sannan sukaje sukai wanka yarumgume matarsa saida safe nima gashi sai faman hamma nake nakoma saman kujerah nakwantarda hakarkarina

bansake farkawa sai safe lokacin harsunyi wanka sundau nakuti shaddace suka saka iri daya ko mairo batasan da dinkinba shikawai yayisu kala biyar kowanne kala daya kuma yasaimasu komai kalar kayan shida takalmansa ta agogo da hula

itah kuma takalmanta da jaka da mayafinta da sarka bayan sungama kimtsawa yazubah mata ido haddarta riga doguwace tasha dinkin wuta sama tamatseta harzuwa kugunta kasa kuma tabude tayi das da itah kamar dan saboda itah akai kayan sai kallonta yake yana lumshe ido

wani kyau take karamsa kamar ba maironda aka kawomasaba tana gefen gado yabuga tagumi yana tsaki wai anhadashi da jaraba ashe itah ce. zata zame masa hasken idaniya sunan wani littafi na HAUWA JABO

lallai yayarda da ake cewa sa a tafi gata na taskar BEBEELO.tabbas yayarda da hakan maryam tazama sa arsa dayaci karo da itah amman gatanda iyayensa sukai masa baizama haske agareshibah

ayanzu yatabbatarda Alhairi danko ne sunan littafin UMMI AISHA”” hausawa sukace baya faduwa kasa banza”kuma yayarta ya amince akoda yaushe yana murna da kasancewarta matarsa yayi murmushi ya lakuci hancinta maryam ke tawace hakanda yafada yasa natunoda sunan littafin MAMAN SHAKUR. ke tawace

Tayi murmushi tariko hannunsa kaima nawane yayana ina matukar alfahari dakai kasani nadade ina DAKON SON KA.. na KAUSAR HASSAN..nayardarwa zuciyata banida kamarka tunkafin kace kana sona nadade dayarda dakai naba zuciyata amanar kula da ruhinka kaine JAGORAN RAYUWATA na taskar Aisha ibraheem

kazama haske agareeni kullum burina dayane inkasance akullum ina kyautata maka saidai kuma haryanzu bansamu yancin yinhakanba idanuwantane suka kawo kwalla yace NO dan Allah kada kibatamun kwalliya. barima kigani yakamata insayi wannan kwalliyar yabuda akwatin kayansu yadauko wani karamin kwali yabuda saida mairo tazaro ido

wata dankareriyar wayace iphone kamfanin tecno sukayita kai agaskiya wayar dahadu kuma kamar yasani kalar shaddarta wayyo dadi wani dadine yakume mairo saida tarungumeshi yace saiki fara aiki da itah kuma wannan wayar babu ruwanta darashin babu savice akusa

nima irin tace amman karamar taki dan baidace inrika abunda yafi naki tsadabah””tayi masa hararar wasa kai yaya to aikuma niban iyah ba kasan bakowace waya nake tabawaba ta mom ce kawai saikuma ta kawayena. kada kidamu zandinga koyamaki aibabu wuya kinga mushiga mugaida su gwaggo tare suka jero………………

Aisha. Ibraheem
[6:52PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [1:51PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
78

Takalleshi eh dani da maryam ne tabar yanbiyu saikuka sukeyi “”yajuya tabi bayanshi sannan takulle kofar yace aikece nace maki kidinga zuwa dasu nan muna kwana tare””tabata fuska haba alhj nikam bazan yarda yayana suna kwana gunda muke kwanaba

aiwan nan shine farko wajen ruguje tarbiyar yayanmu masuyin hakama ina ganin wautarsu yarone bakasan lokacinda zai iyah farkawa kana kwance da babansa shima rayuwarda kukeyi sannu ahankali zaifara kwadayinta

aini dayaro yahaurah shekara uku nadaina kwana tare dashi balantana su husaina dasuka shiga shekara biyar kuma kana gani sunada surutu sosai ”yarikota yikuri uwar gida nima wasa kawai nayi muje dai mukwanta yana rike da hannunta harsuka hausaman gado nace ashe dai har su dad an iya soyayya wink

washe gari mom koda tasamu mairo tayi amai duk ta fita hayyacinta wayarta tadauko takirah fadil”” yana shirin zuwa asiviti yaga kiran yadauka assalamu alaikum mom wslm fadil kana ina dan Allah yace ina gida yanzu zanfita meyake faruwane????

balokacin bayani dan Allah idan kanada kayan aiki agida kazo dasu maryam ce batada lfy “”yace mom haydar fa??? idan bazaka zobah inkaita asiviti kawai cikin daga murya tayi maganar takashe wayarta gefen maryam tazauna tadafe kanta yarinya kamar tamutu saboda masifar haydar baifi minti biyar ba saigashi yashigo dama yasaba shiga gidan tanajin sallamarsa tafito tace muje kaganta tare suka shiga dakin

shikanshi yafirgita ganin yanda takoma babata lokaci yace inazuwa yafita baijimaba yadawo da abun karin ruwa yasaka mata tare da allurai aciki harda allurar barci bajimawa tayi barci yasauke ajiyan zuciya yakalli mom yace mom meyake damunta?????

tanisa cikine da itah saida fadil yakwalalo ido yace to ina haydar yake???? tace kadaina yiman maganar haydar wlh yabataman rai anan takwashe komai tafada masa shima kansa yadafa yana fadar innalillahi yanzu mom yana ina????

nasanar masa tunjiya dana korashi baidawobah yajinjina kai mom kiyi hakuri kinsan haka haydar yake gaskiya nayarda bakaramin so haydar yakewa maryam bah insha Allah zansameshi inmasa magana agaskiya banji dadin faruwar hakanba yanzu gashi yana nema yasaka matar sa cikin damuwa..

yadade suna magana sannan yamike yace mom zanwuce wajen aiki idan ruwan yakare saiki cire mata idan tafarka taci abinci anjima andawo indubah ta mom tayi masa godiya sannan yatafi wayar tace tayi kara tadauka saitaga nmbar kursum tadauka

hello mom ina kwana tace lfy qalau ya gidan da maigidana tace kalau mom anmaki kishiya”” mom tayi murmushi masha Allah yaushe???? tace jiya da dare wlh”” to Allah yaraya tace ameeen ashe mom kinason kishiya mom tace nasamu yar aikin gidana dai bakishiyaba sukayi dariya sannan suka sallama

mom ce takirah dad tafada masa yace kice dai infara kai toshi anhaifaman mata maijini ajika sukayi dariya tace dadin abundai da tsohuwar zuma ake magani yayi dariya yace banda wannan zumar kam”” haka kace tosaikaga wanda zaimaka girki yau”*ah ah uwargida aike ta dabance

sukayi dariya sannan sukayi sallama saida ruwan suka kare mom tacire mata bata farkabah saibayan azahar jikikam alhamdulillah taji sauki mom takaita tolet tayi wanka tayi sallah sannan taci abinci mom tace sannu maryam yanzu meyake maki ciwo???’kai tagirgiza mata itah damuwarta daya taga haydar

Aisha. Ibraheem
[3:00PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
79

Batajin akwai abunda zaiyi taji batason ganinsa tanason tambayar mom ina yake kuma tana tsoron kada mom tayi mata fada zuwa dare saiga kiran zulaihat tahaihu itah ma mace zokaga murna wajen is”hak dayake tunda tayi haihuwar fari abu baizo daraiba bata sake samun wani cikinba sai yanzu

su Aisha da na ima suke kan layi asiya kuma haryanzu shiru farida ma tasake haihuwa namiji habib fiddausi ma haka mace da khadiya mace fiddausi kausar yar khadija fatima zainab namijine tahaifa lirwan sunansa family dai saicika yakeyi kuma suna zamansu lafiya

haydar baisake marmarin shiga gidan ba sai bayan kwana uku amman muhd kullum saiyaje kuma mom bata hanashi ganin maryam ba saidai maryam din daya shigo saita kama kuka tace yafita dole yake fitah badan yasobah kokadan bayajin dadin kukanta harcikin ransa yakejin kukan yaudai haydar anhuce bayan la asar yashigo mom tana zaune cikin falo yayi sallama

ta amsa babu yabo ba fallasa yasamu kasan yazauna yatankwashe kafafuwansa kansa yana kasa yace mom ina wuni tace lfy qalau sarkin kishi harka hucene???? yayi murmushi yadan sosa kai mom kiyi hakuri da abunda yafaru wlh nakasa rike kainane shiyasa gaba daya nafita hayyacina

mom tanisah banda abinka haydar aibaidace laifin muhd yashafi maryam ba itah ina ruwanta???’kaine da bakar zuciya wlh kabataman rai ranar sosai yanzu daka kashe yar mutane aida sai inga ta karyar kishi””

mom daina danganta mutuwa da maryam dan Allah amman banji dadi dakika kirah fadil alhalin ina gida yaje yasameni yanatamun masifa baisan abunda zuciyata take cikibah yanaso yasake dadamun wani”

aigaskiya yafada maka idan kana rage kishin nan kama rage “”insha Allah mom amman gaskiya kiyiwa muhd shamaki da matata agaskiya bazan daukaba “”waikai haydar banda abunka matar kacefah duk wani abunda zaiyi ga banza tunda bata sonsa kaga haukace kawai yake””dukda haka mom aja masa kunne kinsan yanda zaki masa katanga da itah tunkafin inyi aika aika” yana kaiwa nan yamike yayi hanyar dakinta mom tabishi da kallo tana girgiza kai Allah yarage maka wannan kishin

ahankali yaturah kofar yashiga da sallamarsa tana kwance saman gado idanuwanta suna kallon sama amman talulaya duniyar tunani yau kwana uku bata saka haydar a idon taba tanason ganinsa batamasan yashigobah saida yazauna gefenta taji antabata sannan tazaburah tatashi zaune ganin haydar yasa tasauke ajiyan zuciya

sannan. ta duke kanta yasake matsowa yadago fuskanta saiyaga tana hawaye rumgumeta yayi yana lallashi plz kidaina kuka kinji kalbina “” mekuma yafaru kiyi hakuri akan abunda naimaki wlh kishine yaturani kiyafeman ” shiru tayi yadan dago fuskanta kinyi hakuri???

nibakaman komaiba ya haydar laifinka daya kauraceman da kayi shinkokasan zuciyata tana nunfasawane tare da taka??? rayuwata tana cigaba da wanzuwane tasanadin tattalinka muddin baka tare dani duk wani tubali daka gina na rayuwata zai rushe

tamaida kanta takwantar akirjinsa ciwonda yake jikina baya damuna sama da rashinka kwana ukun nan danayi bangankabah na kwammace acikin kabarina nayisu naso mutuwa ta riskeni kafin kasameni meyasa kamun haka tasake fashewa da kuka

yasake kankameta kiyi hakuri kinji maryam insha Allah hakan bazai kuma faruwaba wannan ma kaddarane”” nasanda kaddara amman dason ranka kasan bazaka iyah cigaba da kula danibah tunfarko meyasa kakoyawa gangar jikina tarayya dakai”” kasan bazaka dorebah meyasa baka barni ayanda nasaba rayuwataba”‘ ninagaji wlh kana wahalda zuciya dayawa”

bakinta yarufe plz kidaina fadar haka kinji wlh bazan sakebah nayarda kowanne hukuncine kiyankeman”” amman ina maibaki hakuri nikaina nashiga damuwarda kika shia fiyema da taki inason jina akusadake akoda yaushe bana fatar wani abu yanisantar dani daga gareki wannan abu daya faru kaddarace dama Allah yaruboto hakan saiya faru amman inajan hankalinki Allah yabaki wani irin miji mai tsananin kishi banyarda wani yasamu abunda na mallakaba

muddin nina fara mallakarsa banason wani yasamu irinsa musamman ke”” kinzama wani haske azuciyata banajin zan yarda wani yarabo koda inda kike ki fahimceni inasonki sosai” tasake kankameshe”” yayi murmushi alama tanuna anhakurah tadago fuskanta dama ashe kina sona??? dariya tayi takai masa dukan wasa

yagoce plz kiss me in my lips jst 2 kawai bada yawaba””tayi murmushi to rufe idonka sannan yace angama kalbina yarufe idonsa. tasakar masa kiss har guda uku na hudune tayi masa maidan tsayi ahankali yabude idonsa yarungumotah

bantambayeki yajikinba da bebyna?? ta rausayarda kai munji sauki sosai amman muna tattare da kewarka”” yashafo cikinta. maryam taimako nake nema” name kenan ya haydar”” yasake jawota jikinsa zansamune?????

Aisha. Ibraheem
[3:42PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
80

Sosai makuwa indai inada halinyin abun mezai hana” yadan rage murya abun nake kwadayi wlh duk amatse nake kwana uku fah ai nayi kokari ataimakaman dan Allah””nasan mom bazata bari infitah dakebah amman kisan dabarar da zakimana mudan fitah koda sau biyune indan leka kindai gane””

jikinta tajaye waime yasa kaibakada kunya kuma kana ganin haryanzu jikina sai ahankali”” nasani amman nasan zaki iyah taimakona ta wannan hanyar dan bazakiso inshiga wani halibah”mikewa tayi tana turo baki tayi hanyar waje yabita dasauri yana kiranta ina harta fitah yadafe kansa

agaskiya ina bukace dake meyasa zakiman haka nasan mom bazata banike yanzubah tunda tasan abunda zanyi””tashi yayi yabi bayanta koda yaje tana kusa da mom tana kumburi “”mom takalleshi tace mekuma kayi mata da zuwanka”” yawaro ido banyi mata komaibah aiga tanan ki tambayeta

cikin zuciyarsa yace lallai yarnan kinaso kijawoman jafa i wlh ko acikin gidan nan ne saina korarda sha awata aigidan mune””mom takalleta gayamun meya maki maryam”” saida takalleshi sannan takalli mom tace wai mom dannace masa ina sha awan shan ice cream yakaini dakaina daganan insha iska nakwana biyu kwance shine yace wai bazaije danibah saidai yaje yasiyoman

mom takalleshi saboda mene bazakaje da itah ba???? yace mom kina ganifah yaron cikine da itah banaso tana yawo ta wahalmun da beby”” ta harareshi to sarkin son yaya to wlh saikaje da itah jeki dauko hijabinki inga inda zaka fitah gidan nan batare da itah ba

yabata fuska nidai mom zaki kwabsaman wlh tace kaci gidanku tosaidai kafasa tafiyar gaba daya mairo tamike saida tamasa gwalo sannan tayi daki bajimawa tadawo tare da hijab anan tasakashi tafita mom tace idan akasha arikowa yan biyu tace toh mom abaya yabiya kamar yayi kuka saida yafita sannan yayi ihu yayi tsallen dadi

dasauri yakasa inda take yabude mata mota tashiga tunda yatada motar sukabar gidan taketa masa dariya”tace ya haydar harnaga ka tsure halan kadauka mezancewa mom yayi murmushi yakalleta wlh nadauka zaki fada matane harnaji kirjina yanata buga watayi dariya ai wlh kaban dariya sosai ashedai komaza sunada tsoro yayi murmushi todakumafah mezai hana amman kada kidauka wai komai mukejin tsoro ah ah ai tsoro sai mata

yadaga mata girah Allah muma bamuda wani tsoro yauwa ya haydar zanje suna gidan sister jibifah””babu inda zakije Allah”” kai yayana kowafah zaije”yakalleta ta kasan ido yace hardani????? la bancebah aiku maza baku zuwa taron suna naji ance harda dj za ayifah gidan sister zulai”

ohh kice rawa kikeso kije kiyi tobazakibah saina gani””tariko hannunsa daidai yayi hon kofar gidan maigadi yabude masa yana kawo gaisuwa ya amsa masa sannan yakunna kan motarsa ciki yayi fkng yazagayo yadauketa kamar karamar yarinya

tazagayoda hannunta saman wuyansa harsuka shiga cikin gidan baidireta ko inaba sai saman gado yawuce wajen drowa yacire kayansa yadawo kusa da itah yazauna suka kurawa juna ido natsayin lokaci mairo ce tahurah masa iska yalumshe idonsa sannan yajawota jikinsa daganan wasa tasauya

sun darji soyayya son ransu haydar yasake tabbatarwa kansa bayan mairo babu abunda yafi soyuwa dashi aduniya yayarda itah ce linzamin zuciyarsa itah kanta haydar yashayar da itah zumar mai wuyar fada bayan komai ya lafa yajawota jikinshi yana zubah mata godiya””

banda murmushi babu abunda takeyi yace kinga kada dare yayi muje muyi wanka shiyadauketa har bandaki sukai wanka tare suka fito suka shirya yace yanzu mufara biyawa asiyi ice creem ko””tadaga masa girah yace kinsan wani abu kuwa

ah ah saika fada yace nafarayi mana shirye shirye zuwa garinku wani ihun dadi tayi sannan ta kankameshi””yace kijirah mana bari murna yarnan da sharadifah”” tarausayarda kai fadi sharadin inji””yauwa zan dauki hutu asiviti tunda ga fadil nan zamuyi wata daya acen amman wlh dakinmu zamu sauka banyarda kikoma cikin gidaba

fuska tabata kai yayana yanzu dan bamuda kunya saimu kwana daki daya??? ido yazaro ah tomekike nufi ai abba dayabanike badan intasaki gaba ina kallonkibah kamar madubi yashafo sumar kansa yabanike dan inyi ehem ehem kindai gane””kuma gashi har anci ribah yanuna cikinta

takai masa dukan wasa yagoce yana dariya kokinga laifina kemafa yanzu kinsan dadin harka yarinay wlh ba magar wasa idan harbaki yarda waje daya zamu zaunabah saidai afasa tafiyar” shikenan nayarda yazanyi tunda inason zuwa””

yauwa kokefah amman kuma wlh idan mukaje kikaki zuwa narantse maki kwana biyu zamuyi incewa abba zamu dawo” kaidai son mugunta aikuma nace nayarda muje nidai yace yauwa zanhole nikam kafin mudawo garin nan itah dai batace masa komaibah harsuka fito saida suka biya yayi mata shopin harda ice cream mai yawa sannan suka koma gida yanayin fkng yace

ammanfa kin iyah wayo yanzu kinga munsoye mom bata ganebah dan Allah gobema kice gwaba kikeso tana dariya tafito tace ankidin shima fitowa yayi yace aitaimakona zakiyi suna dago kansu tar akan muhd gabansa sai dukan uku uku yake ganin abarsonsa cikin nisha di tareda haydar

Aisha. Ibraheem
[4:23PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
81

Me maryam take nufi tafison haydar dani kome??? ni idan naje dakin kuka take man amman gashi haydar har fitah sukayi yawo kuma idan sabone yadace ace dani tayi sabo tunda kafin haydar yadawo tar yasamemu

yadago idanuwansa dasukayi ja yazubasu akan fuskar mairo bakinta tamera tabita gefensa tawuce shima haydar baikoma kansabah yarabashi yawuce sukabarshi nan tsaye tare sukayi sallama cikin falon mom haydar baisamu damar karasa sallamar shibah ganin hameeda tayi zumbur ganinsu tare da mairo

kafin mairo tasamu wajen zama hameeda ta dauketa da mari”gidan ubanwa kikaje da mijina??? kafin tarufe bakinta haydar dasauri ya karaso inda take shima yadauketa da mari yace gidan ubanki naje da itah yar iskar yarinya haka kurum zaki mareta datayimaki me

gyalenta tacire tadaure da kugu wlh yau sainaci ubanta cikin gidan nan koni danake matarka bakataba daukata katafi dani yawoba tayi cikin mairo datake dafe da kunci ta karbe ledar hannunta ta watsa matasu ga jiki dahauta da duka mairo kam dukewa tayi tana kuka

haydar yayo cikinta yana fallah mata mari waike wace irin dabbace marar hankali zakihau yar mutane da duka dan kawai nafita da itah motar ta ubankice”” naji motar bata ubana bace amma ai motar yaya nace kuma mijina dan haka babu wata kazama yar raino data isah tarabi mijina batareda na fitar mata da jinibah

wlh sainayi sanadin mutuwarki yar iska diyar talakawa tayi cikinta haydar yasake fincikota ya wurgata saman kujerah mom ce taji hayaniya tasauko kasa da sauri ganin abunda yake faruwa tabuga salati hameeda lafiyarki kike sa insa da mijinki

menene yake faruwa wanda bazaki fadaman ba. tana kuka tace mom jibifah kiga shine yadauki wannan yar iskar yarinyar suka fitah yawo kuma suka dawo suna dariya tunda suka shiga motah ina ganinsu shine yabude mata motah nida nake matarsa baitaba fitah dani yawoba tunda muka dawo kasar nan yamaidani dani da banza duk daya

waikuma dan na mareta har zai mareni akan wannan diyar maciyatan yar raino mom tazaro ido mari kuma hameeda??? yayo cikinta mom tarikeshi haydar kaga wuce masallaci “”mom kibarni nasaita mata hankali nadauketa din ta isah ne shiyasa kebakida wannan damar kisani kikara sani natsaneki banasonki kekanki kinsan kakabaman ke kawai akayi banza kawai

wai haydar ba magana nake makabah kafitah kawai yana hararar ta yaduka yakwashe kayanda tazubar na maryam yariko hannunta harcikin daki ya aje mata kayan yazaunar da itah saman gado pls maryam kidaina kuka kinji komai zaizo karshe insha Allah batace komaibah tace kaje masallaci kada karasa jam i yace shikenan nagode yatashi yafita kokallon inda take baiyibah yafita bangaren yanufi bangarensu

mom tazaunar da itah saman kujerah tace ina hankalinki yake da tunaninki hameeda yanzu gashi kinja kunyiwa kanku tone tone komai naduniya dan hakurine baidace kina daukar abuda za fibah kishi ba hauka bane kuma dakika gansu tare nina aikesu susiyowa yan biyu ice cream

kinsan tamkar yar uwarsa yadauketa danshine yazo da itah daga garinsu yakawota nan kuma kafin abashi itah amana akadamka masa kina ganin yadace yayarda amanarda akabashi yarinyar nan ko lafiya batada itah amman zaki hauta da duka kisan halin mijinki mana duk abunda yake tsakaninku dakanki zaki warwareshi batareda kowa yajikubah

ina gujemaki fushin haydar yanzu gashi kinja haryakaida marinki kiyi hakuri kinji kuma insha Allah zanyi masa fada yadaina irin abunda yake maki tashi tayi daga saman kujerah tafita fuuuuuuuuu batajirah mom tagama nasihar da zatayi mataba

tana shiga gida ta lalabo nmbr gwaggo tana dauka tafashe da kuka gwaggo tana zaune tamike tana tambayar lfy hameeda kike kuka???? gwaggo wlh nagaji da zama gidan nan kisa kawai ya haydar yasakeni”” innalillahi ke wace irin jakace kina cikin daula zakice asakeki kanki daya kuwa?????

wlh momy ina cikin tashin hankali tunda muka dawo india gaba daya haydar yajuyaman baya kinsn dama baya sona kullum cikin wulakanci yakeman idan nayi abinci bayaci kullum saidai yaje wajen mom dinsa yaci yanzu kuma abunma yawuce nan yau harda daukar wannan yar matsiyatan maimasu raino yakaita shopping

gwaggo tabuga kirji shopping fa kikace badai wannan shigiyar yarinyar ba???? itah wlh momy nikuma shine namareta””kimmun daidai wlh inda nice saina lakada mata shegen duka samun waje dantaga kwana biyu nadaina zuwa gidan badan kowa nabar zuwa gidan ba saidan ke kada aga nacika zarya. ace wata kirsa nake koyamaki amman wlh zan sameta sainaji idan gidan na ubantane

Aisha Ibraheeem
[6:22PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
82

Kwantar da hankalinki kin mari banza inga ubanda zairama mata yar matsiyata kawai tasake fashewa da kuka gwaggo tace yanzu akan wannan banzar kike bannar hawayenki har kina cewa wai ince yasakeki??? momy bahaka bane marina fa yayi akan namareta haryana cewa wai kakaba masa ni akayi

gwaggo tace marikuma??? marinki kikace yayi kuma agabanta??? ah wlh momy marinda yamun yayi guda goma innalillahi wa inna ilaihir rajiun kice zaman bauta kike agidansa jaka na aurah masa halan dazaiyita dukanki akaan wata yar talakawa to ina uwar tasa take????

tana gani agabanta ya mareni amman kuma hakuri takama bashi “” saida gwaggo tacika baki tazubar jar uban nan gani nan zuwa yausai ansanar dani idan jaka na aurah masa kishare hawayen ki ganinan tafe. takashe wayar tanata sababi da zage zage

taziri gyalenta sannan takirah wayar muh”sen kirah daya yadauka yakara akunnensa tare da sallama bata amsa sallamarba tace masa kana ina????yace momy hanyar zuwa masallaci baima karasaba tace maza kazo ina nemanka”da mamaki yace komenene mom amman kina bari inyi sallah har antayarfa shikenan da ansallame kazo ina jiranka yace toh sannan takashe wayar taci gaba da ciccika sai zage zage take har makotah ana jinta

malam ne yayi sallama yashigo yasaki baki yana kallonta lafiya kuma hjy kiketa tada jijiyoyin wuya kekadai babu kowa dawa kike fada???? dawa nake banda wadan cen debabbun albarkar na aura masu yata sun maida itah jaka yanzu gidan zanje inji dalilinda yasa zaimaidaman ya jaka yadinga dukanta kamar baisan ciwontabah

malam yayi murmushi wai akanwa kike wannan zancen badai gidan yayanki zakiba???? shifah wlh sainaji dalilinda yasa yake dukan mun ya idan su sunajin tsoron sa nibanajin tsoronsa “” malam yayi murmushi to amman kina bari har gobe yanzu nasan baidade da dawo wa gidaba

wlh bazan bari har gobeba idan nabari aizasuga kamar bandamubah”” nidai inaganin dakinbi komai ahankali watakil laifitamasa kinama iyah yarda da maganar yarki???? tobazan yardaba duk shekarunda akayi tataba kirana tace yadaketa sai yanzu danhaka bazan karyata yatabah ”shikenan mudai namu idone yakaba kansa yashiga cikin daki. taci gaba da masifarta

tuntanayi harta gaji takoma tazauna muh”seen baishigo gidan ba sai 8;30 cikin falo yasameta yanayin sallama tace kaikuma ka kauta tundazu inazaman jiranka kashanyani muje yanzu kakaini gidan su haiydar

gidan su haydar kuma yayi tambayar da mamaki danbaitaba saran hakaba yakalleta kekuma mezakiyi gidan su haydar da dare??? ubanka zanyi nace ubanka zanje inyi gashicen cikin daki zaka kaine ko inje innemi adai daita???? yi hakuri mom muje yamike tabi bayansa

yabude mata tashiga shima yashiga yatada motar baice mata uffan ba harsuka kai gidan yayi hon maigadi yabude masa yashiga yayi fkng tun kafin yatsaida motar tabude murfin tafito tayi hanyar bangaren alhj bakin bangaren mom tayi cikibis da haydar

gabansa yafadi badai hameeda gwaggo. takirah ba lallai tatokano masifa yaduka gwaggo ina wuni to tabbatacce ina ruwanka daya na wuni??? wato na aura maka ya kazo kana dukanta ga baiwa nakawo maka”” gwaggo mekuma akai mata

uwarka akaimata nace uwarka akai mata harnizaka tambaya me akaimata balaifinka bane uwarkace tadaure maka gindi bari inje inda take dan itah ce daidai dani bakaibah tawuce fuuuuuuuuuuuuuu anan tabarshi duke tunda take maganar kansa yana kasa saiyanzu yadago

Aisha. Ibraheem
[7:01PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
83

muh”seen yada fashi yadaga kai ya kalleshi yamike yabashi hannu suka gaisa yace kayi hakuri haydar duk da bansan menene yafarubah amman nasan hameeda ce batada gaskiya kasan halin momy bata ganin laifin hameeda kodakan

ina yawan sanarda itah illar sangartarda yaro yanzu ga irinta nan yarinya tataso babu wata cikakkar tarbiyya wlh ninamaga kokarinka dakake iyah zama da itah wlh danine da tuni na korata saidai duk abunda zai faru yafaru wlh kodatake kanwa ni kwata kwata bata gabada dabi un ta haushi suka bani hatta itah kanta

tana shiga bangaren alhj tasameshi da mom da maman zulai””bako sallama tashiga falon maman zulai tace lfy hjy hure kika shigo kamar anjefoki??? ina ruwanki tsohuwar muna fuka ta nunasu da yatsa aiduk kanku muna fukaine wajen yayana nazo ko akwai mai magana” basuce komaibah suka maida kallonsu wajen alhj daya rike baki yana kallonta shikam yarasa wane irin haline da itah

yace hure zauna.. sannan tazauna yace menene yake faruwa???? tace yanzu saboda Allah yaya haydar yarasa wazai daka sai kanwarsa kuma matarsa akan wata banza mairaino mom tace kafin yamareta ai itah tafara marin… alhj yadaga mata hannu alamar tayi shiru

yadauki wayarsa yakirah haydar din yana tsaye da muh”seen yadauka yace kana ina??dad ina cikin gida toje kakira hameeda kutaho tare yace to dad sannan yakalli muh”seen kajiko abunda nake fada fada maka bari inkirata yayi hanyar bangaensu kwance yasameta saman kujerah tana taunar cingam wato tasan mugum abunda tayi dole taji dadi tana ganinsa tamike tsaye

wasu marin yazabga mata kyawawa guda biyu ya nunata da yatsa wannan shine tukuicin zaginda gwaggo tamun kuma kije dad yana kiranki kindade baki cewa gwaggo na marekibah harya juya saikuma yatsaya yawaigo idan kin haihu kada kifasa fadin irin zamanda mukayi dake nikuma wlh saina sanardasu duk baunda kike aikatawa kuma zanfada masu niba amatsayin budurwa aka kawoman kebah dan haka zankarah aure yana kaiwa nan dazancensa yafita

kara kaka kaka tayi aniyar fada masu irin zamanda suke dashi yadaina kusan tarta tsawon wata biyar amman kuma idan nafadamasu shima zaifada masu watakilma dad yace yasakeni to ribar menaci idan har akarabani da haydar????

jiki asabule tafita zuwa bangaren dad tayi sallama tashiga kanta yana kasa tasamu kusa da gwaggo tazauna haydar yana kusa da muh”seen dad yayi gyaran murya ya kirah sunanta tadago ta kalleshi yace mekika kirah kika fadawa mamanki????? tayi shiru takalli gwaggo takalli haydar

shikam harararta kawai yake ganin batada niyar magana gwaggo takaimata duka ba tambayarki akeyibah kifada masa kada kiji tsoron komai”tana in in na tace marina yayi”” dad yace dakika masa me???? takumayin shiru saida yasake maimaita tambayar

tace waidan kawai na daki maiyiwa mom raino” dad yace tomeyasa kika daketa???? takumayin shiru yadaka mata tsawa nace meyasa kika daketa???? abba tare nagansu da yaya haydar sunfita cikin mota”ya nisah sannan yakalli haydar yace kaikuma meyasa kamareta””yace dad dan kawai tagan mu tare mom cefah ta aiketa shine tace inkaita dan driver baya nan shine kawaifa dan taga munshigo gidan tadauke yarmutane da mari wai saita kasheta tawatsa mata kayanda muka siyowa mom kuma tahauta da duka shine nikuma na mareta saboda ina mata magana tadaina amman taki

shiru ne yabiyo baya dad ya kalli gwaggo tokinji abunda yafaru yanzu wanne hukunci kikaga yadace adauka????ni ba wannan ba yaya tace tunda suka dawo daga india baya kulata yafita harkarta idan yadaina sonta sai araba auren kowa yahuta. haiydar yace wlh danaji dadi dakun taimaka mani cikin zuciya yayi maganar

hameeda kam cikin sauri tadago kai tace nidai inason mijina muna zaman lfy”” dad yagyara zamansa yana murmushi gwaggo baki bude takalleta da mamaki”” labdi jam nizaki tozarta”” takalli dad shikenan nizan koma tunda haka

tace amman kisani nazone dan in kwatar maki yancinki amman tunda kin watsaman kasa a ido agaban wadan nan tanuna su mom kinkyauta kuma kada insake ganin kafarki kin kawoman kararsa koki kirani ta kalli muh”seen kaikuma tashi muje kakaini gida yayi masu saida safe tawuce yabi bayanta

wlh momy danasan wannan abun zai kawoki dabanzobah gashi nan yanzu tatozartaki ta karyata maganarki ba ashiga tsakanin mata da miji”” to malam idi naji ko wa azi zakaman???? idan shizakaman sai in nemo littafai kasaka lasifika kowa yaji

Aisha. Ibrraheem
[8:04PM, 11/24/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
84

Aibansan kafara wa azibah”” Allah yahuci zuciyarki mom tayi tsaki tabude motar tashiga shima yashiga yaja motar maigadi yabude masu gt suka fita

dad yayi masu nasiha suyi hakuri zaman aure hakuri akeyi dashi kowa yace zomu zauna yace zomu saba kai haydar kaine babba hankalinka da nata badayaba kasan mata ba hankaline dasubah koda ta girmeka zakaga hanklainka yafi nata

mu akasani da hakuri idan mutun bayakai zuciyarsa nesa baza aizaman lafiyaba kana ganin yan uwanka har yau babu wanda yataba kawo karar dan uwansa sai ku kuma wannan yazama nafarko na karshe kekuma idan yasake yimaki magana kibar abunda kike kikaki bari yakawo kararki sainayi mugn saba maki tashi ku baceman da gani mikewa tayi tana kuka tafita

haydar yaduka Allah yahuci zuciyarka insha Allah zankiyaye Allah yakara maka lfy yamike yayiwa maman zulai saida safe yamike ita ma mikewa tayi tadau abdul tayi masu saida safe tayi bangarenta

haydar bangaren mom yanufah bakin kofar yayi cikibis da muhd yayi masa kallon tuhuma shikuma yaraba ta gefensa yawuce”” cikin sauri yakarasa cikin falon yayi dakin mairo yasameta tana kuka dasauri yayi kanta yana tambayarta lfy

tayi banza dashi duk yabi ya susuce yanata tambayarta lfy haba maryam meyasa zaki shareni bakisan halinda nake cikibah kitaimaka kiyimun magana taci gaba da kukanta.. haba ya isah haka haba!!! yakike so inyi da rayuwata maryam dame zanji da kukanki koda kishin abunda akai maki yanzufah naga muhd yafita dakin nan

ganin batada niyar dainawa yasa yasassauta murya yazauna saman gadon yajawota jikinshi yana lallaminta hartasoma daina kuka waimeyasakaki kuka naga koda nabarki ba kuka kikeyibah wani abu yayi maki???

tashare hawaye ya haydar wlh nagaji kana ganin abunda matarka tamun sannan ga dan uwanka yadameni ni wlh nagaji zan sanardashi inada aure”ido ya zaro kisanar dashi kuma maryam baki hango abunda sanardashi din zai haifar???

bandamubah gwanda kowa yasani duk hkuncinda za a yanke ayankeshi ni wlh nagaji takara shigewa jikinsa yadan bubbuga bayanta alamar lallashi kiyi hakuri kada kisanardashi kinji dan Allah kikarah hakuri insha Allah gobe zamubar gidan nan kafin mudawo kinga kurah tadan lafa dakyar yasamu ta hakurah.

da safe kishirya saimunbiya kinyi siyayya sannan muwuce tace toh”saida yamatsa mata taci abinci sannan yafita yakoma bangarensu baisamu hameeda falon ba dama yasan bazai sametaba yahada kayansa duk abunda yake bukata har kudi

yakirah fadil yafada masa komai yace. bayanzu naso tafiyarba amman abun yadameni gwanda muje tasamu takarasa warware wa yace ah ah haydar kakwantar da hankalinka dagobe da jibi duk daya hankali kwance yafi kutafi a hargitse kuma kaga yanzu idan kashaidawa dad zaiyarda da maganar gwaggo cewa abunda kakewa hameeda gaskiyane

yajinjina kai shikenan fadil bari da safe zanfada mata mubari har ayi sunan yar kursum yace yauwa kokaifah sundade suna magana sannan sukai sallama haka kuwa akayi washe gari yafada mata tace bakomai dama tanason zuwa suna

kwana biyu akai suna yar kursum karima yar zulaihat saudat su gwaggo basuje sunaba yayane kawai suka tafi harda mairo ma taje duk da hameeda taje shiyasa kwata kwata bata saki jikintabah dari dari takeyi ganin duk abunda tadauka sai hameeda ta amshe waibatason zama kusa dayar talakawa abunda taci itah ma taci

adaddafe tabari akai la asar bata jirah driver ba tatari adaidaita sahu yamaidata gida kofar gida tahadu da haydar dashi da fadil suna maganar yana jingine jikin mota yataso dahanzari zaimata magana ta daga masa hannu tayi shigewarta gida

yajuya wajen fadil da mamaki fadil yace hmm tokaida mezakaimata waikai meyasa bakada fahimtane?? haba fadil kana ganifah dan adai daita tahau ina da motah amman takasa sanar dani inje indaukota” tanada wayane????

yace ah ah amman aibazata rasa wayarda zata ara takiranibah yace tasan nmbr kane kokun taba wayane???? nanma yace ah ah yace kadinga tunani kafin yanke hukunci kaidai nalurah dakai indai akan kishine baka aiki da iliminka yanzu kana ganinta ai hawayene a fuskanta dadukkan alamu akwai abunda akai mata

yanisah inazuwa dan Allah cikin gidan yashiga kaitsaye dakinta yanufah yasameta takifah kai tana kuka dasauri yakarasa yana tambayarta lfy??? haba ya haydar waime iyayena suka tarema matarka akullum cin mutuncinta baitsayawa akan kowa sai akan iyayena

duk abunda zatamun tamun nida tagani basaita sako iyayena ba sunacen suna neman abunda zasuci ana nan anazaginsu na tabbata da agarin mu yayiman aure bazai samu tukuicin zagibah bakinta yarufe kinga ni banason wannan maganar wazai aureki agarinku nafada maki sabodani Allah yayiki kiyi hakuri zanyi maganinta ya mike afusace……………

Aisha. Ibraheem
[6:52PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [7:33PM, 11/29/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
006

Taro yayi taro maijego sai shiga da fice take tsakanin cikin gida da wajen maigidanta haydar baki yaki rufuwa jinsa yake kamar ango baitaba lurah dakyan yayansaba saiyanzu dayaga mamansu cikin walwala anyi barin kudi kamar hauka duk wanda yazo bikin saiyakoma da kayan arziki anyi rabon darduma shaddodi atampopi leshi

kayan yara takalma hijabaiyya wayoyi kai agaskiya nikaina nayi mamaki barin kudinda akayi komai da aka raba yanada tambarin sunan yaran wani kuma pic nasu kowanne daban akaimasa nasa yaba yayyenta mashuna boza sabbi hul anci ansha sainama ake wucewa dasu zuku zuku ranar hardare babu wanda yarumtsa

washe gari su mom suka koma shikam haydar yace yana nan tare da matarsa saida yayi sati daya sannan yakoma gida idan kaga haydar yanzu zakasan yana cikin jindadi yanasauka yakwaso pic din da suka dauka wajen suna da mamansu da yaran da kayanda aka rarraba yasamu hameeda tana zaune cikin falonta yayi sallama ta amsa da sakin fuska gabanta yazube mata pics din

bakaramin rudani tashigaba ganin abunda yake gabanta ido tazaro ya haydar wai dama…. tawarkene???? da in in na tayi maganar yasaka hannu cikin aljihunsa yana mata kallon gefen ido yace aigashi kingani “” nakawo makine kitabbatar da haka duk wani wanda bayasona da karuwa kuma bayason abunda nakeso nima bana sonsa

yana kaiwa nan dazancensa yawuceta yana murmushi dama yayi hakanne ya tabbatarda abunda yakeson sani kuma yagane dasa hannunta”” yana fita tadauko pic din tana dubawa tadafe kanta nashiga uku kaddai haydar yagano nice nayi wannan aikin??? zama baiganoniba

dole inkoma wajen boka duk da banida kudi yanzu wlh ko arone sainayi mayafinta kawai tadauka tahau mota sai wajen boka bakaramin tashin hankali tashigaba samun labarin aiboka yahaukace tuni jiki bakwari tadawo gida komai yahargitse mata lallai akwai babbar matsala

alhj hamza ne agaban boka bayan yagama shaida masa dalilin zuwansa yanisah ni komaine wlh kayi boka duka narasa gane meyake faruwa tuni namatsa mata tarabu da mijinta in aureta amman tace wai tanason mijinta tunda narabu da itah harkokina saijada baya suke

komainawa ya tabarbare kuma bansan garinsubah bansan inda takebah nmber ta damuke waya da itah tunda tatafi tasauya layi kataimaka mani dan Allah boka.. wata tsawa yadaka mashi kaiiiiiiiii ba afadan Allah anan wajen

tuba nake boka tuba nake” yakece da dariya hahahahahahahh ainafada maka muddin karabu da itah tokomainaka zaitafi tauraruwarta tanada karfi dan haka hanya dayace kayi gaggawa dawowa da itah cikin rayuwarka

taya boka yarinyarda bansan inda zansametaba???? hahahahah akwai hanya mana ninasan yanda za ayi kasameta tana cikin garin nan dasauri alhj hamza yakalleshi kwarai kuwa kuma aiki akanta bazaiyi wuyaba dan asake take bata damu da addua ba danhaka aiki akanta saukine dashi kamar shan ruwa puhahahahahah

yadaga hannu sama yana wasu sanbatu saiga wata kwalba dawani abu yana motsi ciki yamika masa kaga wannan zuciyar tace aciki kariketa dakyau kakasance kana yawo da itah duk inda kake dakayi bukatarta

Aisha. Ibraheem
[8:06PM, 11/29/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
007

Toka kalli wannan kwalbar kakairah sunanta sau uku duk inda take koda abayan duniya take saitazo wajenka kaikoda tsakiyar darene saita zo inda kake yana murmushin mugunta yakarbi kwalbar yana jujjuyawa yana murna hakika yasamu aunda yakeso da wannan zaisamu hameeda tadawo gareshi

yakalli boka yakece da dariya boka nawane kudinka??? yace dubu dari uku yayi dariya ankarah maka za abaka miliyan daya”” nan take ya aje masa kudin yana godiya yakoma gida cike da murna da farinciki sabon gidansa yawuce ganin har dare yayi yayi wanka yayi sallolinda baiyiba naranar amman buga buga danshi kanshi baisan abunda yake karantawabah

dan ba wani cikakken ilimine dashiba yana kwance saman gado yayi shiru yana tunanin zancen boka tashi yayi dasauri yadauko kwalbar ya kalla yakirah hameeda hameeda hameeda yakece da dariya hahahahhahahahahh

tana kwance cikin dakinta kamar anmintsileta tashi tayi tahau yamutsar loka saida tayamutse kayan kaf sannan tagano sim din tana ganinshi tasauke ajiyar zuciya dasauri tasakashi awayan takirah nmber sa yana ganin kiran yaki dauka wai saiyaja mata aji kamar tayi kuka

dan Allah kadauka my lov i need help zan iyah mutuwa wlh idan bangankaba saikirah take amman yaki dauka saida tayi kirah goma sannan yadauka kafinma yayi magana saida yaja aji tanata magana yayatsina fuska ya akayi???? my lov kana ina dan Allah???? yadanyi murmushi ina ruwanki da inda nake bakince infitah hanyarkibah

dan Allah kayi hakuri kasan bisa kuskure nafadi hakan wlh nasan bankyautaba amman kayi hakuri da abunda naimaka kataimaki rayuwata kafadaman ina zan sameka sauran bayanin sainazo”yadanyi jim sannan yace kibari saigobe yanzu dare yayi” ah ah dan Allah kada kamun haka wlh ko a india kake saina kawo kaina kataimakeni idan bangankaba zan iyah rasa raina””wani dadi yajie

kisameni abakin rest hotel yanzun zanzo indaukeki tace toh ganinan zuwa jikinta har rawa yake takashe wayar tadauki hijabinta babba tayi hanyar waje batasamu kowa awajebah tashiga motarta tayi hanyar wajen koda taje tasameshi tsaye jikin motarsa tana fitowa dagudu tafada jikinsa tana sakar masa kiss

shima yamayar mata yaja hannunta cikin motarsa sundade manne dajuna sannan takoma cikin motar ta yana gaba tana binsa har gidanshi agurguje suka gama abunda zasuyi takoma gida saida takoma takejin haushin kanta mekuma yakaita wajen alhj hamza duk da tana bukatar namiji amman tayi bankwana da zina meyasa yanzu ta aikata takasa bawa kanta wannan amsar

tundaga ranar saiya zama kullum yakirah ta tajikin kwalba saitaje gareshi saidai idan tadawo gida tayita kuka dan itah yanzu tun mutuwar boka komai yakwance mata tayi nadamar duk wani abunda ta aikata amman yanzu tasamu kanta dumu dumu dason alhj hamza da aurenta kuma tana gudun duk wani abunda zaibata masa rai
yanzu takoma ruwa tsundum rashin ilimin addini dakuma aiki dashi shine abunda yake damun hameeda koda tatubah tunda batasan yanda zata bautawa Allah ba zaiyi wuya tashiryu

abun ma yayi nisah yanzu harkwana takeyi cen idan taje tun haydar baiganoba harya gano tadaina kwana gidah lallai abun hameeda saigaba gaba yakeyi wato idon da yasaka mata baisa tayi hankalibah saidaima taci gaba da abunda takeyi

washe gari da yamma yashiga bangarenta tana kwance yayi tsaye akanta saida yagama natsarinta sannan yakarasa inda take yakirah sunanta ta amsa amman bata dago daga kwancen da takeba

Aisha. Ibraheem
[8:34PM, 11/29/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
008

Shima baidamubah yaci gaba ina kike zuwa kwanan nan harkike kwana bagidaba???? kaitsaye tace masa inda ka aikeni dasauri yakallo inda take mekike nufi da hakan kina nufin ina mijinki ban isah insan inda kike zuwabah????

tayi shewa wai mijina tobari kaji nituni nayi fatali da igiyoyin aurenka idan ma bakasaniba kasani kana wani ikirarin kai mijinane amman kakasa bani hakkokina dasuke kanka ciyarwa da sayarwa aiba sune kawai hakkinaba ko anfada maka nibanda sha awane danhaka karkasake shiga sabgata kabarni inje innemo inda za a biyaman bukatata

hannu yasaka yajawota daga saman kujerah yafara gaurah mata mari harsheda bakinta yafara zubarda jini duk wannan abun dayake faruwa akan idon gwaggo duk taji maganganunsu yadaga hannu yamareta gwaggo tarike hannu ta zabga masa mari

dan iskan yaro dama ashe duk abunda hameeda take sanar dani akanka gaskiyane yanzu dama zargin matarka kake ta sunna??? ninasan hameeda bazata taba aikata wani abu makamancin abunda kake mata fataba yar uwar taka lallai haydar bansan kiyayyar dakakewa yata yakai hakabah

duk nagano take takenka sokake tagaji tabar gidan ka to wlh zama daram duk akan waccen banzar matar taka yar talakawa yar sadaka wacce iyayenta suka rasa yarda zasuyi da itah suka jajubah maka kake fifitata akan yar uwar ka

tozanje insanarda uban naka inyaso yasan matakinda zaidauka dannikam bazan yarda kana tozartamun yaba takalli hameeda kiyi hakuri ainasan dole dai yaji maganar ubansa idan niya rainani tawuce fuuuuuuuuuuuuuu

haydar yana nan rike da kunci tana fita yadauke hameeda dawani marin cikin daga murya yace nibana barin bashi yarinya kuma daidai nake daku yaja tsaki yafitah hameeda tanata kuka dankuwa tasha mari

gwaggo kaitsaye gidansu haydar taje batasamu dadyba tayi bangaren mom tana zaune tana koyawa yan biyu karatu saigata kamar wacce akajefo safiyya wajenki nazo” mom tanisa wajena Allah yasadai lafiya amman kekuwa kina zuwa babu ko sallama

mutanen arziki wadanda suka gaji arziki su akeyiwa sallama ba irinkibah dakika haifi shaidanin yaro wai harni haydar zai kalli idona yaciman mutunci duk abunda haydar yakeyiwa yata yaunagani da idona bawai wani yafadaman ba sakone nabaki kifadawa yaya wlh yasan yanda zaiyi danni bazanyarda atozartamun yaba

mom tayi murmushi takalleta hure kenan kina iyah zuwa kisameshi idan yadawo dannikam bazan fada masa komaibah”” taci gaba da abunda take gwaggo baki bude um lallai banga laifin haydar ba yayi gadone kuma hausawa sunce wuce gado sai andaure zandawo insameki

tawuce tana ciccika aikuwa dadare saida tadawo tasanarda dad karya da gaskiya aikam dad ransa yabaci yakirah haydar haydar yana zuwa yaduka yagaisheshi dad yadaukeshi da mari damakai mutumin banzane bansanibah????

duk irin abunda nake fadamaka bakaji ina iliminka yaje da tunaninka suntashi abanza menene ribarka nadukan mace kuma kanwarka danbakasonta sai akace jaka muka aurah maka wlh bakataba bataman rai irin nayauba

haydar idan nakumajin wani abu yataso daga wajenka kokuma kasake dukan matarka wlh banyafemakabah cikin sauri yadago kai yana kallon dad yamaida kallonsa wajen gwaggo datake murmushi jindadin hukuncin da dad yayankewa haydar

mom kam kokallan inda suke batayibah tayi kamarma batasan sunayibah dad saifada yake masa sannan yafara hadawa da nasiha saidayaga jikin haydar yayi sanyi sannan yasallameshi yayi masu saida safe yawuce afusace yakai gida dan wannan marin yajishi kaitsaye bangarensa yanufah yafara cire kayan jikinsa kamshin turarenta yaji yana dososi yajuyo inda yaji kamshin

tana sanye cikin wani less maishegen kyau tazubo sumanta saman bayanta fuskannan tarrr kamar farin wata saikyalli take
kuyi sorry wlh kwanakin nan banda ishashshen chaji

Aisha. Ibraheem
[6:52PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [6:43AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
97

Kokadan bata bari yagano tana cikin damuwaba tare suka karasa cin. abincin sannan yamike bari ingaida mom kaita daga masa yafito yasamu mom saman diner dayan biyu suna karyawa shima yazauna ya gaisheta ta amsa yan biyu suka gaisheshi ya amsa

yakalli mom waiyau lfy naga kamar ranki abace yace ?? tayi murmushi bakomai haydar ina hameeda??? yadan mere baki nima bansanibah danba gida ta kwanabah watakil takoma gidan su nasan dai duk abunsu yauzasu kai karata tunda yau ake meetn suje su fada wlh babu wanda ya isah yasakani inrabu da maryam

saidai itah tayita zama gidan nasu”” mom tanisah itah harma tamanta dayau ake meetn lallai yau akwai rikici amman bata nuna masaba tace shikenan Allah yakaimu”” mom kinsan kasim yadawo jiya???? Allah ah wlh yakirani da dare suna sauka kace yau meetn harda manyan baki ah wlh bari inje wajen fadil

tace shikenan saika dawo saida yakoma wajen mairo yatarar harta koma barci yadade tare da itah kafin yafito yayi wajen fadin karfe biyu daidai dukkan wani familyn gidan ya hallara kwai da kwarkata harda innah

bayan anbude taro da addu a Alhj auwal yafara yimasu bayani akan abunda yatarasu kamar yanda sukeyi ga zumunci kuma ga warare matsaloli kowa yace babu matsalar data taso wan nan karon

gwaggo tayi saurin karbewa wlh akwai matsala babba bama karamaba gaba daya hankalinsu yakoma kanta alhj auwal yace matsala tame??? tace kafin nan inaso afara turah direbah yadauko maiyiwa safiya raino”” tsitt akai falon alhj auwal yace hure itah kuma daba cikin danginmu takebah menene ruwanta tace aikuwa duk itah ce muna fukar kukalli goshin hameeda yanda tasa akaimata duka haka duk hankalinsu yakoma wajen hameeda data soma zubarda hawaye

kawai yaya kasa adaukota zanfijin dadin gayamuku komai”” alhj yagyada kai ya kalli haydar yace jeka dauko min maiyi maku raino… ah ah kul ka aiki wannan wlh zaice tagudune saidai ka aiki dahir ko muh seen. ya gyda kai ya kalli muh”seen jeka da sauri kadauko mana itah yace toh yamike haydar zuciyarshi sai tafasa takeyi wannan wane tozarcine take nema taimasa

waje yayi jigum kasim kam murna yake dan za a kawota yauyayi niyar warware masu burin ransa muhd ma haka yanada wannan kudirin danharya sanarda mahaifiyarsa cikin minti ashirin suka dawo shine agaba tana bayansa kafin ma tazauna gwaggo tayi kukan kurah ta fige hijabin dayake jikinta fuskanta takauce tana kuka tasa hannu tarufe jikinta kukalla kugani cikine jikinta

kasim kusan suma yayi awajen muhd kam tsaye yamike bakinsa yana rawa ganin abunda idonsa yanuna masa innalillahi wa innah ilaihir rajiun” shine abunda kowa yake fada banda mom dan itah kam bataga abunyiwa sallal lamibah

gwaggo ta danhareta kasa gata nan nema take tabata mana suna daganan tafada masu duk abunda yafaru da abunda mom taimata wajen yayi tsit”alhj auwal yayi gyaran murya yakalleta yarinya hakika yanda nake ganinki da natsuwa da tunani bantaba tsammanin haka daga garekibah duk da nasan halin samari yanzu

ya nisa amman kifadaman waye yamaki wannan cikin saboda musamu mu warware maki matsala yayi shiru yana saurarenta gaba daya hankalin kowa yana kanta itah kawai ake saurare gwaggo ta daka mata tsawa waidan ubanki badake akebah ana tambayarki ubanwaye yamaki ciki

muryar haydar sukaji da karfi yace ciki nane!!!!!!!!!!!!!!!!!!! tashin hankali alhj abubakar baisan sanda yakai tsayeba yakalleshi watt haydar sake maimaitawa inji????? yakallishi kwarai dad cikina ne!!!!!

Aisha. Ibraheeem
[7:08AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
98

Innalillahi wa innah ialihir rajiun shine abunda kowa yake furtawa innah kanta mutuwar zaune tayi tana kallon mairo lallai kuwa dolene haydar ya auri mairo tunda yabata mata rayuwa wannan abun taketa sakawa azuciyarta gwaggo tana tafa hannu tace lallai haydar kace babanzaba kake dukan mun ya akan wannan yar iskar kace tana baka kana danawa shiyasa kadaure mata gindi

alh abubakar komawa yayi yazauna yadafe kansa menene wannan haydar ya aikata da iliminshi da tunaninshi idan sonta yakeyi aidayafada nimai aurah masa itah ne wlh”” muhd kam jiyayi kaman yashake haydar dama yasan nane mata dayake abunda sukeyi kenan amman yacuceni yacuci uwar yayana

kasim kam harda hawaye ganin tabun da haydar yayiwa wacce yafiso sama da komai gwaggo takatse masu tunani yanzu kai haydar da matarka dan matatttar zuciya irin taka kakoma kana biyar mairaino tunda muke adanginmu babu wanda yataba aikata abun kunya tajuya wajen mairo kekuma kinji kunyar duniya saurah ta lahirah kuma Alllah bazaki haife mana wannan cikin gidan nan ba mairo kuka take kamar ranta zaifita haydar mikewa yayi yafara takawa zuwa inda take hankalin kowa yakoma kansa yatsuguna kusa da itah yadago kanta

suka hada ido yasakar mata murmushi kidaina kuka kinji nafi ganin kyanki idan kina dariya yasa dan yatsansa yagoge mata hawaye yace pls kidaina bannar hawayenki abanza wlh kukanki yana bataman rai yajawota jikinsa yana lallashi gaba daya kowa suyake kallo baki bude iskancin nasuma haryakai haka itah kam mom murmushi take dankuwa haydar yayi mata daidai

gwaggo tahau tafa hannu laha ilah menake shirin gani haydar da hankalinka gaban iyyayenka da kakarka kake wannan iskancin tunkanayi aboye yanzu abunda kayi ma kadai bai ishekaba kayi mata cikin shege …. bata karasaba yafara magana wai mekike nufi nine shegen ko???? kinata cewa cikin shege kenan nine shegen dan wannan kam dan halas ne wlh

kundun ubanka gidan ubanwa yazama halas yace matata ce ido hameeda tazaro da sauri hawayenta sukacigaba da zuba dasauri dasauri gaba daya suka hada baki matarka???? gwaggo tace gidan ubanwa tazama matarka fadaman nidai bansan sanda aka daurah maka aure da itah ba shidai baice komaibah sai bubbugan bayanta yake alamar lallashi. alhj auwal ya kalleshi yakirah sunan sa ya amsa yace kawarware mana kai haydar kace ciki nakane kuma matar kace alhalin mudai bamusan sanda akadaurah maka aure da itah ba

yayi minti biyu ahaka sannan yagyara zaman sa yana fuskantarsu hannunsa yana rike da hannunta yanisah ina farawa da neman afuwarku akan abunda zan fada watakil yayi maku dadi watakil sabanin haka”yanisah yadaga fuska yakalli mom””datake murmushi yace abunda yafaru babu wanda yasani daga mom sai fadil sune kawai sukasan komai sukasan maryam matatace

lokacinda kuka yanke hukuncin hadani aure da hameeda agaskiya banasonta!!! hameedace tadago da sauri tana kallonsa baidamubah yacigaba dalili kuwa halinta sam ni baiyimunn bah duk da tana yar uwata amman batada dabi un da nakeso matarda zan aureh ace tanadashi karamar maganamah sallah kanta bata dami hameeda ba

taya kuke ganin zata iyah yiwa yarana tarbiyya!??? duk da haka banfadawa kowa banasontabah sai mom da fadil sune suketa tausata akan inyi hakuri indau kaddara danni amatsayin mummunan kaddara nadauki wannan auren tunda akasaka ranar bikin mu sai hameeda takoyi dabi ar zuwa dakina kuma batayin sallama datazo zata fadaman saman jikina

Aisha. Ibraheem
[7:37AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
99

Wannan abun yana konaman rai nayita mata nasiha amman kamar kara turata nake wannan dalilin yasaka nasanarda mom zansameku infada maku banasonta amman mom tahanani nace to agaskiya bazan iyah cigaba da zama anan garin ba dan mundun hameeda bazata daina shigarmun dakibah wlh zanmata rashin mutunci nafada mata komai take nema tajirah tukun adaurah aure zamanta adakina hadarine gareni amman takiji shine momtasanarda dad zanje katsina wajen gwaggo na

alhalin kuma bacen zanjebah natambayi fadil yafadaman sunan wani kauye dayake nesa da nan intafi shine yace inje funtuwa garin maiyi masu aiki hakan kuwa akayi nadau hanya saidai rabon samun farincikina ashe akan hanyata yake saina sauka akauyensu mairo bawai dan nasan garinba inajin amfadi sunan garin naji ina sha awar zama garin mahaifinta nafara haduwa dashi shine yakaini gidansa yabani masauki daganan yacigaba da basu labarin duk abunda yafaru dayanda mahaifinta yakeyiwa yayansa harkawowa ga mairo ya nisah kunji abunda yafaru

gwaggo kusan suma tayi awajen jin wai mairo kishiyar yartace gaske taji tatsaneta bagairah ba dalili kowa yayi tsit kasim kam kuka yake hihihin sundauka kukan tausayin mairo ne basusan kukan anyimasa katangane da itah ba muhd kam kasa natsuwa yayi kuma baiga laifin abunda haydar yayi masabah kodah shine zaiyima fiye da haka gwaggo jirah kawai take ayanke hukunci amman su alhj sunyi shiru kowa da abunda yake sakawa aransa

gwaggo tace kunyi shiru wanne hukunci zaku yanke akai kunsandai yata bazata zauna da kishiyaba tunda sauran ma basuda itah kuma yataka dokar gidan nan tunda ai itay yafara aurah

innah ce tadaga hannu sama tace alhamdulillah amman naji dadin wannan labarin haydar meyasa tuni baka fadaba aidani ba a wahalmun da maryam dina hakaba babu wani hukunci daza a yanke aimagana takare matar sace kuma wlh dole abarsa da abarsa aini tuni banason irin auren nan dakukeyi kubar kowa ya auri wacce yakeso idan mutun adangi yagani yanaso abashi idan kuma awaje yagani abashi amman daga yau nina kashe wannan

wlh nadade inayiwa haydar kwadayin mairo inama ace yana sonta ya aureta kobashibah daidaga cikin jikokina wani yace yanasonta wlh kullum da abun nake kwana ina tashi ashedai bansan kishiyatacebah takalli mairo taso nan kinji ashe dama kinsan kishiyarki kikewa hidima duk da haka nasakar maki mijin dankinfini chanchanta dashi gaba daya wajen aka kwashe da dariya banda hameeda da gwaggo

taso kinji maryam haydar yakalleta yana murmushi itah ma shitake kallo yalumshe ido yabude tamayar masa da murmushin mikewa tayi yatashi yadauko mata hijabinta yasa mata sannan suka jerah wajen innah kusa da kafafuwan innah tazauna innah tadorah kanta saman cinyarta

tana shafar kanta takallesu kuma abunda nakeso kuyi shine inaso dagayau afara shirin biki dankuwa sai anyi wani bikin danni saina taka. rawa abikin nan bantabajin dadi irin naranar yaubah takalli haydar kaikuma kagyara gidan ka rana itah yau matanka sukoma cen yagyada kai innah aini gidana dama agyare yake kayane kawai babu aciki

tace to Alhamdulillah maganar yar uwarka kuma kayita hakuri kaji haydar matane saida hakuri insha Allah zakaci ribar wannan hakurin gwaggo ce tamike lallai yau kun nunamun iyakata to wlh yata bazata komabah

kawai danson kai ainaga kowacce itah kadai take zaune sai yata za ahada da qamayamaya. aibashine kawai autan mazabah yasakarmun ya wlh kunsan ko ayanzu hameeda tafita gari saita samun dubun haydar kawai dan yana dan uwanta saiya fake da wannan yacima yata mutunci

kawai tafashe da kuka aida yayankune bazaku taba bari yayimasu kishiyabah kuma alhamdulillah koyanzu kasuwa tawatse dankoli yaci ribah yata kudi aka saka aka aurota amman wannan kumafah YAR SADAKA!!! ce

Aisha. Ibraheem
[8:34AM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
100

Taja hannun hameeda kizo muje wlh bake ba wannan kaddararren auren tanajan hameeda hameeda tana togewa dan itah kam duk da haka tanason mijinta sai kuka take tana kiran sunansa shikam dauke kansama yayi daga wajenda suke. haka gwaggo tafita da itah takirah wayar muh”seen tace yazo yakaisu gida maza

saida yafadawa dad yace tashi kakaita indai hurece babu wanda ya isah yasakata ta sauraremu idan tagaji dakanta zata dawo da itah mikewa yayi yayiwa haydar congrt sannan yafita alhj yayi gyaran. murya haydar kajidai abunda innah tace danhaka saika fara shirye shirye

innah takarbe kuma wlh dolene kahada mata lefe nagani nafada idan kuwa bahakaba zanriketa aguna kobanza nafika sonta yayi murmushi innah kenan za a hadamata ciki harda mota sabuda dal da nairah miliyan daya amatsayin tukuicina sauran bayani sairanarda Allah yasauketa lafiya innah kudai tayani addu a tahaifoman yan biyu

innah saida ta rangada guda saiba maryam dinaba harda karin miliyan daya haydar??? yayi dan murmushi yasafo sumar kansa innah harma da tukuicin zuciyata kasakasa yake kallon mairo wadda kunya duk ta rufeta wani dadi takeji itah ma yanzu tashiga cikin sahunmasu yanci tarokam yawatse cikin jindadi duk sungama shirya meza ayi abikin nikam nace biki da ciki hehehheh

kursum tana nan manne da maryam tunda taji matar yayan tace damacen tana sonta kamar yanda mom take sonta motar haydar mairo tashiga suka koma gida tafiya yake yana murmushi yacije lebe amman wlh naji dadin wannan abun kinga komai yazo cikin sauki gwandama dahakan yafaru kinga zuciyoyin mu sun samu sauki yajawo wayarsa yakirah fadil yana dauka yace kai mutumina komaifa ya warware rana itah yau zan zama ango

fadil yace ango kuma wani auren zakayi yakalli gefenda mairo take wayaketa aure yanada kamar maryam mutumina aiyanzu daga wajen meetn nake komai ya warware ansan yanzu matatace gobema zanbar kasar nan inje hadomata lefe

kai amman ina tayaka murna mutumina kaga kunhuta dawani boye boye”wlh kuwa saidai munhade sukai sallama ya aje wayar kinsan me kuwa ??? um um saika fada wlh jinake kamar anyimun albishir da aljanna tayi dariya haba dai yace wlh kedai bari kawai

mom kanta bakaramin dadi tajibah muhd yasamu haydar yabashi hakuri akan abunda yafaru rashin sanine yace bakomai aiyasan dayasani dabaifurta hakanbah kasim ma yasakawa zuciyarsa dangana tunwuri kafin takaishi ga aikata zunubi

washe gari kuwa haydar yabar kasar kwanansa hudu yadawo da kayan lefen mairo kamar hauka idan kagansu zaka dauka lefen mace biyarne akwati ashirin da hudu kowanne kayandasuke ciki bana wasa bane sun hadu iyah haduwa haydar yasan kalar kayanda mairo zata saka sukarbeta sosai komai dayasaya acikin kayan yanada takalmansa da mayafinsa agogo da jakarsa dakuma sharka banda fasion gasunan kamar za abuda wani babban kanti anfara biki kamar za a aurarda wata sabuwar amarya bangaren mom tahau gyaran maryam danso takeyi takoma tamkar budurwa tasha zanen lalli da kitso kanana kanana saida yahada diner biyu

ya gaiyaci abokansa dayawa har wadan da sukai makaranta india da abokan aikinsu yakara gyara gidan haydar bangaren maryam yasa kaya innah saida tayimata set kayan dubai mom kam daga saudia tasa akayomata odar su. dad ma yayi mata kaf kayanta babu wanda akasiya akasar nan mairo takoma kamar wata tauraruwa su kursum ma ba a barsu abayabah saida suka kawo gudun muwa akara gyarawa yayansu amarya

ranar asabar takama ranarda za a kaita saida sukayi wata diner ta musamman abokan ango yan uwa da da makota wajen yayi masifar kayatuwa murna biyu ta aurensa dakuma murna cikinda yake jikinta haydar harda rawa waishida yace bai iyah rawabah saida fadil yayita tsokanarsa innah ma yau saida ta taka dan harda masu kidan kwarya tadauko abunda bata tabayibah

karfe tara daidai akashirya mairo cikin wani material maidankaran kyau tayi kyau harta gaji aka kaita wajen dady yayi mata huduba mom ma tayi mata momharda kuka tayi rabuwa da mairo itah kanta mairo kuka take kamar ranta zaifita dakyar aka banbareta jikin mom akafitah da itah har haydar yakawo motoci harda innah wajen kai mairo lallai innah bakaramin so takeyiwa mairobah ankaita gidansa kwaton gida nagaban kwatance to damadai da itah da haydar ne babu wata damuwa mutane sai santin kayan dakinta suke kafin goma kowa ya watse tana shirin zuwa wanka dan zafi takeji saiga hayaniyar haydar da abokansa abun itah haryasoma bata dariya wai kenan siyen baki sukazo kamar budurwa

suka zauna akabude taro da addua daganan sukai masu fatan alhairi yarakasu sannan yakulle gidah yadawo yace amarsu ta ango tana dariya tace uwar mata dai ina fama da ciki dugugu dugugu kace wai amarya

yana cire babbar rigarsa yace wlh kinfima amarya awajena danhaka kima yarda duk abunda zakice madai kice amman ni nasan haka kinga tashi muyo alwala tace kuma dai saida sukai alwala sukayi raka a biyu yayi mata addua kamardai yanda akeyi yagabato masu da naman kaza gasassa da madara suka ciyarda kansu tare sukai wanka sannan suka lulaya duniyar ma aurata haydar kam yakasa banbance ranarda yafara saninta da yau saiyake ganinma kamar yauce dankuwa yasha zuma sauran zancen nashine

haka rayuwar aurensu tacigaba dakasancewa haydar yakoma aiki amman kullum suna manne dawaya idan kuma yana gida suna tare amfara shirin bikin fadil da Aisha humairah sati maizuwa yanzukam haydar yayi wuyar gani dansun fara hidimar biki agefe guda cikin maryam yashiga wata na takwass amman idan kaganshi zaka dauka yanzu zata haihu

Aisha. Ibraheem
[6:42PM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
001

Duk wata kulawa tana samu sosai wajen haydar ranar asabar aka daurah auren fadin da Aisha humairah akan sadaki dubu hamsim ranar kam fadil baki harkunne haydar sai tsiya yake masa yana cewa yaudai kaima zaka dandana kaji abunda mukeji

sati daya da bikin fadil haydar yaje garinsu mairo amman tafiyar dai rana yayi itah kanta batasan yajebah dan ankammala ginindayasa aimasa gidakam ya hadu ya amsa sunansa komai anyi yasa anzubah kayan daki akowanne bangare bangaren innah dukyafi girma sai bangaren. hardo kusa yake dana innah sukuma nasu gwaggo da iyya waje daya yake zokaga murna akofar gidan kuma dama anbuda katon shago haydar yacikashi da kaya kala kala wadan da yasan ba a samunsu anan sai anje zariya yadamkawa halliru sannan yace yanaso yadauki nauyin kula da innah da hardo murna kamar me harda kuka su gwaggo kam sun aje makaman yakinsu ganin wannan hidima da haydar yayi masu aranar yabaro kauyen koda yadawo gidama har ansoma kiran magrib masallaci yawuce kaitsaye saida akai isha i yadawo
kwata kwata baisanarda mairo ina yajeba

bangaren gwaggo kuwa tagaji da tijarar hameeda hakan yasa ta tattarota tamaidota dakinta saida aka gyara mata bangarenta ta tare dad saida yayi masu nasiha akan zaman hakuri sannan haydar yaraba masu kwana kuma daidai gwargwado yana kwatanta adalci abu daya kawaine baiyarda dashiba yahada shinfida dai da hameeda alhamdulillah suna zaman lafiya

watanta daya dadawowa gidan mairo takama nakudah kuma gashi haydar baya gida nakuda take zangu zangu babu kowa dan mom taso yamaidota amman yace ah ah shikam yanada bukatar matarsa saidai idan tahaihu yakaita saigashi nakudar takamata da rana kuma haydar bayanan

kuka take tana kwalawa hameeda kirah tayi neman wayar ta bata gantaba hameeda tazo wucewa saitaji kaman tana kiranta dasauri takaraso tana kallonta saikuma ta sheke da dariyar mugunta”lallai yau aikinsu zaiyi kyau” dan Allah sister kitaimaka kikiraman ya haydar wlh mutuwa zanyi

kai alhamdulillah wlh dama zaki mutu dake da abunda kika haifa dayafi komai sauki kinga kin taimakaman nasamu narabu dake kinsan bazaki iyah haihuwaba ubanwa yasakaki kika kwanta da miji badaike dadi. aureba dan Allah kitaimakaman zan mutu saikuka take tana murkususu hameeda kallonta take tana dariya yarinya alkadarinki ya karye nibarima kigani komawa tayi taja kofah tarufe tayi sashenta

takunna duma kuma takai karshen murya gaba daya gidan yarude bakajin motsin komai sai taunar cingam take abunta tasan tagama da matsalar mairo haydar boka yace yasan yanda zaiyi mata dashi ya manta duk wani abunda ta aikata ya zaimada suyayyar mairo takoma agareta zata sameshi ahannu fiye da shekarun baya

yana zaune asiviti duk yaji jikinsa sai ahankali gabansa saifaduwa yake yaso yadaure amman yakasa hakan yasaka yadauko key kawai yayo gida tunda yanufo unguwar yaji tashin kida agidan sa yaso yaje bangaren hameeda yace takashe harzai shiga saiyajuya zuwa bangaren mairo yasamu dakin akulle

ina kuma maryam tatafi wayarsa yajawo yakirata saiyaji ringin cikin dakinta sauri yayi zuwa bangarensa yadauko wani key yabude cikin falo yasameta harta suma ga yaranan ta haifah guda uku biyu maza daya mace sai tsandara ihu suke baikoma takansuba mairo yafara girgiza amman ko numfashi batayi

ciccibota yayi dasauri zuwa cikin motar ya ajeta sannan yakoma yasamu zannuwa yanade jariran yadauko mahaifar yasaka amota yajata zuwa asiviti tunkafin yakai yakirah fadil haydar duk yafita hayyacinsa kamar wani tababbe

nantake akaturata saman gadon zuwa cikin daki akabata taimakon gaggawa haydar saikuka yake yama kasa mezaiyi sauran likitoci suka dauki yaran akagyarasu akamasu wanka fadil ne yakirah gida yasanar saiga mom da maman zulai hardasu dad kowa yadau yaran saiya zubarda hawaye gayara kyawawa amman mahaifiyarsu ba lafiya

Aisha. Ibraheem
[7:24PM, 11/28/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
002

Harsu kursum sunzo nan take asiviti tacika da mutane yandubiya sai koke koke akeyi duk yanda likitoci sukaso ganin sun shawo kan lamarin amman sunkasa ko motsi batayi haydar kam idonsa yayi ja saboda kuka

fadil kansa saida yazubarda hawaye duk wani maisom mairo bazai iyah hada ido da itah ba”” saikusan magrib hameeda takoma dakin mairo bata sametaba tace nashiga uku kaddai haydar yadawo dasauri tasauko kasa wajen maigadi tana tambayarsa yace mata ah shine yazo yadauki madam””

tace kaganshi da yara???? yace ah ah itah kawai naga yadauko cikin sauri takoma cikin gida tajawo mayafinta sai asivitin tanashiga takama kuka kamar gaske saifaduwa take ana riketa tace yanzu mundade muna neman haihuwa gashi Allah yabamu kuma haka abu yakasance

maman zulaitace sai hakuri hameeda fatanmudai Allah yabata lafiya sukuma yaran Allah yarayasu”chak kukanta yatsaya takalli maman zulai banganeba waita haihun ne??? maman zulaitashare hawaye ah tahaihu yan uku ne kuma lafiyarsu kawau itah ce ba lafiya

gaban hameeda yabada rass anya kunnuwanta gaskiya sukejiyo mata to kenan bokan nan yayi mata karya dayace dazaran tahaihu zaituro aljannu su tsotse jinin yaron itah kuma zai turo mata arne””ganin tana shirin sakin layi yasaka tayi saurin kawarda abun

takalleta ina ya haydar dinyake???? tace yana ciki wajenta nan tayi gumda baki tabuga tagumi yautaga samu taga rashi yanzu duk yan kudadenta datake takama dasu sune takwashe tabayar wajenyin wannan aikin amman kuma gashi aiki baiyibah

amman kuwa bokan nan yacuceni saida takaikaici idon mutane tazare jikinta bata zame ko inaba sai wajen boka afusace taje wajensa yana ganinta yakwashe da dariya muguwa kin dawo””tasamu waje tazauna boka nifah wannan aikin banga komaiba kace za a shanye jinin yaran nan gashinan harguda uku tahaifah amman sunanan kalau alhalin bahaka mukai dakaibah

saida yakwashe dawata mahaukaciyar dariya yace naturasu kamar dai yanda nafada maki amman sunkasa zuwa kusa da yaran dalili kuwa lokacinda tanada cikinsu mijinki yana karanta ayatul kursiyuu da lakadja akum yana lofawa aruwan zanzam yana bata tanasha babu yanda za ayi asiri yakamasu ko aljani bai isah yamatsa kusa dasubah

mahaifiyarsu kawai mukaci nasara akanta dan batada tsarkine itah ma dama nafada maki aikin nan akwai hadari cikinsa kuma akwai wahala. idan da aljanin yakone akanki zairama amman duk da haka kada kidamu kisani kinyi adashe waje mai kyau kikoma gida kikwanta duk sauran bayani nawane puhahahahaha yakece da dariyar kamar muryan jaki jiki na rawa hameeda tabaro wajen boka da murna cikin ranta

Kwanan mairo uku sannan tafar fado babu um babu umm um batasan waye akantaba batada wani kuzari saidai kawai tarika bin mutane da kallo kafin kace me tasake komawa barci yara kam saidai akasoma basu madara dan ganin halinda mahaifiyarsu take ciki

batayin tsayin mintuna ashirin afarke kullum zaka sameta tana barci kuma nafitar hankali tana wani gurnani kamar zakanya.fadil ne yabada shawara shidai yaga aikin yakici yaki cinyewa maizai hana afitah da itah waje haka kuwa haydar da mom suka shirya zuwa babban asivitin india akadorata saman na ura sudai basuga wani ciwo atattare da itah ba

amman abu saidada gaba yakeyi haydar haka zaizauna yatasata gaba yayita kuka kamar karamin yaro tun momy tana lallashinsa har itah ma saitakama kukan mairo gaba daya tarame bata cin komai saida arika bata abinci ta hanci kassa duk sun fito mata ganin hakan haydar yasiyo kasat din kira a dadan karamin redio danshi yafara zargin kodai aikin anjanune ranarda yasaka mata kira a ranar tana farkawa tadauki redio tabuga da bango yayi tara tara kanta tabuga saman glass dinda ake ajemagunguna

hayadar dasauri yariketa amman nema take tafi karfinsa mom ce tadanna abunkiran ma aikata hauka tataso kuma zangu zangu duk inda taga glass saita fasama kanta likitoci sunfi goma suka riketa sannan akasamu akaimata allurar barci ahankali takoma barci yanda taimajikinta jina jina shikanshi haydar yajimu garin riketa haydar zaune yafadi yanata rusar kuka

nimadai bansan sanda hawaye suka zubomanba 😭😭😭😭😭

Aisha. Ibraheem
[6:52PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [11:08PM, 11/29/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
009

Tana sagale da ikram akafadanta suna hada ido tasakar masa wani shu umin murmushi nan take yasu suce hannunsa yasaka yamurza idonsa dashi anashi tsammanin gizo take masa wanda tasabayimasa kullum tayi murmushi sannan takarasa kusah tashi tadorah ikram saman gado tafara tayashi cire kayan kana mamakin ganinane????

baice komaibah taci gaba dazun nan yaya halliru yakawoni waiyanaso yabaka mamakine shiyasa sukaki sanardakai zandawo yakaji daka ganni???? wani ihun dadi yyi yadauketa chak yana juyawa da itah cikin dakin yasakar mata kiss akumatu wlh naji dadi sosai

kamar dama sunsan inada bukatarki aini nama yanke shawaran jibi zanje cen mutare tunda innah tarikeman ke tun satinda yawuce naso zuwa aikine yayi yawa shiyasa ina hassan da husaini

tari farr da ido suna daki bari indaukosu da kasan fa bazan iyah rikosu su ukubah yana dariya tomuje inrika maki tare suka jera har bangarenta shiyadau husaini itah hassan suka dawo bangarenshi tataimaka mashi yayi wanka yaran dama sunyi barci sukuma suka shige bargon soyayyar sauran karatun nimadai bansaniba amman kunsan yau haydar akwai maganar hana makota barci

tundaga ranar yafita sabgar hameeda babu ruwanshi da itah duk abunda take yasaka mata na mujiya mairo ma babu ruwanta da itah dankuwa tagano bata kaunarta tana zuwa wajen mom akai akai dawajen yan uwan haydar duk tana zuwa

yanbiyu sunada wata biyar sunyi wayo abusu idan kagansu kamar sunyi shekara daya dama andauko mata yar raino tana kula da yayan haydar yamaida itah makaranta amman ss1 dole aka sakata tare suke zuwa sch din da maiyimata raino
*******************************************
falon cike yake da mutane kaf family din babu wanda baizobah sunyi jugum gaba daya idanuwansu sunakan gwaggo dataketa rusar kuka kamar karamar yarinya kowa yayi jugum yana kallonta innah tace wai hure menene haka kintaramu nan kince akwai magana amman munzo kuma kintasamu gaba kina kuka menene dalili

idan bakida abun fada kowa yatashi yayi tafiyarsa munada ayyukanyi agaban mu”” nan ma gwaggo shiru tayi saida Alhj auwal yayi magana sannan ta face majina tashare hawaye takalli kowa nadakin taga itah ake kallo tajuya kallonta wajen hameeda takawarda kai batareda ta kalli haydar ba takirah sunansa ya amsa tace ina umurtar ka dakayi gaggawar sakin hameeda kuma saki uku!!!!!! dam dam gaban hameeda yabuga dajin kalamin gwaggo itah da bakinta takecewa asakeni

gaba daya wajen akabi gwaggo da kallo baki bude hardai malam mijinta dakuma haydar yana in in na yace saboda me zansaketa gwaggo???? tadaga murya bashawarar ka nake nemaba umurni nabaka idan harna chanchanci kamun biyayya amatsayina na kanwar babanka

haydar yadago kansa yakalli alhj auwal yadaga masa kai alamar yayi yanda tace sannan yakalli dad dinsa shima haka yajuya wajen mom itah ma haka taimasa saida yayi dan jim sannan yace hameeda kiyi hakuri bazan iyah ketare wannan ba amman banyi niyar rabuwa dakebah har abada nasakeki saki biyu

dakarfi gwaggo tace uku nakeso kaimata haydar tsinanna la a nanna wacce batasan annabi yazobah Allah ya isah tsakanina dake hameeda banyafe maki nono na dakikashaba shegiya maibakin hali daman hausawa sunce kadaiga mutun wlh kincuceni kuka tacigaba dayi gaba daya wajen sunshiga rudani jin kalaman gwaggo duk tasanyasu aduhu meyasa taketa cinewa hameeda hartana cewa bata yafe mata nononta data shaba

Aisha. Ibraheem
[3:58PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
010

Innah takirah sunan ta ta amsa tanisa menene ribarki nacewa baki yafemata nononki dakikashaba laifin me tamaki???gwaggo tasake face majina ta kalli innah tace kunsan aduniyar nan babu wacce nafiso sama da hameeda kuma kunsan bazan yimata karyabah

nasamu lbrin wai ana ganinta tana yawo da wani alhj suna zuwa gidan sa nikuma da labari yazoman sainaki yarda ina zargin cewa haydar ne kawai yakeso yabata mata suna na watsarda abun saikuma jiya nakuma samun labari wannan dalilin yasaka nadauko mayafina dan inzo inciwa haydar mutunci nakirah muh”seen yazo yakaini shine yace aiki yamasa yawa inbari harsai anjima nikuma naga nawa kardare yayi ashedai darabon sainaga abunda zaitayarman da hankali

nafito natari dan achaba muna cikin tafiya kamar ance inwaiga saina hangota jikin wani katon mutun saurah kadan infado daga saman adaidaita suka wucemu nacewa dan adaidaita yabi wannan motar suna gaba munabin bayansu harsuka kai hotel tare suka fito data fito shine tasaka nikaf tayanda babu wanda zaiganeta

dasaurina nabiyo bayansu kodan achaban banbiya kudinsaba abakin dakinda suka shiga natsaya inaji tashin muryoyinsu ta kusurwar kofah na rega gabana sai bal bal yake bantaba dauka iskancin ta yakai hakabah alhj hamza yana cire kaya wai my luv meyasa kika zabi muzo nan dagidana

tacire dan kwalinda yake kanta tace saboda yafi sirri a unguwarku ranar nahadu da fadil abokin hydar kuma kasan idan yaganni zai iyah sanardashi shiyasa kawai nace maka muzo nan dan nasan baya zuwanan kuma babu wanda zaigammu anan” yayi murmushi yazauna kusa da itah

hameeda aikece tunyaushe nace maki kikaso auren ki nizan aureki amman kinki”” tadan kalleshi bawai banyarda bane ah ah kasan auren zumuncine akaimana duk da shi bayasona amman bazai taba gigin sakinabah dankuwa yana gudun bacin ran iyayensa kuma kasan koda nafadi hakan momy na bazata taba yardaba aini tuni naso ya sauwakeman amman yaki

taja tsaki ni wlh banason inbuda ido inganshi dashi har matarsa ” yanisah to wanne mataki kika dauka”‘ tayarfa hannu wanne mataki kuma kwanaki kudina nakashe wlh naje wajen boka dan kawai inga bayan matarsa da yayansa shidin mai saukine amman kuma aiki kamar zai yi saidaga baya nasamu labarin tawarke sumul

shidin kuma ko zakaimasa magani aikin banza kayi dan asiri baya kamashi saboda yawan addu o inda yake baya wasa kokadan tamaido ta kallonta wajensa amman maizai hana kayo hayar yandaba su kasheshi baki gwaggo tarufe tazaro ido jin wannan baran barama ta hameeda

yanisah ah ah hameeda kisan kaidai nigaskiya bantabayin hakanba””taja tsaki ashekai baka cika dan iskabah menene aibu basai mutubaba daga baya kaga idan bazakayi hakanba bazaka taba samunaba dankuwa babu yanda za ayi yasakeni aruwan sanyi” yanisah akwai yanda za ayi

tasake kallonsa taya kenan???? zansa akamashi mukulleshi inda babu wanda yasani mudina gana masa azaba daga karshe mufada masa kudirinmu nasan tunda baya sonki aruwan sanyi zai sakeki tayi dariya kai amman kasamo shawara mai sauki nikaina banason akasheshi dan ina sonsa wlh amman kanada wannan dabarar meyasa tuntuni bakayi mana itah ba?

to aiyanzu gata kinga darefa yasomayi acigaba dagashi kawai anan suka fara tsotsan junansu harsuka koma zindir haihuwar uwarsu narufe idona dakyar nabaro hotel din nakama hanya jikina kamar waccce aka daka kuka kawai nakeyi naja kafafuwana zuwa bakin titi bansamu dan adaidaitaba nasan yagaji dajirana yatafi

Aisha. Ibraheem
[4:22PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
011

Natari wani dan adaidaita nafada masa inda zaikaini yakawoni gida koda nakai gida zazzabine yarufeni sai magrib muh”” seen yazo yatarar banida lafiya shine nasanar dashi yakirah kowa yafada masa inada magana kowa yataru tashare hawayenta

takalli hameeda wadda zufah yaketa keto mata kamar ruwa takasa ko daga kai balle takalli inda take mairo kam duk ta tsure jin wannan labarin haidar saikallon hameeda yake tace to hameeda kinsamu abunda kikeso daga haydar gashi nan yasauwake maki aruwan sanyi kuma kisani yaudin nan zaki bar masa gidansa

kuma ko allurah banyarda kidauka acikin gidan nan ba tundaga kayan daki har kayan sakawa danbabu nerarki aciki abunda kawai kika saya wajen yawon karuwancinki shine dole kidauka kuma kada kafarki takuskurah kije gidana kokuma gidan yan uwana

innah ce takatseta bakida hujja hure saboda me zaki yanke mata wannan hukunci maitsauri haka munsandai hameeda tabbas bata kyautaba kuma batayo halin yan gidan nan ba itah ce kawai tafitah bare acikin mu

gwaggo tace wlh inna zamanta acikin gidan nan yakare idan dai niyar kice wlh banyarda hameeda takaracin arzikinmubah wlh da inada ikon tare mata nunfashi wlh datuni natareshi tamutu kowa yahuta dabakin iri

saiyanzu alhj auwal yanisah gaba daya maganganun hure sun saka jikin kowa sanyi duk abunda hameeda tayi saikuma sukejin tausayinta jin tsatstsauran matakinda gwaggo tadaukar mata hameeda kam saikuka take

hure agaskiya banji dadin wannan danyen hukunci dakika zartarba yakamata kiyi aiki da hankali itah dai wannan ya yarmuce kuma balaifi bane danke tamaki laifi kice zatabar gidanki kuskurene tayi amman kiyi hakuri maaganar tabar gidan kima baitasobah wlh yaya babu gurbinda hameeda zata zauna agidana bama gidan kaba nibanyarda tazauna ko inabah

takalli inda take kimaza kitashi kibar mana gida bakar daga maibakin hali wlh kincuci kanki da kanki kuma zakiyi nadamar marar amfani arayuwarki”tana kuka tafara bata hakuri momy dan Allah kiyi hakuri wlh aikin shedanne dan Allah kada kikoreni idan kika koreni ina zanje banida kowah aduniya bayanku kune iyayena

gwaggoce takatseta ke dakata nadaina maki wannan kara kije kinemi iyayenka amman niba mahaifiyarki bace!!!!! dam dam gabanta yafadi saiyanzu malam yayi magana haba hure duk da ni ba abakin komai nakebah indai akan yarkine amman baikamata kina cewa taje tanemi wasu iyayenba ba ason yanke hukunci cikin fushi

gwaggo ta daga murya wlh wannan ba yata bace!!!!! saikuma tafashe da kuka hameeda tazaro ido jin furucin gwaggo innah tadaka mata tsawa wannan wane irin shirmene kikeyi kina rantsuwa akan karya dan kawai tabata maki rai

tadago raunannun idanuwanta takalli innah wlh tallahi innah wannan bayata bace shegiyace!!!!!!!!!!!!! innalillahi wa inna ilaihir rajiun” kowa nawajen hankalinsa yatashi bakamar hameeda nikaina birona fadi yayi akan tsananin firgita tonidai tambayata anan ya akai hameeda tazama shegiya???? kuma meyasa gwaggo tarantse cewa bayarta bace uhum saidai munji daga gareta munshare kunnuwanmu muna saurare

Aisha. Ibraheem
[6:53PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [11:08PM, 11/29/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
009

Tana sagale da ikram akafadanta suna hada ido tasakar masa wani shu umin murmushi nan take yasu suce hannunsa yasaka yamurza idonsa dashi anashi tsammanin gizo take masa wanda tasabayimasa kullum tayi murmushi sannan takarasa kusah tashi tadorah ikram saman gado tafara tayashi cire kayan kana mamakin ganinane????

baice komaibah taci gaba dazun nan yaya halliru yakawoni waiyanaso yabaka mamakine shiyasa sukaki sanardakai zandawo yakaji daka ganni???? wani ihun dadi yyi yadauketa chak yana juyawa da itah cikin dakin yasakar mata kiss akumatu wlh naji dadi sosai

kamar dama sunsan inada bukatarki aini nama yanke shawaran jibi zanje cen mutare tunda innah tarikeman ke tun satinda yawuce naso zuwa aikine yayi yawa shiyasa ina hassan da husaini

tari farr da ido suna daki bari indaukosu da kasan fa bazan iyah rikosu su ukubah yana dariya tomuje inrika maki tare suka jera har bangarenta shiyadau husaini itah hassan suka dawo bangarenshi tataimaka mashi yayi wanka yaran dama sunyi barci sukuma suka shige bargon soyayyar sauran karatun nimadai bansaniba amman kunsan yau haydar akwai maganar hana makota barci

tundaga ranar yafita sabgar hameeda babu ruwanshi da itah duk abunda take yasaka mata na mujiya mairo ma babu ruwanta da itah dankuwa tagano bata kaunarta tana zuwa wajen mom akai akai dawajen yan uwan haydar duk tana zuwa

yanbiyu sunada wata biyar sunyi wayo abusu idan kagansu kamar sunyi shekara daya dama andauko mata yar raino tana kula da yayan haydar yamaida itah makaranta amman ss1 dole aka sakata tare suke zuwa sch din da maiyimata raino
*******************************************
falon cike yake da mutane kaf family din babu wanda baizobah sunyi jugum gaba daya idanuwansu sunakan gwaggo dataketa rusar kuka kamar karamar yarinya kowa yayi jugum yana kallonta innah tace wai hure menene haka kintaramu nan kince akwai magana amman munzo kuma kintasamu gaba kina kuka menene dalili

idan bakida abun fada kowa yatashi yayi tafiyarsa munada ayyukanyi agaban mu”” nan ma gwaggo shiru tayi saida Alhj auwal yayi magana sannan ta face majina tashare hawaye takalli kowa nadakin taga itah ake kallo tajuya kallonta wajen hameeda takawarda kai batareda ta kalli haydar ba takirah sunansa ya amsa tace ina umurtar ka dakayi gaggawar sakin hameeda kuma saki uku!!!!!! dam dam gaban hameeda yabuga dajin kalamin gwaggo itah da bakinta takecewa asakeni

gaba daya wajen akabi gwaggo da kallo baki bude hardai malam mijinta dakuma haydar yana in in na yace saboda me zansaketa gwaggo???? tadaga murya bashawarar ka nake nemaba umurni nabaka idan harna chanchanci kamun biyayya amatsayina na kanwar babanka

haydar yadago kansa yakalli alhj auwal yadaga masa kai alamar yayi yanda tace sannan yakalli dad dinsa shima haka yajuya wajen mom itah ma haka taimasa saida yayi dan jim sannan yace hameeda kiyi hakuri bazan iyah ketare wannan ba amman banyi niyar rabuwa dakebah har abada nasakeki saki biyu

dakarfi gwaggo tace uku nakeso kaimata haydar tsinanna la a nanna wacce batasan annabi yazobah Allah ya isah tsakanina dake hameeda banyafe maki nono na dakikashaba shegiya maibakin hali daman hausawa sunce kadaiga mutun wlh kincuceni kuka tacigaba dayi gaba daya wajen sunshiga rudani jin kalaman gwaggo duk tasanyasu aduhu meyasa taketa cinewa hameeda hartana cewa bata yafe mata nononta data shaba

Aisha. Ibraheem
[3:58PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
010

Innah takirah sunan ta ta amsa tanisa menene ribarki nacewa baki yafemata nononki dakikashaba laifin me tamaki???gwaggo tasake face majina ta kalli innah tace kunsan aduniyar nan babu wacce nafiso sama da hameeda kuma kunsan bazan yimata karyabah

nasamu lbrin wai ana ganinta tana yawo da wani alhj suna zuwa gidan sa nikuma da labari yazoman sainaki yarda ina zargin cewa haydar ne kawai yakeso yabata mata suna na watsarda abun saikuma jiya nakuma samun labari wannan dalilin yasaka nadauko mayafina dan inzo inciwa haydar mutunci nakirah muh”seen yazo yakaini shine yace aiki yamasa yawa inbari harsai anjima nikuma naga nawa kardare yayi ashedai darabon sainaga abunda zaitayarman da hankali

nafito natari dan achaba muna cikin tafiya kamar ance inwaiga saina hangota jikin wani katon mutun saurah kadan infado daga saman adaidaita suka wucemu nacewa dan adaidaita yabi wannan motar suna gaba munabin bayansu harsuka kai hotel tare suka fito data fito shine tasaka nikaf tayanda babu wanda zaiganeta

dasaurina nabiyo bayansu kodan achaban banbiya kudinsaba abakin dakinda suka shiga natsaya inaji tashin muryoyinsu ta kusurwar kofah na rega gabana sai bal bal yake bantaba dauka iskancin ta yakai hakabah alhj hamza yana cire kaya wai my luv meyasa kika zabi muzo nan dagidana

tacire dan kwalinda yake kanta tace saboda yafi sirri a unguwarku ranar nahadu da fadil abokin hydar kuma kasan idan yaganni zai iyah sanardashi shiyasa kawai nace maka muzo nan dan nasan baya zuwanan kuma babu wanda zaigammu anan” yayi murmushi yazauna kusa da itah

hameeda aikece tunyaushe nace maki kikaso auren ki nizan aureki amman kinki”” tadan kalleshi bawai banyarda bane ah ah kasan auren zumuncine akaimana duk da shi bayasona amman bazai taba gigin sakinabah dankuwa yana gudun bacin ran iyayensa kuma kasan koda nafadi hakan momy na bazata taba yardaba aini tuni naso ya sauwakeman amman yaki

taja tsaki ni wlh banason inbuda ido inganshi dashi har matarsa ” yanisah to wanne mataki kika dauka”‘ tayarfa hannu wanne mataki kuma kwanaki kudina nakashe wlh naje wajen boka dan kawai inga bayan matarsa da yayansa shidin mai saukine amman kuma aiki kamar zai yi saidaga baya nasamu labarin tawarke sumul

shidin kuma ko zakaimasa magani aikin banza kayi dan asiri baya kamashi saboda yawan addu o inda yake baya wasa kokadan tamaido ta kallonta wajensa amman maizai hana kayo hayar yandaba su kasheshi baki gwaggo tarufe tazaro ido jin wannan baran barama ta hameeda

yanisah ah ah hameeda kisan kaidai nigaskiya bantabayin hakanba””taja tsaki ashekai baka cika dan iskabah menene aibu basai mutubaba daga baya kaga idan bazakayi hakanba bazaka taba samunaba dankuwa babu yanda za ayi yasakeni aruwan sanyi” yanisah akwai yanda za ayi

tasake kallonsa taya kenan???? zansa akamashi mukulleshi inda babu wanda yasani mudina gana masa azaba daga karshe mufada masa kudirinmu nasan tunda baya sonki aruwan sanyi zai sakeki tayi dariya kai amman kasamo shawara mai sauki nikaina banason akasheshi dan ina sonsa wlh amman kanada wannan dabarar meyasa tuntuni bakayi mana itah ba?

to aiyanzu gata kinga darefa yasomayi acigaba dagashi kawai anan suka fara tsotsan junansu harsuka koma zindir haihuwar uwarsu narufe idona dakyar nabaro hotel din nakama hanya jikina kamar waccce aka daka kuka kawai nakeyi naja kafafuwana zuwa bakin titi bansamu dan adaidaitaba nasan yagaji dajirana yatafi

Aisha. Ibraheem
[4:22PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
011

Natari wani dan adaidaita nafada masa inda zaikaini yakawoni gida koda nakai gida zazzabine yarufeni sai magrib muh”” seen yazo yatarar banida lafiya shine nasanar dashi yakirah kowa yafada masa inada magana kowa yataru tashare hawayenta

takalli hameeda wadda zufah yaketa keto mata kamar ruwa takasa ko daga kai balle takalli inda take mairo kam duk ta tsure jin wannan labarin haidar saikallon hameeda yake tace to hameeda kinsamu abunda kikeso daga haydar gashi nan yasauwake maki aruwan sanyi kuma kisani yaudin nan zaki bar masa gidansa

kuma ko allurah banyarda kidauka acikin gidan nan ba tundaga kayan daki har kayan sakawa danbabu nerarki aciki abunda kawai kika saya wajen yawon karuwancinki shine dole kidauka kuma kada kafarki takuskurah kije gidana kokuma gidan yan uwana

innah ce takatseta bakida hujja hure saboda me zaki yanke mata wannan hukunci maitsauri haka munsandai hameeda tabbas bata kyautaba kuma batayo halin yan gidan nan ba itah ce kawai tafitah bare acikin mu

gwaggo tace wlh inna zamanta acikin gidan nan yakare idan dai niyar kice wlh banyarda hameeda takaracin arzikinmubah wlh da inada ikon tare mata nunfashi wlh datuni natareshi tamutu kowa yahuta dabakin iri

saiyanzu alhj auwal yanisah gaba daya maganganun hure sun saka jikin kowa sanyi duk abunda hameeda tayi saikuma sukejin tausayinta jin tsatstsauran matakinda gwaggo tadaukar mata hameeda kam saikuka take

hure agaskiya banji dadin wannan danyen hukunci dakika zartarba yakamata kiyi aiki da hankali itah dai wannan ya yarmuce kuma balaifi bane danke tamaki laifi kice zatabar gidanki kuskurene tayi amman kiyi hakuri maaganar tabar gidan kima baitasobah wlh yaya babu gurbinda hameeda zata zauna agidana bama gidan kaba nibanyarda tazauna ko inabah

takalli inda take kimaza kitashi kibar mana gida bakar daga maibakin hali wlh kincuci kanki da kanki kuma zakiyi nadamar marar amfani arayuwarki”tana kuka tafara bata hakuri momy dan Allah kiyi hakuri wlh aikin shedanne dan Allah kada kikoreni idan kika koreni ina zanje banida kowah aduniya bayanku kune iyayena

gwaggoce takatseta ke dakata nadaina maki wannan kara kije kinemi iyayenka amman niba mahaifiyarki bace!!!!! dam dam gabanta yafadi saiyanzu malam yayi magana haba hure duk da ni ba abakin komai nakebah indai akan yarkine amman baikamata kina cewa taje tanemi wasu iyayenba ba ason yanke hukunci cikin fushi

gwaggo ta daga murya wlh wannan ba yata bace!!!!! saikuma tafashe da kuka hameeda tazaro ido jin furucin gwaggo innah tadaka mata tsawa wannan wane irin shirmene kikeyi kina rantsuwa akan karya dan kawai tabata maki rai

tadago raunannun idanuwanta takalli innah wlh tallahi innah wannan bayata bace shegiyace!!!!!!!!!!!!! innalillahi wa inna ilaihir rajiun” kowa nawajen hankalinsa yatashi bakamar hameeda nikaina birona fadi yayi akan tsananin firgita tonidai tambayata anan ya akai hameeda tazama shegiya???? kuma meyasa gwaggo tarantse cewa bayarta bace uhum saidai munji daga gareta munshare kunnuwanmu muna saurare

Aisha. Ibraheem
[6:53PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [6:35PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
012

Innah tasake katsa mata tsawa waike wace irin uwace da ba aimata laifi kan laifi daya zaki rika kiran yarki shegiya kehaka akai maki aiduk abunda hameeda ta aikata balaifin kowa bane sai naki dankece kika maida rayuwarta haka kika sangartata

danhaka dole kiyi kuka akan rainonda kikaimata banason jinkinsake kiran yarki da wannan sunan tana kuka tace innah bawai karya nayibah kuma ba kazafi naimatabah wlh ba yata bace nasan zakuyi mamakin jin wannan zancen daga bakina nasan idan baniba babu wanda yasan wannan sirrin nabarshi azuciyata kuma na binneshi bantaba sanarda kowaba

tanisah. kuyi hakuri akan abunda nayi kuma kuyafeman musamman mijina tashare hawaye tana kallon malam kamardai yanda kuka sani malam matafiyine baicika zama agaribah bayan na haifi muh seen bansake samun cikibah nikuma ina mutuwar son ya mace idan naga yayan yan uwana mata sai inta rayawa araina inama nima inada mace amman Allah baibanibah

nasan Allah yayi hakan ne saboda yasan bazan iyah bata tarbiyyabah saida muh seen yayi shekara goma sannan nasamu ciki cikin yana matukar bani wahala fiye dazaton kowa amman bandamuba inata rokon Allah yasa macece zan haifa bayan wata tara natashi da nakuda kuma gashi mijina bayanan muh”seen ne yakiraman kawata sa ade itah takaini asiviti cikin motar ta bayan ankaini dakin haihuwa nasha wahala sosai sannan nahaihu mace amman batazo daraiba”tashare hawaye tunda naji haka naita kuka likitanda take dubani tayita bani hakuri baiwar Allah kiyi hakuri haka Allah yakaddara maki kuma hakika mahaifarki tasamu matsala bazaki sake samun haihuwaba kuka yaci karfina

inata kuka tayita bani hakuri anan nake fadamata ina mutuwar son ya mace da dayane nake dashi yanzu shikenan banda mace tayi shiru nadan wani lokaci sannan tadan kalla gefena taga bakowa tace zan iyah taimakonki wata mata tahaihu yanzu. tare aka kawoku amman tayi tafiyarta tabar yar zanyi musaya sai inkai taki acen dasauri nace inaso wlh hakan kuwa tadauki yata matatta takai tadaukoman waccen wadda uwarta tagudu

takawoman na amsa ina kuka na sumbaceta tace to amman fa kada kisanarda kowa dan nataimaka maki idan akasamu labari za a koreni nataimaka makine dan naga kinason mace kuma nasan bazaki cutarda itah ba nashare hawayena nace nayi maki wannan alkawarin bazan fadawa kowaba kuma zanriketa amana inata murna nabar sirrin cikin raina mukai musayar nmbar tundaga ranar nacire sim din na aje dangudun kada maiyar tadawo takirani tace inbada yar

da aka sallameni nadawo gida dayata kwana uku da haihuwar malam yadawo kokadan banason kowa yazo kusa da itah ranar suna akasakamata suna hameeda daganan naci gaba da shayarda itah nayarda inrasa farincikina indai akan hameeda ne waini innuna mata gata ashe sangartarda itah danayi babbar illace gashi yanda tamun sakayya dama hausawa sunce barewa bata gudu yarta tayi rarrafe duk yanda naso tunda hameeda tayo halin uwarta dolene tayi yawon karuwanci kinji asalin lbrinki

jikin kowa yayi sanyi dajin wannan labarin kowa yayi jugum gaskiya akwai alamar tambaya wanda bakowa zaisaniba duk wanda yaganta zaiyita tunanin wata biyo malam ko hure dankuwa bata kama dayan gidan kaf

Aisha. Ibraheem
[6:58PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
013

Dan Allah malam kayi hakuri akan wannan abu danayi kuma ina neman afuwarku nasan na aikata babban kuskure”malam yanisah nidai indai tawaje nane babu komai wlh amman fa gaskiya abunda kikai baki kyautaba sam sam

daganan dakin yayi tsit kowa da abunda yake sakawa aransa bakajin komai sai tashin kukan hameeda tashi tayi takoma kusa da gwaggo kanta yana kasa mom nagode da irin rikonda kikaman tamkar ke kika haifeni hakika wannan kawai ya isah insan niba kowa bace kuma nayi nadamar abunda nadade ina aikatawa meyasa baki sanardani asalinaba tun farko daban kasance mai aikata irin abunda mahaifiyata takasance tana aikatawaba

nasan karancin ilimin addinine yake damuna da inada ilimin addini nasan dabazanyi wannan abuba kugafarceni dan Allah takalli haydar dan Allah ya haydar kayi hakuri akan abunda naimaka tun farkon aurenmu nasan nayimaka wulakanci sosai narabaka da iyayenka da matarka natsawon shekara hudu daganan tabasu labarin abunda taimasa a india tanisah wlh nayi nadama sosai kuma hakan yasamo asaline akan kiyayyarda kake nunaman

tajuya wajen mairo dan Allah sister kiyafeman akan abubuwanda naimaki dawanda kika sani dawadanda baki sanibah maryam tace wlh bakomai nibakiman komaibah sister takalli haydar yayana kaima kayafe mata yanisah bakomai nayafe mata duniya da lahirah

tamaida kallonta wajen gwaggo mom duk kalamanki banji haushin subah amman naji zafin kalma daya dakikace baki yafeman nononki danashafa. ba inaso kidubi girman Allah kiyafeman yazama amatsayin sadaka!!!malam yace hameeda anyafe maki kinji daina kuka ai bakida laifi itah ce babbar mai laifi
tasake kallon gwaggo sannan taduke kai momy inaso kiman taimako daya dan Allah kinunaman mahaifiyata idan ma tana raye idan tamutuma insani amman inason sanin iyayena koda batahanyar sunnah suka samenibah

kukane yaci karfinta. gwaggo tanisah agaskiya nibansan iyayenkibah amman bari ingwada nmber doc din kozan sameta tadauko wayarta talalubo nober tayita ringin amman ba a daukabah tasake kirah nan ma haka saida tayi kirah uku sannan akadauka daya bangaren akafarayin sallama gwaggo ta amsa

tace dan Allah ina magana da doc khadija ce??? tace eh itah ce gwaggo tanisah Alhamdulillah nasan baki ganenibah nice matarda kika taba baiwa kyautar ya shekaru ashirin da bakwai dasuka wuce dasauri tace hurairah ko???? gwaggo tace eh yanzu kina ina????

ta katseta dan Allah kiman kwatancen gidan ki ganinan zuwa yanzu gwaggo takalli su innah innah tace tome kike jirah kifada mata mana” tanisah ina tudun wada idan kika kawo kice agwada maki gidan Alhj auwal ko karamin yaro kika tambaya zainuna maki tace to nagode ganinan zuwa dasauri tayi magana tana katse wayar takamo wata nmber jikinta haryana rawa takara akunne tafara ringin

matar tana kishingide jikin kujerah daka ganta kaga alamar hutu atare da itah tana sanye dawasu kaya masu kyau na manyan mata ga kayan ciye ciye nan agabanta amman hankalinta baya jikinta kwata kwata

Aisha. Ibraheem
[7:52PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
014

Talulaya duniyar tunani har wayar tatsinke akasake kirah sannan tafarga ganin sunan doc khadija yasa tadauka bakinta haryana sassarfa wajen magana doc ansameta?? daya bangaren aka amsa eh nasameta yanzun nan takirani

kisameni gidana yanzu saimuje tace toh ganinan zuwa takashe wayar takamo nmber maigidanta tana fara ringin aka yadauka gimbiyata barka da warka..alhj kadawo gida ansamu matarda aka baiwa yarmu dasauri yamike da gaske ganinan zuwa yakashe wayar

yataso dasauri yayi sallama da abokinsa yaja motarsa saigida cikin falo yasameta tsaye suka juwo yabude mata motar tashiga shima yazagaya yazauna sukahau hanya. sai gidan doc khadija awaje suka sameta tana jiransu tashiga bayan motar tagai shesu tafada masa sunan unguwar. da sunan maigidan yace kice gidan abokina ainasanshi sosai wlh abokin kasuwancina ne

suna isah kofar gidan yayi hon maigadi yabude masu kofah suka shiga shine yanuna masu falonda suke meetn din kaitsaye suka kutsa kai ciki.alhj auwal yana ganinsa yamike da fara arsa Alhj isah kaine agidan namu shiru yayi ganinsa tare da wasu kuma da alama tare suke idanunta tarr akan hameeda duk wanda yakalli matarda tashigo tabbas bazai rabata da hameeda ba

gwaggo tamike yauwa ga doc din nan tazo takalli hameeda kinga wacce tabani ke nan tayi nuni da itah dasauri hajiyan takarasa. tarungume hameeda tana kuka” alh isah yasamu waje yazauna itah kuka hameeda kuka saida suka dade ahaka sannan tajuyo wajen alhj isah tace kaga yarmu shima hawayen yakeyi yace taso yata ba musu kuwa hameeda taje gunda yake taduka yasafo kanta yana murmushi

duk dakin su akebi da kallo bakamar haydar alhj auwal yace waidama abokina wannan yar takace??? yanisah kwarai kuwa itah ce kawai jinina aduniya yashare hawaye Allah nagode maka dakanunaman jinina

hameeda tafashe da kuka ashedai itah ba shegiya bace kamar yanda gwaggo tace takalli abban ta takuma juya wajen maman ta ummah meyasa kika yardani bayan kin haifeni laifin menayimaki dakika yardani alhalin bansan abunda duniya takunsaba

tafashe da kuka itah ma hajiyar tafashe da kuka kiyi hakuri yata nasan bankyauta makibah amman babu yanda zanyi saboda batahanyar aure muka samekibah dam dam gaban hameeda yafadi chakwakiya kenan

taci gaba nidai sunan kubrah sunan mahaifina abubakar sunan mahaifiyata fatima mu biyu ne wajen iyayenmu dani da yayana bashir babana babban malamine nibayar nan kasar bace asalina yar sudan ce. mukadawo gombe da zama arayuwar babana bayason yarsa tawuce scn dry batareda yayi mata aurebah

kasancewar mamata yar bokoce itah kuma tanuna masa tanason inyi karatu dakyar babana yayarda amman yace bazanje wata kasaba dakyar aka yarda yabarni inje kano”taci gaba ranarda zanzo babana saida yayiman nasiha akan insan irin mutanenda zanyi mu amala dasu kada inzubarda kimata ta ya mace amakaranta

ina kuka nabar iyayena tunda nafara karatu bana wasa banada kawaye kodaya danni banyarda dakowaba ina shekara tabiyu nahadu da isah amakaranta yanuna yana sona amman nibana kulashi kullum saiyamun magana tun inashareshi saina fada soyayyarsa tsundum hakan yasa nafara kulashi mukakama soyayya kamar muhade junan mu isah yanada hankali kuma yanada ilimi addini

illarsa daya duk abokansa yan iskane basuda aikin komai saina neman mata kullum yana masu wa azi sudaina bakyau amman kamar kara turasu yake watarana suna zaune sai usher yace guys wlh ni abunda isah yakemana yana bataman rai

shamsu yace barshi waimu zainunawa takawa damunyi abu yadamemu da kala Allahu kala rasulu todan me akayi matan badan mutaka suba ni wlh biyar ma idan zan samu zantaka insha dadina”‘ osy yace hahah wlh dazaku yarda damun tsula masa tsiya suka taba suna shewa shegen gari mekasamo mana yajawosu sukai maganar sirri aikam suka kama dariya harda buga kafa lallai kasamo dabara nasan yanzuma yanacen wajen ta bari mumaza kafin yazo

suka dau lemu suka zubah masa maganin suka mayar a fijij din dakin minti biyar kuwa saigashi yashigo da sallama suka amsa masa yace ashe kunanan inacen ina nemanku suka kalli juna suka gimtse muna nan muna hutawa yabasu hannu suka

gaisa yazube saman katifar dakin zuwa mintota yamike kunga anfara kirah muje sallah babu musu kuwa suka mike sukai alwala suka wuce masallaci saida akayi isha i suka dawo suna shiga dakin yayi wajen frig yabuda lemu daya kawai yasamu babu ruwa kuma kishi yakeji babu wata tantama yasha abunsa saida

yashanye yake tambayar nawaye basu koma kansaba dariya sukeyi ciki ciki

Aisha. Ibraheem
[8:20PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
015

Yasake tambaya osy yace tunda kashanye magana takare basaikadamu kanka dasanin kona wayeba yadaga kafada alamar shikenan yayarda gorar yakoma saman katifar yafadi jagwab

suka kalli juna suka kyaf ta ido zuwa mintuna ashirin isah yafarajin wani yanayi najikinsa yadafe kansa shamsu yajawo wayarsa yakirah budurwarsa suka fara firar batsa isah yana jinsu dan hansfree yasaka sailumshe ido yake yana budewa saiya samu kansa dajintsikar jikinsa tana tashi tunyana daurewa harya fara nishi wata irin sha awa ce tataso masa suna ganin haka suka sheke da dariya

osy yamike kutashi muje clup guys yakalli wajenda isah yake yana dariyar keta kozaka bimune kaima kadana munga kaima yau kana cikin halin sha awa ya cije lefe hannunsa yana dafe da mararsa yace ah ah ina neman tsarin Allah daga aikata zina dan Allah kudaina yiman maganarta kuma ina neman maku shiriya

shamsu yayi dariya suka taba yace mungode amman fa kasani babu makawa kaima saika aikata abunda kake gudu dankuwa lemunda kasha munsa maka magani aciki kuma dole saikayi tarayya da mace komai ustazancinka idan ma zakataso muje kataso wasu hawaye yaji suna bin fuskarsa meyasa zakuman haka shamsu?? amman wlh kuncutar dani

menene ribarku idan kuka sakani na aikata zunubi???suna dariya suka fitah mudai muntafi idan kaji bazaka iyah ba kasamemu a clup muna daki mailamba 7 sukayi ficewarsu anan suka barshi yanata murkususu yarasa yazaiyi abunda baitaba yibah duk yanda yaso yadaure amman hakan ya gagara wayarsa yajawo ganin shedatai tana neman barin jikinsa yakirah nmber kubrah tana kwance adakinsu tana karatu taji kirn wayar dasauri tadauka da sallama

saitaji muryansa sai ahankali cikin sauri tace isah lafiya yace banda lafiya kubrah dan Allah kisameni dakin mu yanzu ” takalli agogo isah dare yayifah””yacije bakinsa dan Allah kitaimaka kizo wlh zan iyah mutuwa “”wata kara yasaki nan take hankalinsa yatashi mikewa tayi tadauki hijabinta tafito.

tahau dan adaidaidai ta zuwa bakin makarantarsu itah inda take zama ba kusa da makaranta bane sune suke zaune kusa da makaranta kaitsaye dakinsu tanufah tun akofah takejin kukansa dasauri takarasa cikin dakin haryanzu yana dafe da mararsa

lafiya isah meyake damunka dakyar yake magana kubrah kitaimakaman dan Allah”wanne taimako zanyi maka isah ina abokanka???? suka barka nan??? yasake cije baki danshi kawai yasan abunda yakeji kubrah suna clup yau sun cuceni sun cuci rayuwata dakyar yasamu yafada mata abunda sukai masa

bakaramin rudani tashigaba yanzu daka kirani toni wane taimako zanyi maka???? yace kubrah nasan kece kawai zaki taimakaman insamu ingusarda wannan lalurah dasauri taja baya tana girgiza kai inah bazai yuwuba isah da wanne ido zan kalli iyayena agaskiya bazan iyah cin amanar iyayenabah

shima kukan yake kubrah kitaimakeni wlh zan iyah rasa raina kekanki kinsan ba halina bane wannan kaddarace kitaimakeni yaci gaba dakuka haryanzu bata daina jada bayaba inah agaskiya bazan taba aikata wannan mummunan aikinba kayi hakuri isah nasan kanasona kuma nasan ba halinka bane amman bazan iyah ba inajin tsoron mahaliccina

juyawa tayi tafita dagudu tana kuka kubrah dan Allah kada kitafi kibarni cikin wannan halin kitaimakeni tana jinsa amman taki juyowa wata kara yasaki nan take yasuma

Aisha. Ibraheem
[6:53PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [11:33PM, 11/30/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
016

Hartayi nisah saitaji kuma bazata iyah barinsa cikin wannan halinbah dasauri najuyo zuwa dakin na tarar yasuma nayita neman ruwan bansamubah saina shiga tolet dinsu acen nasamu sun boye ruwa nadauko daya nadawo jikina sairawa yake

na yayyafa masa yasaukarda ajiyar zuciya sannu ahankali yabuda idonsa dakyar ya iya kiran sunana nima ina kuka na amsa yacije lebe kitaimaki rayuwata kikaini clup wajen su osy wlh bayanda zanyi da rayuwata sunriga suncutardani

ido nazaro jin wannan zancen yasake maimaitawa kitaimakeni kikaini kubrah;;kai nagirgiza ah ah isah bazan yarda kaje clup ba banason rayuwarka tafada cikin hadari duk da inajin tsoro amman bazan iyah hanaka aikata hakan akainaba naruntse ido wasu zafafan hawaye suka zuboma”yagirgiza kai ah ah kubrah nasan dagayau shikenan kada inbata maki rayuwa kikaini dai clup din idanuna naruntse sannan natube hijabin jikina narungumeshi daganan duk almari yasauya duk dagani harshi kuka muke sanin abunda muke aikatawa bawai zafin abunne yasakani kukaba zafin dawanne ido zan kalli mahaliccina dakuma iyayena

nasha matukar wahalaa dagani harshi musamman shima dayagaji amman kuma maganin baisakeshiba karshe dai haka muka suma awajen sanyin asubane yafarfado dashi. yana kallona yadauke kansa yafashe da kuka yana buga kansa da bango kukansane yatasheni nikaina bana iyah daga kodan yatsa nima sainakama kuka

mundade ahaka sannan nayi karfin halin yunkurawa nakasa shine yataimaka yakaini tolet dinsu nakimtsa kaina nayi wanka zazzabine yatasoman gashi ko tafiya banayi dankuwa yamun illah sosai ajikina shima yayi wanka ina zaune ina kuka yatada sallah yana kuka yana rokon gafarar Allah abokansa dama a clup suke kwana

gashima washe gari babu sch karfe bakwai nafita dakin yarakani nasamu. adaidaita yakaini gida saida naje sannan nagasa kaina nasiyo magani nasha sannan nakwanta””bajimawa barci yadaukeni””aranar isah yakwashe kayanshi yabarmasu dakin yakama wani dakin nesa dasu tundaga ranar baisake kulawa kansubah ko hanya suka hada saidai yakauce duk yanda sukaso sushirya yaki sunyita bashi hakuri amman isah yaki hakurah kasancewar sunsan babanshi mai kudine kuma wajensa suke samun yan kudin kashi

tunda hakan tafaru saikomai nasu yatsaya suka daina neman matanda sukeyi komai yayi sanyi kunsan saida kudi ake iskanci idan babu dole abari koda hannuna wlh isah baisake rikawaba sai inyi wata daya bansakashi a idobah kalu bale gareku yan uwana yanada kyau mutun yasan irin abokanan da zai rikayi kungadai abunda yafaru da isah Allah yakara shirya mana zuriyarmu

dankuwa damun hadu babu abunda mukeyi sai aikin kuka nashiga tashin hankali ganin watana uku banga al adatabah bakaramin rudani nashigaba hakan yasa nakirah isah nasanar dashi innalillahi wa inna ilaihir rajiun itah ce kawai kalmarda yake furtawa tare da zubowar hawaye nice mai karfin guywar bashi hakuri

dakyar nasamu yadaina kukan naje asiviti aka aunani inadaciki wata uku dama ninasan hakan zaikasance nashaidawa isah ranar kamar yakashe kansa haka yayita buga kansa da bango yana kuka ..kasan kafarsa naduke nima kukan nake isah kayi hakuri wannan KADDARAR MUCE sunan littafin sister yakamata muyi imani da kaddara haka Allah yarubuto mana nima nacigana da kuka

dukanmu bamu yarda muzubarda cikin ba dangudun aikata kisan kai haka nayita rainon cikin batareda kowa yasanibah dama bana yawo da gyale kuma cikin saiya shige cikin jikina koda nacire hijab bazaka taba ganowaba saidai kirjina ya cicciko nayi mazaunai

kuma nayi haske cikin yanada wata tara nakama nakuda dakaina nakai kaina asiviti bansanarda isah ba

Aisha. Ibraheem
[5:33PM, 12/1/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
017

Cikin ikon Allah nasauka lfy ahannun doc khadija saida nabari tafita ina kwance kusa da jaririyar saitunani nakeyi yanzu idan harnaje da wannan ya gidan mu dawanne ido zan kalli iyayena nayita kuka nikadai wata zuciya tabani shawarar intafi inbarta bantsayayin wani nazaribah namike jikina bakwari nasumbaci goshinta hawayena suka zuba akan fuskanta

saitsala ihu take kaman tasan abunda nake shirinyi ina tafiya ina waigenta harna bar asivitin batareda wani yaga fitowatabah nadawo gida ina zaune tunani yadameni abunda nayiwa yata bankyautaba aiba laifinta bane kuma nima kaddarace duk da inason kawarda tunanin akanta amman abun yagarara idan narufe idona itah kawai nake gani hakan yasa nakasa sukuni nakoma asivitin amman bansametabah

wajen doc khadija naje ina kuka tana ganina daman taganeni amman kuma saitacemun wlh tabawa wata yata amman bari takirah ta awaya taji koda takirah nmber tajita akashe tayita bani hakuri akan kada intona mata asiri za a iyah korarta bayanda zanyi haka nadawo gida jiki bakwari nacigaba da kula da kaina

isah baisan ma nahaihubah. watana biyu da haihuwa muka kammala karatun mu zankoma garin iyayena aranar nasanar dashi nahaihu amman abun baizo daraiba ya amshi adres din gidan mu muka rabu muna kewar junanmu tunda nakoma gida banda aiki kullum saina tunani samarina kaf babu wanda nake kulawa dankuwa nasan koda nayi aure mezankaiwa mijina amatsayina na wacce tazubarda kimarta

abangaren isah kuwa saidai muyi waya amman haryanzu yakasa turowa kuma ninakasa cewa yaturo ana haka babana yace wani yaturo iyayensa neman aurena kumashi yabashi dankuwa yagaji da zubaman ido kuka kam nasashi kamar me bandamu da sanin sunan kowayebah bankuma taba ganin shibah har aka daurah man aure dashi sairanarda aka kaini naga ashe isah ne.

munyi zaman soyayya da fahimtar juna saidai abunda yake damun mu dayane rashin haihuwa tsawon shekarunda mukayi ko bari bantaba yibah kullum nakan shige daki inyita kuka saidaga baya nasanarda isah yarda nahaifah bata rasubah nafada masa yanda abun yafaru baiji dadibah

wannan dalilin yasa muka baro gombe zuwa kano badan komaibah saboda neman yarmu ko Allah zaisa muganta iyayen mu kansu sunsan da labarin saidai kuma komai kaddarane kuma rubutacce babu yanda zasuyi babu ranarda zamu kwanta batareda tunanin yarmubah ina rayawa araina yanzu kotana raye kokuma tarasu idan tana raye aiyanzu ta isah aure watakil ma harta hayayyafa takai karshen labarin tana share hawayee

Aisha. Ibraheem
[5:54PM, 12/1/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
018

Kowa nawajen kuka yakeyi bakamar mairo jitake kamar itah ce wannan abun yasama hameeda kuka take kamar ranta zaifita tace mamana nayi aure amman banhaihubah lbrin rayuwata baida wani sha awar jiga kowa hakika nayi dace da iyaye dasuka rikeni tamkar susuka haifeni suka fifitani akan dan cikinsu

saidai kawayen sunyiman hudubar shaidan wadda tarinjaye ta iyayena sune suka jefah rayuwata cikin hadari da halin rayuwa ina maineman afuwarku banyi tir dakasancewata bayar sunnaba wannan yazama kaddarata dama komai arubuce yake taci gaba da kuka kowa wajen yayi tsit alhj auwal yayi gyaran murya yakalli haydar yakirah sunansa yadago asanyaye shikanshi tausayin hameeda yakeyi kuma ashirye yake daya gyara zamansu

na am abba yanisah inaso kadubi girman Allah kamaida matarka dakinta kadaiji abunda yafaru duk aikin shedanne ina fatar komai yawuce shiru yayi sannan yamaida kallonsa wajen mairo tayi murmushi tadaga masa kai alamar yayarda hameeda ce tayi magana inaso inyi magana abba

yace munajinki hameeda tanisah nagode da kaunarda kuka nunaman duk da nakasance bacikin tsatsonkubah duk abunda naimaku bakudamubah kunaso inkoma acikin danginku saidai kuyi hakuri nahakurah da auren ya haydar kada kuyiman tilas akan komawa gidan sa bazan iyah yimaku musubah dan kunchanchan ci inbi umurninku saidai koda zan kara aure anan gaba inaso saina samu ilimin addini dayanda zanyi zaman aure

sannan inaso in samu mijinda yakesona nake sonsa ina fatar zaku karbi maganata” kowa yayarda da maganar hameeda sukaimata fatan alhairi daganan akaiyiwa juna godiya gwaggo sai kuka ganin take shikenan anrabata da hameeda dankuwa tanasonta kamar ranta suna kuka suka rabu tabi iyayenta ko kayanta basu tsaya daukabah sukai hanyar gida saida suka sauke doc khadija suka wuce gidan su

wai Aljannar duniya ashe su gwaggo karyar arxiki sukeyi mahaifin hameeda yanada kudi naban mamaki dakuma kwatance ai hameeda baki tasaki ganin tsaruwar gidan nasu tamkar aturai komai yimata akeyi saitarasa wanda yafisonta tsakanin mamanta da babanta sunkirah yan uwa sun sanar dasu anga hameeda

suntayasu murna sosai alhj isah harda walima yahada ta musamman saboda yarsa ranar walima saida tagayyato su gwaggo haydar ma yaje da mairo da yayansu sukansu dasukaga irin daularda hameeda take ciki saida suka girgiza

hameeda kam tayi sanyi dukiyar sam bata dametaba tafarazuwa islamiyya damacen tasauka amman duk ta manta yanzukam karatu take bawasa sannan idan tadawo gida kuma akwai malaminda yake mata sauran littafai. tadinka hijabai manya manya da nikaf idan kaga hameeda saita baka sha awa rayuwarta ta chanja kwata kwata.

alhj hamzane zaune cikin gidan sa nahutawa.yanzu yadawo daga tafiyarda yayi tsawon wata daya yajawo yar kwalbarsa yana murmushi yakalli kwalbar yakirah sunan hameeda sau uku yamayar ya aje yayi kishingide yana jiranta

Aisha. Ibraheem
[6:53PM, 10/22/2016] My Lovly Kawa: [7:37PM, 12/1/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
019

Takabbarta sallar la asar cikin natsuwa tafara sallah harta kammala ra aka a hudu ta sallamae tadaga hannu tana kai kukanta wajen Allah yayafe mata kurakuranta aduk sanda tatuna da irin rayuwarda tayi abaya takanyi kuka tayi tir dahalinta saidai kuma idan tatuna Allah gafurur raheem ne takanji sanyi aranta tadade tana mai kaskantar da kanta wajen Allah sannan tashafa addu arta idanuwanta suna mai kwaranyarda kwallar

tadauko kur aninta tafara karantawa tsayin mintuna talatin yana zaman jiranta amman shiru hakan yasaka yasake dauko kwalbar yasake kiran sunanta dakarfi har sau uku yajirah amman still dai babu alamarta yadauko wayarta yakirah saiyajita kashe yasake dauko kwalbar yana kiranta daya gana biyu tayi bindiga tafashe abunda yake ciki yabi iska

ido alhj hamza yazaro menene yake faruwar da wannan kwalbar baida wata cikakkar amsa hakan yasa yatashi da hanzari yayiwa dajin da bokansa yake cinke dankuwa yasan akwai matsala tunkafin yakaida zaunawa yafara korah masa jawabi sannan yasamu wajen zama

bokan ya turkune fuska tunda naganka nasan babu lafiya amman ya akai kwalbar tafashe bari mugani yadauko madubin tsafinsa yafara sambatu yana shafa madubi kaiiiiiiiiiii wata zaburah bokan yayi wadda ta haddasa tsakewar madubin tsafinsa

nan take hantar cikin alhj hamza tamotsa kutumar ubah wlh aiki ya warware alhj hamza yace kamarya boka toyanzu menene abunyi???? yagirgiza kansa ai wani babban lamari nagani hameeda tana zagaye da wani haske mai matukar kariya agareta yanzu duk wani surkulle namu dayake jikinta natsayin shekaru goma ya warware

babu kuma wani aiki wanda zamu aika mata yanzu yasameta alhj hamza yakatseshi haba boka yanzu da akwai abunda zai gagareka???? kwarai kuwa bamu iyah yiwa ma abota hasken goshi sihiri duk wani maiyawan ibada da salloli dayawan addu oi yanayin azkar aljannun mu koda kusa dashi sukaje zasu kone atake

ya musmuta kamar yayi kuka amman boka ya akai hakan tafaru bayan kace yimata aiki abune maisauki??? adah nafadi hakan amman ayanzu wlh tafi karfina kana iya zuwa duk wajen bokanda za kaje amman nikam wannan aikin bazan iyah ba alhj hamza jiki bakwari yabar wajen boka kasa komawa yayi gida haka yayita bin bokayensa amman maganar dayace daga karshe yasamu wani bokan yabashi wani kwalli yace yasaka kwallin yakwanta kwana da tunanin ta acikin zuciyarshi to zaiyi mafarkinta muddin takwanta kwana

zasu hadu acikin mafarki shikenan zata dawo gareshi har abadah idan kuma bata kwantaba tabbas zai haukace yayi masa godiya maitarin yawa dankuwa shiyasan duk yakwanta kwana saiyayi mafarkin hameeda suna aikata alfasha wannan kuwa baidameshiba dajin furucin hauka da farinciki yadawo gidah

karfe goma yadauko kwallinsa yasaka sannan yakwanta da tunanin rayuwarsu tabaya da hameeda shiyariga yayi yakinin hameeda matarshi ce babu kuma wanda ya isah yarabashi da itah sai mutuwa duk matansa basa burgeshi sama da hameeda baya samun gamsuwa matukar batare da hameeda yakebah yayi murmushi tunowa da kalaman boka ba shakka gobe warhaka yana nan tare da annurinsa

kuma yakudiri aniyar har abada bazai bari ta kubce masabah yajawo filo yaci gaba da barcinsa

Aisha. Ibraheem
[8:12PM, 12/1/2015] gentle ladyyy💃🏻: 💭YAR SADAKA!!!💭
020

Tunranar da hameeda tadawo gidan su batada lokacin kwanciya kullum cikin sallolin dare take tanakai kukanta wajen Allah yauma kamar kullum haka takwana saida akai asubah haske yafito sannan takishingida tana lazimi harbarci yadauketa
*******************************************
akwana atashi babu wuya gashi har maryam ta yaye yayanta yanzu tana dauke dawani cikin suna yawan zuwa garinsu mairo da itah da maigidanta haydar rayuwa tayi dadi inda muhd yayi aure matarshi rukayya kasim kuwa ya auri fatima kanwar fadil matar fadil Aisha tahaihu namiji akasamasa haydar

su hardo yanzu sana arda suke takarbesu akullum sukayi sallah sunayiwa haydar addua yasa yagama daduniya lafiya hameeda takan kawo masu ziyara hargidansu kursum suma sukanzo gidansu yanzu hameeda tazama malama amman kuma abu dayane taki tsaida miji tayi aure dan itah tsoron auren ma take

alhj shamsu yasamu alhj isah akanyanaso yatur sagir yafara soyayya da hameeda koda hakan zaisa alhj isah yayafe masa abunda yayi masa wanda tasanadinsa suka samu hameeda dakyar yayarda dahakan cikin sa a kuwa sagir yana ganin hameeda yaji yana sonta shima yataba aure matarsa tarasu tabarshi daya daya khadija

itah kanta hameeda taji yamata duk da haryanzu akwai sauran son haydar acikin zuciyarta amman tasan yanzu anriga anzama yan uwan juna sati biyu kawai akasaka akai aure biki bam yayi biki yangidansu haydar kaf babu wanda baijeba aranarne kuma akayi walimar haddace akur ani da hameeda tayi tasamu kyaututtuka dadama mairo kam tareda itah akakai hameeda dakin mijinta saidai suyi masu fatan samun zaman lafiya rayuwa kenan

sagir ne zaune saman kujerah hameeda tana gefensu likita yagama yan rubece rubucenda zaiyi yadago yana murmushi yamika masa hannu suka gaisa ina tayaka murna matarka tanada juna biyu kuma yaya biyune kwance amahaifarta yamika masa takarda da hoton sagir baki harkunne bakamar hameeda data rufe ido wai kunya agaban likitan yafara sakar mata kiss

wayarsa yajawo yafara kiran su mom dinta yafada masu yakirah su haydar yafada masu sannan mamanshi da dad dinshi kowa murna yake yana mata fatan sauka lafiya yayiwa doc godiya chak yadaukota tana zillewa ganin mutane saikallonsu ake ammanshi ko ajikinsa saida yajingineta cikin mota yalakuci hancinta aikinsan Allah dagayau bakebayin tafiya dankuwa bazaki wahalmun da yayanaba tayi murmushi yazagawo bari muje musha ice cream

sunakan hanya sukaci karo dawani waje mutane cinjim babu ko hanyar wucewa wani mahaukacine zindir haihuwar uwarsa yarasunata jifansa sagir ne yafito yana tsawatar masu kamar ance hameeda kalla tazaro ido ahankali tace alhj hamza haka Allah yayi dakai jitayi jikinta yana rawa. ganin sagir yayi kusa dashi tafito dasauri tana kwala masa sagir kirah yanajiyo muryarta yayi ido hudu da itah yaruga dagudu yana kaiwa saman titi motah takwasheshi ko shurawa baiyibah wata kara hameeda tasaki taduke tana kuka dasauri sagir yadawo wajenta yana tambayar lafiya tace muje gida nidai banason ganin wannan abun yadauketa cikin motar suka wuce kokallon inda yake batayibah mutane suntaru wajen suna kallo harsukakai gida hameeda batadaina kukaba yinin ranar sukuku tayini harzuwa dare sagir yakasa gane kanta

suna kwance saman gado amman hankalinta bayajikinta yajawota jikinshi waimeyake faruwa hameeda daa ganin alhaj hamza duk kinbi kindami kanki abunda yawuce aiyawuce banason kina tunawa dashi dasauri tajaye jikinta taga kirjinsa tana kallonsa dama kasan abunda yafaru??? ido yalumshe mata alamar eh yace nasan komai matata danhaka kidaina damun kanki nidazuciya daya nakesonki banatuna abunda yawuce kema inaso dagayau kidaina tuna komai inba yayanaba yashafa cikinta cikin dariya ta makalkaleshi daganan wasa yasauya nidai saina fito najamasu kofah

ALHAMDULILLAH inagodiya ga Allah dayabani ikon karasa wannan labarin inda nayi kuskure Allah kayafeman Allah yasa mutane zasu amfana da darasin dake cikin wannan labarin Allah yasa mufikarfin zukatanmu
SADAUKARWA
Nasadaukarda wannan littafin ga yan uwana kuma masoyan wannan littafin kaihardama wadanda basasona nidai ina sonku saboda ku yan uwanane almuslim ahul muslim daga karshe ina miko godiyata gawadanda suka karfafa man guywa dan intoshe kunnuwana daga masu sukata godiya agareku
taku har kullum

Aisha. Ibraheem
08069067379

[9:53PM, 10/27/2016] maman ahmad: 02 JAGORAN RAYUWATA

jikake shaaaaaaaaaaaa firgigit nabude idona cikin kaduwa namike tsaye jikina sai shata tarda ruwa yake gashi ana sanyi nan take jikina yafara kakkarwa hakorana suna kauran juna cikin in inna nafara magana. inna hure dan …………….saukan marinda najine yahanani karasa maganar !wata kara nasaki nazube ina kuka …..

dan uwarki nizaki mayar yar iska saunawa zanfada maki kada kikuskurah zakara yayi kuka na biyu. kina kwance dankina tabbatacciya lalatacciya mai kunnen kashi tahau jibgantah tashi ,maza kiwuce ….ko in shureki shegiya irin tsiya zuri ar jarababbu…. duka takaimun kintsaya kina kallona koni sa ar uwarkice 
gaba nane yabada rass sakamakon kayan wanke wanke danayi arba dasu gari guda kaman hauka jibge wani kuka nafashe dashi

kwalla .taturoman maza dauka kidebo ruwa kuma wlh idan kika bari gari yayi haske baki gamabah sainaci uwarki agidannan kicika dukkanin kayanda ke gidan nan idan kika gama ga wanke wanke nan yana jiranki tana gama maganar tayi tsaki tashige uwar daka

AISHA………………..gentle

08069067379

[9:53PM, 10/27/2016] maman ahmad: 07 JAGORAN RAYUWATA

ahankali na lallaba na aje allona nafito nadau tsintsiya nafara shara ,,,,,,muna fukar ALLAH nizakiyiwa gulma ??? kina ina tunsafe??? ba inda ban aika nemankibah ruwana ya kare. kinacen wajen iskancinki 
inna hure wlh islamiyya naje kiyi hakuri!!!rufeman baki ko intattakaki islamiyya kikaje kesarkin son karatu ko to bakida abincin dare agidannan maza dauki. kwalla kideboman ruwa …nadau kwallan naje ga uban layi jindadina daya furanda malam yabani sai wuraren magribah nasamu layina yakai nadebo inatah sauri ganin duhu ya kawo jiki jinayi ana kwalamun kirah natsaya mairo ce makociyarmu. tadan darani shekaru kausar daga ina kike da kwallah aka??? wlh ruwa nadibowa inna hure,,,,ruwa kuma?? ah meya farune (tabdi dazunnan fa innah hure ta aikama inna nah muje mukwashe ruwanta bata da bukata dasu ….um kawai nace nawuce abuna sotake ince wani abu suje su kitsama inna hure suce ina zaginta
ina kudundune dakina inda ake jibge haki da ciyawa yunwa ce take addabana nakasa barci jin motsin mutun adakin yasa natashi jikina yana kakkarwa saboda tsoro harzanyi ihu naga ashe baba nane sakamakon fitilansa daya haska ahankali yaduka kusa dani yasaka hannu cikin aljihu yafitoda takadda nannade kuda kune da tsire yakalleni cikin tausayawa ci mana kausar kasa kasa yake magana cikin sauri nafara kaiwa bakina inaci kaman wadda tayi kwana biyar bataci komai ba fitila mukaga anhasko mana tafara tafa hannu mezan gani malam nama kasiyo mata kakebeta kana lallabata taci ga yar gwal …..haba hure darenefah kina daga muryanki.sai makota sunjiki ….)yo sujini mana kawai malam kafito fili kace son yarka kake saika raba mana kwana zanfi gane hakan…………………………………
HAPPY JUMU. AT 2 ALL MUSLIM UMMAH

AISHA……………gentle

[9:53PM, 10/27/2016] maman ahmad: 09 JAGORAN RAYUWATA

yawan maganganunda akeyi agari yana matubar damun gwoggo rabi tun tana tose kunnenta harta gaji kunsandai magana yanda take nan take ake yaya tata balantana kauyenda kwata kwata baiwuce tungaye ashirinbah 
watara na bayan antaso sallar jumu a malan audu yabiya yasayama gwaggo goro da dan nama kai tsaye gidan tah ya nufah yayi sallamah bata tsakar gidah hakan yasa yawuce uwar dakanta saman dan buzun ta yasameta tana lazime tare suka shafa addu a yaduka cikin ladabi ya gaishetah ta amsa da sakin fuska andawo juma ar ne a wlh gwaggo ya gidan?hm gida dai lfy gayanan nikadai kamar manya kaga dayanzu kanada yaya aisaika kawoman su inrika ganin jikokina amman kaki ka kara aure saboda bakason farin cikina 
yanzu ace mace zata hanaka aure saikace itah zata biya maka sadaki ko itah zata zauna maka da matar maganar gaskiya dannan nidai abun nan yana konaman rai tashare hawaye. 
ya nisah gwaggo kiyi hakuri kekanki kinsan balaifina bane duk inda nafara neman aure sai magana ta kankama saikiji iyayenta sunce sun fasa nayi daya nayi biyu nayi uku harna gajima nadebe raina dawani zancen aure
dannan yazaka fadi haka ninasan wannan matar taka mai suffar dodanni babanza tabarkabah ….kuma aure saikayishi nayi magana da innar shatu zaka fara zuwa zance wajenta kuma zansa amaka amiya makomiya sainaga karyan rashin son kishiya kuma bakinka kanen kafarka kar inji kar ingani kafurtawa hure cewa zakai aure idan aka daura taji 
to gwaggo insha ALLAH yamika mata abunda yasawo matah ah kai dannan baka gajiya da dawaini ALLAH kaima yabaka 
wadanda zasujinkanka kamar yanda kakeman biyayya ameen gwaggo ameen toni zanwuce ko akwai abunda kike bukata??

AISHA……………..gentle

[9:53PM, 10/27/2016] maman ahmad: 06 JAGORAN RAYUWATAH

yana wucewa. tayi dakinta tana masifah haka na lallaba nazagaya bayi nasaka sabulu nayi tsarki sannan naji sauki sauki haka nazauna inata sauraren zuginda nakeji. haka nayita tauyan hanji harta kammala alalenta kumfanda yataso asaman alalen shita yade tadigaman manja ta wawuroman haka nadauka jikina har rawa yake. harna cinye nasude hannu badan nakoshiba saidai kawai nataushe da ruwa.saida naga tashiga daki naja allona nayi zaure wajen malam koda naje namakarah har ankusa tashi naje gaban malam namika masa allona murmushi yayi karanto inajinki kausar abun mamaki nakara karantawa koyau haka nakoma nazauna koda akatashi bandawo gidabah saida aka kawoma malam fura yabani nasha nayi kat yabani rubutu nasha sai yamma aka tashi inanan zaune yakirah sunana kausar taso nan natashi na matsa kusa dashi kije gida kinji kada kuma innar ki ta dakeki

malan niso nake inyi karatu sosai inzama malama nayi dariya hakorana dasuka rine makar ankwaso laka anyaba masu saboda tsaban dauda suka bayya sha kuruminki nasan kinada ilimi yanzune kika koma haka amman insha ALLAH komai yazo karshe kinji tashi kinji kimaza karki tsaya wargi ahanya tonace nadau allona nawuce 
yabita da kallo yana gigiza kai yarinya karama amman tana fama da gallazawar matar ubah abunda ke daure masa kai me kausar tayiwa wannan baiwar ALLAH dahar nayi mata asiri take manta karatu hmm ALLAH ya kyauta

AISHA…………….gentle

[9:54PM, 10/27/2016] maman ahmad: 08 JAGORAN RAYUWATA

a uzubillahi hure mene haka yata cefa???? a uzu bisa kanka malam….saikace kaga shaidan aikai za akirama haka mai budur war zuciya kawai anbi uwa kuma ankoma ana mannewa ya wooo andaiji kunya idan ansanta tayi tsaki tawuce abuntah 
nikuka babana kuka akarasa wanda zai lallashi wani shine yahade damuwarsa yafara lallashina saida ya tabbatar nasamu natsuwa sannan yafitah dakin ina matukar tausayin babana halinda yake ciki nafara tunanin rayuwata tabaya
malam audu mai tirela shine sunan mahaifina yakasance dattijone mai neman nakansa yana gudun zuciya da gori shiyasa baya damuwa da abun hannun mutane abu guda kawai yasani shine yatashi yanema ….yanada dan rufin asiri daidai gwar gwado yayi auren fari da hure auren saurayi da budurwa suna zaune awani dankauye yar tukunya dayake zamfara karamar hukumar gusau………

:hure macece mai matukar ganin kwanji dahangen abun gidan wani da nuna isah saikace diyar wani da wata indama tanada kyau tayi tutuya dashi muni uwa dorinar ruwa 
 shekaransu ashirin da malam audu amma ko batan wata bata tabayibah mahaifin malam audu limamine agarin sunansa malam mani yarasu tun malam audu yana yaro yataso ahannun babarsa dayake kirah gwoggwo rabi…..

!bayanda batayi dashi yakara aurebah ko ALLAH zaisa adace shima yaga jininsa amma yaki kauyen gaba daya zunden inna hure ake ana cewa itah tahanashi aure

AISHA ……………..gentle

[9:54PM, 10/27/2016] maman ahmad: 04. JAGORAN RAYUWATA

gaki da shegen bakin jini kamar mujiya saboda tsabar bakin jininki ko kare baya taya alalana balan tana mutun adole yasa nake kasata agida kwanon dake kusa gareta tadauka tajefeni dashi saiga kaina kintsaya kallona kimaza kiwankesu kafin infito

 tayi shigewanta daki….hawayene kawai yake bin fuskata nina zama tamkar boyi boyi ko dabba yanason hutu gashegen duka banga ranarda zata fito harta fadi ba a dakenibah …. haka nayi wanke wanke ga cikina yana kugi hanzayena sunata hautsinawa koda na kammala na mike bayana ya kage dakyar nasamu namike agurguje naje nayo itace yaubanbiyama talatuwa bah kada in makarah inakaiwa nadauki markade. yaunayi rashin sa a injini yalalace gashi kaf kauyen mu malam garba ne kawai mai injin markade nasan koda nakoma inna hure bazata yardabah zata dakeni 

saikawai nazauna jiransa saida ya gyaro injin sannan ya markademan 
na warware habar zanina nabashi kudin nadau markaden sauri kawai nake banako kallon gabana tsakar gida nasameta tana kai kawo tun abakin zaure na turje danyau nasan kashina yabushe…cikina yabada kuuuuuuuuuu sakamakon . hararar da ta watsoman. mekikeman tsayi akofar zaure sokike kitaraman makotah wuce ciki acen nesa da itah naraba harda dan guduna 

  wlh idan kika barar mun da markaden alalena sainaci ubanki ajikinki zan debi kudina kuma ubanki yadawo yabiyani 

AISHA……….gentle

08069067379

[9:54PM, 10/27/2016] maman ahmad: 01…..JAGORAN RAYUWATA

dasunan ALLAH mairahama maijin kai -ina godiya ga ALLAH dayabani ikon fara wannan littafin maisuna JAGORAN RAYUWATA kaman yanda nafarashi ALLAH yanunaman nakammalashi lfy ameen

 

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM
wurine mai kumshe da daddadan iska mai matukar sanyi wurine mai tattare da natsuwa da nishadi bakajin motsin komai sai kukan tsuntsaye dasuke shawagi awajen gwanin sha. awa. 

igefe daya wasu tsuntsayeni masu matukar kyau suna kuka tamkar masu rera waka acen kusa dawasu furanni wani matashin saurayine zaune. gefensa wata matashiyar yarinyace….zaune tana zuba kamshi

kujeranda suke zaune tana lilo dasu ahankali

suna cikin shiga ta alfarma kowannensu yana cikin nishadi agabansu wani karamin teburi anyi masa ado da furanni asamansa wani kyakyawan tirene shake yake da kayan marmari 
hannu yasaka yadauko apple yakai bakinsa yasaka hakoransa ya gutsura yana murmushi ya tauna ahankali sannan yanufi bakina dashi yana lumshe ido baki nabude in gutsurah

AISHA. …………….gentle

08069067379

[9:54PM, 10/27/2016] maman ahmad: 03 JAGORAN RAYUWATA 

tafiya nake inacin tuntube sakamakon rashin yawo da takalma. dabayi inda sabo nasaba dan akafa nake yawace kaf kauyen mu ga sanyi ga duhu sauri kawai nake kar gari yagama wayewa 

koda naje tuka tuka bakowa”’ towama zaije diban ruwa da asubar fari ”’ina buga ruwa ina waige waige harna cika kwallan’ nadauko ina tafiya ina hamma ‘saboda tsabar barci dayake addabata 

saida nacika kayan gidan kaf’ dama nasabah aikinane kullum safiya haka nake jidar ruwa kaman hauka narasa ina inna hure takekai ruwa muba masu yawaba dagani sai itah sai babana .. idan ma ruwan gidan basu karebah haka tare zubar dasu akasa dan tsabar mugunta dandai kar inhutah bansan mena tsare mata bah nashare hawayena 
alwala nayi nayi sallah bayan nagama nafara wanke wanke har rana ta kunno kai banyi ko rabiba gashi yunwa tana damuna. inayi ina hamma…
banji motsin mutun abayanabah saukan mari naji afuskana bashiri nasaki sosan wanke wanke shegiya la ananniyar yarinya yanzu dan ubanki tundazu dana sakaki aiki kina nufin baki gamabah uban waye zai wanke makisu kina ganin rana harta fito kinsan zakiyo man itace ga markaden wake yana jiranki sokike inyi ranar sauke alalene

AISHA……………..gentle

[9:54PM, 10/27/2016] maman ahmad: 05 JAGORAN RAYUWATA 

kuma dukan da zanyi maki ajene ..bawanda ya isah yahanani indakeki ..dan ALLAH inna hure kiyi hakuri wlh injin markaden neya lalace najirah yagyarah ,,,wazakiyiwa karya ke kausar kifitah idona nizakiyiwa karya ina zuwa zan nuna maki kurenki kofan gida tanufah taja kyauren gidan tasaka icce ta gicce daki tashiga ta fito da kofi ahannuntah tunda naga kofin gabana yafadi na aza hannu aka nafara kuka nikadai nasan azabar da nakesha duk ranarda tamun tsarki da ruwan barkono. hakuri nafara bata inna hure danson da kikewa iyayenki kiyi hakuri idan kinaso iyayenki su shiga aljanna kiyi hakuri bugu takaiman ga bakina nantake ya bare da jini anki ayi hakurin idan ke kike rabon aljanna idan suka zo kirufe kofah kihanasu shiga
haka tamun tsarki inatah mirgina ina ihu ….ke kama bakinki tunkafin inbuge maki shegen bakinnan da icce bashiri nasaka hannu na toshe bakina ina kuka ga yunwa ga azabah 

duk ranarda tamun tsarki sainayi kwana biyu ko tafiya bana iya yi

ina cikin kuka babane yayi sallama yashigo cikin sauri yakaraso inda nake ya dagani innalillahi kausar lafiya????
sallal lami tafara tana tafa hannu tabdi niza a gwadawa bariki zakawani tallabata kana tambayarta me akai matah…. to tsarki namata da barkono ko kanada abunyine???tsarki kuma da barkono???? kwarai kozaka rama matane

kai ya girgiza ah ah ALLAH yabaki hakuri idan kuma yakifah?? malam wlh kafitah idona naga take takenka akan wanna jarababbiyar yar taka kawai kafito fili kafadi abunda ke zuciyanka mikewa yayi yashiga dakinsa yana hawaye

AISHA……………..gentle

[5:06PM, 10/7/2015] Gentle ladyyy💃: 41 JAGORAN RAYUWATA

malam audu kam duniya gabadaya ….tayi masa zafi….:har akayi sadakan bakwai kausar bata warwarebah….!bayan anyi addu ar bakwai hure tamatsama malam lamba akan dole kausar tadawo hannunta 
tundaga lokacin sai kausar tadawo hannun hure ba irin ukubarda bata gana mata tun tanayi aboye malam baisanibah harya gane 

tunda kausar tadawo gida sai hankalin malam gaba daya yakarkata zuwa gareta baya kaunar abunda zaitabata…..hakan yana yiwa hure ciwo gaskiya da sake yanzu naga take taken malam soyake yahanani jindadin rayuwata bari kagani ainasan tubkar zaren 

da yamma tashirya saigidan bokan tah itah kam hure ta sakan kance akan boka shine ke iyah warware mata dukkan damuwarta
tana zaune gaban boka bayan tagama korah masa jawabi 

wata mahaukaciyar dariya yayi aike kanki kinsan aikina bana wasa idan dai zaki bada kudi to angama 

boka ni kudi ba matsalata bane indai bukatata zata biya ba abunda bazan yibah
tayi murmushi yanzun ma dasu nazo

wata mahaukaciyar dariya yasaki angama fadi bukatanki mekikeso ayi mata????????

AISHA……………….gentle

[5:22PM, 10/7/2015] Gentle ladyyy💃: 42 JAGORAN RAYUWATA

sonake kawai akamaman bakin iyayen shatu idanuwansu su kauce akan duk wani abu dazanyiwa kausar

sannan malam yadawo atafin hannuna sai abunda nace zaiyi bai isah in aza kara yace zai gibtaba inaso acire masa son duk wata mata aduniya idan baniba kai koda uwar sace idan tana raye….bana kaunar yasake yin wani aure wandama yayi abaya kaddarace da rabon wannan jaarababbar yarinyar boka banason taci gaba kokadan inaso atoshe mata kwakwalwa tabar gane karatu inaso takare rayuwarta ajahila wadda batasan komaiba 
nayi alkawarin indai ina raye kausar bazata taba jin dadin rayuwabah koda zanyi yawo tsirara wlh sainaga bayan kausar kaman yanda naga bayan shatu
puhahahahahaha indai wannan ne ba matsala amman fa aikin akwai wuya zaki iyah????

wlh boka zan iyah koma menene 

aljani kudinga yanaso zai dubaki idan kinshirya nan da kwana biyu saiki dawo
wlh ni ashirye nake boka koyanzu,,,totunda ashirye kike tashi kishiga wancen bukkar …angama boka ..ki aje kayanki anan kuma dakin shiga ki tube na jikinki dan bayaso ya wahala wajen dubaki
duk da tanajin tsoro amman tadake saboda tafi kaunar ta rasa ranta indai akan waccen shegiyar ne dahaka takai bukkar dulum dama dare yafara tayi yanda boka yace tacire kayanta 

tashi yayi yana lasar baki dama yana kwadayin wannan ranar saigashi yanzun ranar tayi 
dawan nan yakarasa ciki. yabiya bukatansa saida yaji ya gamsu sannan ya umurceta tasaka kayanta yafita

AISHA…….gentle

[5:38PM, 10/7/2015] Gentle ladyyy💃: 43 JAGORAN RAYUWATA

wa iyazubillah Allah ya karemu damu da zuriyarmu daga fadawa halaka ameeen 
tatashi dakyar jikinta duk tsami tunda take arayuwa bata taba shan wuya irin yaubah dakyarma take tafiya tasaka kayanta tafito 
yaune ta sameshi inda tabarshi tazauna

boka nafito ,,,,yauwa aljani kudinga yace wannan aiki naki yanada wuya danhaka kwana uku zakiyi ana dubaki ido tazaro waje wannan wahala danasha bana fatar insake shanta
boka bawatah hanya sai wannan nidai kabashi hakuri 

inah aiwannan itace kawai hanyar idan kuma kinji bazaki iyah bah tashi kiwuce yanuna mata hanya 
jiki asabule tace bakomai boka na amince nidai bukatata tabiya kawai 

ya washe baki. kitabbatar kindawo gobe da anyi magriba sannan daga yau kada kisake sallar isha i sai bayan kwana uku ….
ai wannan mai saukine boka shikenan bukatarki tabiya tashi kitafi 

dakyar tasamu tatashi babbare take tafiya hartakai gida tana zuwa gida. takwanta saboda wahalan da tasa ya luguiguyata 
kai wahala kam badadi gashi yace kar inyi wanka saida safe ballai ingasa jikina dawannan har barci yadauketa

bata farkabah. sai bakwai na safe saida ta aza ruwan zafi tai wanka tagasa jikinta sannan tasamu sauki 

AISHA ……………..gentle

[5:52PM, 10/7/2015] Gentle ladyyy💃: 44. JAGORAN RAYUWATA

fargabanta daya yauma za akuma irin najiya kai wannan duba yanada wahala badan inason bukatata tabiyabah bazan iyabah aini jiya kam badan boka yaceman aljani bane dabazan yardaba dama aljanu kattine sai shegen doyi kaman mushe
yinin ranar haka takasan ce batada wata wal wala tanata ALLAH Allah kada dare yayi 

ana fara kiran magriba tafita zuwa wajen boka yauma andubata wahalarda tasha yau tafi tajiya danyau sau uku yana dubatah harda suma tayi tayi dana sanin wannan dubin saida tayi wajen awa daya adakin kafin tafito tayi sallamah da boka tatafi wlh dabadan kada insha wahala abanzabah dabazan koma gobeba amman yazanyi dole inkoma
haka takoma washe gari da magriba tayi Allah wadarai da wannan dubin shine nakarshe yaukam yayi bama iyaka sai wajen karfe goma yabarta sannan tafito tasamu boka zaunawa tayi tana nishi zufa sai tsiyaya yake 
boka yanzu shikenan ko????

ah shikenan angama dubaki bakida wata matsala idan kinkoma gida kada kiyi wanka ko tsarki kada kiyi kuma kitabbatar yau mijinki yayi tarayya dake idan har baiyarda dakebah tofa aiki ya lalace sai ansake wani danhaka kisan yanda zakiyi ya kwanta dake ayau dinnan idan kinsamu haka shikenan sainaji sauran bayani daga bakinki hahahaahahha tashi kije aljani kudinga yana godiya da hadin kanda kika bashi

AISHA……………gentle

[6:04PM, 10/7/2015] Gentle ladyyy💃: 45 JAGORAN RAYUWATA

murmushin yake tayi nima nagode tashi tayi taje gida yaukam duk da gajiyan da takeji haka tahana idonta barci har malam yadawo yaukam anata nan nan dashi saida tasamu biyan buka tarta sannan suka kwanta 
tundaga ranar malam yadawo kamar wani hotiho baya da ra ayin kansa saina hure yama manta da wata kausar

kausar wahala saita kara mata yawa tayi kuka tayi kuka😭harta gaji kuma kaf kauyen bawanda yake damuwa da itah balantana yadamu da azabarda hure take gana matah
hurekam yanzu batada wata sauran damuwa tasamu abunda takeso sai rashin. mutuncinta yadada bayyana
tanisa daga dogon tunaninda tayi nishikenan yanzu banida wani gata aduniya waye zai zamoman. JAGORAN RAYUWATA????? wazai fitarr dani acikin wannan kangi na rayuwa mahaifinama naga innah hure bata barshibah balantana ni tashare hawayenta
ya Allah kaga halinda nake ciki kaine gatana ALLAH ka kawo mani agaji 
takwanta talumshe idonta barcine yafara figanta …..zumbur ta mike sakamakon jin charan zakara dasaurinta tafito tadau kwalla tayi hanyan diban.ruwa tunkafin innah hure tadaketa

AISHA……gentle

[8:01PM, 10/7/2015] Gentle ladyyy💃: 46 JAGORAN RAYUWATA
*******************************************saida nakammala aikina duka nakai markade sannan tabani abun karina duk da bawani abincin kirki bane dan shekara biyuma idan akabashi zai cinyeshi batareda ya koshibah

asace nadau allona nayi makaranta yauban makaraba… naje wajen malam nabiya karatuna ras yaukam murna kaman inceme:D:D yausharabon da abiyaman karatu in mayar harna manta malam ma yaji dadin haka dama addu a bazata fadi kasa banzabah shidai yana matukar tausayin kausar kasancewar shatu innar ta awajensa tayi daukan karatu
bayan antashine takoma malam yasake dada mata wani yauma bata koma gidabah saida akatashi makarantar yamma mukayo hanyar gida dani da talatuwa muna tafiya. 

muna yar firan mu ahanya
wainikam kausar kwana biyu naga kindaina biyaman diban ruwa koyowar itace bansaniba ko laifi namaki????

wane irin laifi talatu kekanki kinsan badadin inna hure nakejibah kwana biyun nan tamatsaman bansan yazanyibah😭😭 kidubafa kullum dada tsanata takeyi bansan menatare matabah
hakuri zakiyi kausar komai yayi zafi aduniya maganinshi Allah kuma insha Allah ba abunda innah hure ta isah tamaki wanda ALLAH baimakibah kiyi hakuri

AISHA…………gentle

37 JAGORAN RAYUWATA

 hannu tasa tana share mata hawaye 

talatuwa diyace ga malam garba sunan innarta suwaiba amman. yan kauyen suna kiranta inna mai kosai …talatu itace kawai kawar kausar Allah yahada jininsu bayanda hure batayibah dan ta rabasu amman abun ya faskara dole ta zuba mata ido dan talatuwa marar kunyace takarshe akan yawan shigowanda take gidan idan taga hure tana muzgunawa kausar
saita saka bakinta kausar tanajin tsoro dan duk ranarda hakan yafaru saita daki kausar da dare akan haka kausar tahana talatu shiga gidan dankarma tagani dan muddin tagani tofa bazata kyalebah 

saida suka kawo daidai gidan suka rabu akan zata biyo mata suje diban ruwa 
dama tasan ajene duk marece saitayi diban ruwa da sallamarta tashiga gidan tasha jinin jikintah ganin innah hure tsakar gida zaune saman yar tsuguno tadaura kafa daya akan daya tana girgizata kaman kadan garwa haka ta sulala ta aje allonta tadau kwallah tafitah ko uffan batace matabah 
kausar kam bata damubah dama tasan iya ace baza a bata abincin darebah kuma idan da sabo tasaba dawannan. duk ranarda taje islamiyya to kam batada abincin dare indai wannan ne bazata wani damubah itadai duka kawai take gudu ko tsarkin barkono 
ahanya tahadu da talatu suka juya tare suka nufi tuka tuka

AISHA………………gentle

[8:13PM, 10/7/2015] Gentle ladyyy💃: 48 JAGORAN RAYUWATA

*******************************************yaukam basu tararr dawani jirabah haka suka dibo ruwansu suka kamo hanyar gidah suna tafe suna firah talatu tana bata labarin zuwanta daji dazu wani kare yabiyota tayarda zaninta ahanya batasan batada zanibah saida takai gida😂😂😂 aikuwa mai kausar zatayi inbah dariyabah harda kallah ke talatu duk rashin kunyarki amman kikeda tsoro haka aina zata bakida tsoro;)
haba kausar karefah wlh kokece nasan rugawa zakiyi 

Allah bazan rugaba kawata zanma tsayane inga gudun ruwansa 😂……bawaninan nibanyardabah

kai amman kallo yabarni tasha naso inganki kina gudu jijjibah dake haka wayyo Allah😂😂😂😂 
kinga dariyar fa ta isheni haka:evil: tunda kin dara aisaiki bari nimafa wlh bayan nakoma gida danaji innah tace induba inga nakai kallona naga banda zani kuma cikin unguwar nan naratso ai darriya saida nakai kasa😂😂
nidai mutafi kinga marece yayi 

hmm bawani kidaice mutafi kada hure tadakeki

AISHA………gentle

[8:55PM, 10/7/2015] Gentle ladyyy💃: 49 JAGORAN RAYUWATA

********************************************hmm najidai mai yarda zani muje kawai😂😂

ainikam tunda nabaki wannan labari nasan nabani da mugunyar dariyanki 

ahto aibani nace kibanibah kece kika bani 
****************************************

zaune yake dashi da abokinsa suna fira amman hankalinsa gaba daya yanakan su kausar dasuke fira har yanzu kausar bata daina dariyabah
lura dayayi hankalinsa kwata kwata baya tare dashi yataboshi yadan razana sannan yasauke ajiyan zuciya ‘”lafiyadai falalu????)

hmmm. lafiya kalau lado mekagani???? yazace bakomai bayan naga abunda kake kallo….hakane lado dama wai har yanzu akwai kyawawa agarin nan ????? lado yayi murmushi waine ma to aikagani saikuma kadauke idonka
😳 bangane indauke idonaba to akan me???? falalu nasan dai duk wannan bazai wuce kausar kake maganaba yar gidan malam audu to wlh idan ma sonta kake ina baka shawara ka gaggauta hana zuciyarka kamuwa da sonta tun wuri dan bazaka same tabah
”””””’amman fa idan kanajin shawara idan kuma sokake saika jawa kanka cin mutunci to bisi millah 
haba lado duk me yakawo wannan maganar nidaikam wlh nayi mata dan ina ganinta tatafi da imanina duk da tayi yarinta dayawa amman tamun wlh ya kare maganar tare da kallon lado wanda tunda yafara maganar yakura masa ido baki bude 

AISHA………….gentle

[9:12PM, 10/7/2015] Gentle ladyyy💃: 50 JAGORAN RAYUWATA

******************************************

yayi murmushi yadai lado naga kasaki baki???

:haba abokina dolene tasa naga kanata zuba akan yarinyarda kokasha giyar wake bazaka tunkari gidansubah

waikamantane dako yar gidan waye???? idan ma kamanta nizan tuna maka kausar yar gidan malam audu mai tirela ,,,nasan kasan matar ubanta yanda take bama saina baka labaribah idan bakasantaba adah aiyanzu dawowarka zaka sani saboda kaf kauyen nan bawanda baisantabah
idan ma kagwada kana sonta wlh hure saita shuka maka rashin mutunci ada tanada samari amman yanzu bako daya duk yanda kake sonta saidai kahade kwadayinka indai kyau kam akwai kyau amman innah hure tayiwa samarin garin nan shamaki akantah danhaka nake rokonka
dan Allah abokina mubar maganar nan anan dagani saikai kada wani yaji…..

wani shegen kallo ya watsa masa na kama rainani ….wai me kake nufi nifa bangane sambatunda kake yibah?????

au:oops: kana nufin duk bayaninda namaka baka fahimtabah?????
inako zangane malam kamun magana da yarena na hausa tayanda zan fahimcekah
baki bude yake kallonsa todafa dawani yare namaka magana????’ ainaga da hausa nayi kaga abokina. mubar wata maganar wasa kadauke kanka akanta ina rokonka 
ya tsareshi da ido saboda ga hure mala ikan daukan rai ko??? ko itah Allah ce dazanji tsoronta bari kaji niyanzuma naji nakara sonta wlh nine zanzama JAGORAN RAYUWARTA 

insha Allah saina share mata hawaye kuma hure ba abunda zatayi yaudinnan ma zanfadawa babana. anemaman aurenta

AISHA…………….gentle

[9:31PM, 10/7/2015] Gentle ladyyy💃: 51 JAGORAN RAYUWATA

*******************************************

wainikam abokina meyasa kakeda kafuwane?????

ah naji koma mezaka fada indai akan kausar ne naji nagani kuma bazan iyah barin abunda naji zuciyata tana sobah muddin ina numfashi tofa saina aureta saidai idan itace tace bata sona wannan yazama dole in hakurah. 
amman kuma bana fatan haka yakai zancen tareda kallon lado 

yanzun kana nufin abokina bazakaji maganarda nafada makabah????? indai wannance kam lado bazanjibah kama daina wahalda kanka
haba abokina ninasan abunda nake gujemaka bawai banason farincikinka bane amman sanin wacece hure shiyasa harnafadi haka kazo yau muje dandali ga yammata nan barjit saika darje……
a ina????? wai awannan karkarar ainikaf banda kausar banji zan iyah auren wata ya anan bah itah daidin nakeso idan bazaka tayani nemabah kasaka ido kayi kallo
 yanzudai………………..:hannu yadaga masa alamar yadakata indai ba alhairi zaka fadabah akan soyayyata da kausar ina mai rokonka kayi shiru yayi maganar tare da mikewa. idan katashi kataso muje kawai yasa kai yafara tafiya
yadade zaune awajen yana nazari kafin yatashi yabi bayanshi 

*******************************************

falalu dane ga sa adu”mai unguwar garin shine danshi nafari kuma akauyen shine kawai yayi karatu har gaba da scndry yanzuma yana karantar wane cikin makarantar bokon datake cikin kauyen. satin sa daya kenan dadawo wa abokinsa daya wato lado sun taso tunsuna yara karatun falalu shine yarabasu amman duk da haka basu watsarda abokan takarsubah

AISHA.,…………………..gentle

[10:25PM, 10/7/2015] Gentle ladyyy💃: 52 JAGORAN RAYUWATA

kaman yanda yafada baiyi kasa aguiwabah yasanarda maigari kasancewar falalu yanada natsuwa sannan kumaga,,hangen nesa kaf yayansa bawanda yakeso kaman sa ya kira sunan sa ya amsa cikin ladabi'””

dagaske kakeyi kana sontah??kaiya daga alamar ah”””””shikenan tashi katafi karka damu idan muka hadu da mahaifinta masallaci zanyi masa magana insha Allah 

                 baki yawashe dan murna nagode baba Allah yakara maka lafiya Allah yabar girma””””ameen ameen “””washe gari da akaje sallan asubah bayan angama maigari yasa akayimasa magana da malam audu bayan anwatse masallaci acen kusa da liman yasameshi yabasu hannu suka gaisa sannan yanemi waje yazauna yayi shiru

        mai garine yayi gyaran murya malam audu nasan zakayi mamaki da akace maka inason magana dakai nakirakane saboda zamu dan tattauna wata magana 

bazan tsaya wani dogon zancebah dan wajenane yaga yarinyar wajenka kausar yanasonta da aure shine yashaidaman akan inzo innema masa izinin aurenta awajen iyayenta idan har bata da miji nikuma banyi kasa aguywaba nazo kaji dalilin kiranka,,,,,,,

kai alhamdu lillahi wlh naji dadin wannan abun ranka yadade indai wannan ne bawata matsala wlh nidai nabashi kausar wlh koyanzuma idan kun shirya adaura aure ga malam liman nan

murmushi yayi haba kaikuwa malam audu me kakeci nabaka nazubah aikomai gaggawarmu muna jirah su fahimci juna idan yarinya batada ra ayinshifa???

AISHA……………………..gentle

[10:48PM, 10/7/2015] Gentle ladyyy💃: 53 JAGORAN RAYUWATA

ninasan indai kausar ce bawata matsala amma tunda kace. abarsu su fahimci juna aishikenan 

hannu yabashi suka gaisa sannan yakama hanyar gida yauji yake kaman anyi masa albishir da aljanna lokaci yayi dazai aurarda kausar kozata huta da ukuban hure duk da yana tausayinta shekara sha uku kashinta baiwani yi kwaribah ga jikin kaman batacin abinci kaman iska yahurata tafadi rashin kibantane yakesa ake ganin tsayinta
atsakar gida yasamu hure tana hura wuta tadora ruwan koko….tana ganinsa tataso ah malam lafiya naga kadawo fuskanka sai fara a take kaman wanda akaiwa kyauta???? hmm wlh yau hure ina cikin farinciki zaunawa yayi yafara waige waige,,,,,,

“*lafiyadai mekake nema???? yakalleta kausar mana tana ina????? ta kalleshi ayatsine ta mere baki tana wajen diban ruwa wani abune????

ah ah dama maigarine yauda aka gama sallah ya aika akakirani….

kujerah tajawo tazauna Allah yasa wani mukami za a baka…inajinka saiyace me??? yayi murmushi kekam hure duniyace agabanki …nidai inajinka nakagu inji abun alhairrinda yasamemu

cewa yayi danwajensa yaga yarinyar nan kausar yanasonta da aure shine yafada masa yazo wajena yanema masa aurenta 
cikin inda inda take magana….ban…..ban ….bangane wakake nufibah????wane dan nasa kasan yayan nasa dayawa??

ah dansadai nafari falalu wanda yaje birni karatu ….-inajinka kaikuma saikace masa me?????

,mekuma zance masa wanda yawuce nabashi….mikewa tayi tsaye balbalin bala i aikuwa malam kanemawa kanka rashin zaman lafiya agidan nan toni banyarda ba ehe
tashi yayi yana mata wani kallo awulakance …baki yardabah kikace??ah ban amintabah kuma dolene abi umurnina ehe…..dankinawa????watoma kece kike aurena banine nake auren kibah toki sani baki isah kihanani iko da yatabah saboda bake kika haifaman itah bah hure naga rashin hankalinki saidada gaba gaba yake toki sani aure zanyiwa kausar bana neman komai awajenki kwandalarki banaso ahidimar bikinta danhaka baruwanki yarodai nariga nace nabashi kuma ke baki isah kihananibah 

AISHA ……………….gentle

[9:19PM, 10/8/2015] Gentle ladyyy💃: 54 JAGORAN RAYUWATA

shigowatane yasa malam yinshiru kallo yabini dashi harna juye ruwan harkasa nagaidashi ya amsa cikin fara a yadafa kaina kinyi sallah kausar????kai nakada alamar ah ah…tojeki kiyi sallah kisameni daki inason magana dake tonace tare da mikewa 

malam menaji kana fada kasandai bata karasaman aikinabah ko????’kokallon inda take baiyibah yashigewansa daki

saida nayi sallah sannan nasameshi adaki akasa nazauna na dukadda kaina baba gani'”

        kinyi sallarko???? kainadaga masa yauwa kidaina wasa da sallah kinji duk abunda kikeyi dakinji anyi kirah ki gaggauta ajeshi saikin sauke nauyi musamman sallar asubah da isha i kina jina????

-insha Allahu baba zankiyaye daga yau “””yauwa’Allah yamaki albarka….na amsa da ameen….abunda yasa nace kizo kausar yaumunyi magana damai gari yaron wajen sane yace yanasonki da aure shine yace anema masa aurenki “”””tonidai nayaba da hankalinsa kuma nace nabashi bansanibah ko hakan zaimaki dadi kigafarceni””””

ah habah baba wlh bakomai ai saboda ka isah danine kayi haka nayarda na amince zan zauna dashi komai wuya komai dadi

nasan bazai cutar danibah tunda shine yace yana sona 

yayi murmushi””Allah yamaki albarka kausar tashi kije ki karasa aikinki tonace tare da mikewa 
*******************************************

falalu yafara zuwa zance wajen kausar itah daikam batasan wani abu soyayyabah ko firan ma bata iyah bah saidai tayita saurarenshi yana bata labaran bandariya tayi ta dariya kullum idan yazo akwai rashin mutuncinda hure take masa rashin arziki kwando kwando

tana zaune bakin kofan dakinta tabuga uban tagumi yanzu duk burina danaci akan kausar wannan tsinannen yaron soyake yarusashi dare daya kenan duk wahalarda nashama tatashi abanza kenan?????

AISHA…………………gentle

[9:20PM, 10/8/2015] Gentle ladyyy💃: 55 JAROGAN RAYUWATA

ina wlh bazan taba yarda kausar taji dadin duniyaba nida nakeso ta wulakanta. nahana samarin garin nan suyi soyayya da itah gashi dan maigari yaganta mai shegen kalle kallen tsiya 

hmmm aibanga ta zamabah wlh bari kagani mayafi ta surah ta fitah azaure tasamesu yaduka yana gaisheta ta wurga masa harara tayi kyacci zanyi maganinku wlh

*******************************************

hure ce zaune gaban boka “”””tana korah masa jawabi””””boka kaji abunda yake tafe dani sonake kawai akorata tabi duniya centa halaka ko namun jeji su cinyeta koma yazata kaya baidamenibah nidai bana kaunar ta auri wannan yaron sannan inaso arufeman bakin malam da shi mai bakin naci. harma dawadanda sukayi ruwa da tsaki wajen neman auren banaso kowa yatuna dawata kaunar aduniya 
hahahahahahahahahahah wannan ne kawai bukatanki?????ah boka itah ce…yo aiwannan shine aiki mafi sauki. awajen mu . ina zuwa 

tashi yayi yazagaya baya yadawo rike da kurciya daya hannunsa rike da laya yazo yazauna ungu wannan. jiki na rawa ta karba ….kisamu waje ki ajeta idan dare yaraba kifito ki kalli kudu kikirah sunanta sau uku. sannan kisaki kurciyan ina mai tabbatar maki kobangon duniya takai tofa sai itah ma takai da kafafuwanta 

wannan kuma layar kisamu kwalbah kisakata aciki ki rufe bakinta dakyau kijefa amasai dakinyi wannan komai ya kammala. bawanda zaisake tunawa da itah har abadah sai idan sunyi ido biyu da wanda tasani 
nagode boka ga wannan ta ajemasa cikin zumudi takama hanyar gida koda takaigida haryatafi tasamu taboye kurciyan tasamu kwalban tasaka layan tarufe tajefa amasai

                   yau ko gyangyadi bata bari tayibah sai idan asace yadebetah dare yana rabawa tadau kurciyan ta lallaba sannu ahankali tafita tsakan gida takalli kudu takirah sunanta kausar!kausar!!kausar!!!

sannan tasaki kurciyan tatashi firrr firrr””””

                 cikin barci taji kaman ana kiran sunanta tatashi firgigit na am “””mikewa tayi kaman an muntsiletah tafita bako dan kwali hure tana labe tana ganinta tabude kofah tafitah…………………………………..

AISHA…………gentle

[9:21PM, 10/8/2015] Gentle ladyyy💃: 56 JAGORAN RAYUWATA

******************************************

wani dadine yakama hure harda rawa tayita tika abunta yau burinta yacika gobe dole takoma wajen boka taimasa godiya tasan kausar dawuya takai labari gashi dare yayi tasan tun ayau wani namun jeji zai cinyeta dawannan takoma takwanta ranta tas kaman me***********************

tayi tafiyan kilo mita hamsin cikin sauri take tafita tamkar tana tashi sama kasancewar darene sai kurciyan tasamu mafaka asaman wata katuwar bishiya kausar tasamu matakala tahau saman bishiyan takwanta barci yayi awon gaba da itah

washe gari hure tatashi cikin farinciki tagyara gida tadauki kayan kausar gaba daya daduk wani abu datasan yadanganci kayanta tasamasu wuta tayi hakane domin tashafe tarihin kausar tamkar ma ba ayiwata kausar adoron duniyaba. malam yana zaune tsakar gida yana kallonta 

saida tagama yace wai hure kayankine kiketa konawa kosun maki tsufane????? kaita rausaya a malam nagaji dasukam…toko asiyomaki wasune ….takada kai idan zansamu inaso …zaki samu mana anjima zansiyo maki saiki zabi wadanda suka maki 

shikenan malam nagode saida yakarya sannan yafita dadi kaman tayi hauka tabbas tayarda da maganar boka malam yamanta kausar tunda gashi kayantama yamanta nawaye haka zalika kullum safiya saiyaje dakinta idan baigantaba zaitambaya tana ina amman yanzu kokallon kofan dakin ma baiyiba alama kenan baimasan wata tayi zama acikibah lallai dolema inje wajen boka aiki kam yayi kyau 

*******************************************

al amarin kausar kuwa. tana saman bishiya kwance kaman anmintsileta tatashi zumbur tasauko akan bishiyan tayanki daji tanata sauri kaidaka ganta kasan bata cikin hayyacinta dan saurinda take idanda za ahadata sauri da mota na tabbata zata tsere mata

AISHA ………………….gentle

[9:22PM, 10/8/2015] Gentle ladyyy💃: 57 JAGORAN RAYUWATA

******************************************

haka tayi tatafiya badare barana idan tafiya tagibta da itah cikin gari takanyi tsince tsince taci koda tanacin abincin kurciyan tatashi haka zatabar wajen taci gaba da tafiya

idan dare yayi takan samu mafaka takwanta watarana batama kwanciya haka taketa tafiya badare barana lokaci yana gudu ranaku sunata tafiya satittika sun shude watanni suna tafiya kausarce zaune jikin wata bishiya kusa da titi tana barci

kawai tafarka tafara ware ido tashi tayi zata tsallaka titi

…………………………………………………………

acen gefen hanya wani maharbine dadankonsa yaketa biyar kurciyannan tana kwantawa jikin wata bishiya yasaitata ya harba cikin sa a yasmeta akanta nan take tasulalo kasa yaruga yadauko yar karamar wukarsa. tanata shure shuren mutuwa yayanke””””””””””wata kara yaji asaman titi kitttttttttttttttttttt aida hanzarinsa yadau kurciyan yaruga zuwa bakin titin yaga meyake faruwa shima yaba idanunsa hakkinsu kada abashi lbr wata matashiyar yarinya yagani kwance cikin jini bata ko motsi wanda yakideta yafito cikin mota ganin aika aikarda yayi yasaka yadora hannunshi aka yana fadar innalillahi yawaiga gabas kudu baiga kowabah sai wannan maharbin rike da kurciya ahannunsa. yamatsa kusa da itah yatababa saiyaji kirjinta yana bugawa yadago yakalleshi 

dan Allah bawan Allah taaimakaman insakata amota inaji tanada sauran rai cikin hanzari yatsallako ya aje kayansa na harbi yarika masa itah suka sakata amota yayi masa godiya yashiga mota yaja da karfi gudu yake yana waigenta abayan mota zufane kawai yake bin fuskansa

AISHA………………….gentle

[9:23PM, 10/8/2015] Gentle ladyyy💃: 58. JAGORAN RAYUWATA

*******************************************

sharan gudu yake kamar ba a kwalta yake tafiyabah jiyake kamar yatashi sama baitsaya ko inabah sai hospital cikin sauri yakarasa cikin kasancewarsa babban mutun bawani bata lokaci akaturo yar keken da ake daukan ‘marasa lfy akadorata akai emergency aka kaita likitoci suka taru akanta anyi nasaran ceto ranta amma tazubarda jini dayawa suka shaida masa tana bukatar jini cikin sauri yace idan badamuwa mezaihana a auna nawa agani idan zaiyi sai asaka mata……hakan kuwa akayi tare sukaje saidai jininsu baizo iri dayabah kuma kansa yadafe yakalli likitan dan ALLAH idan akwai nasaye ko nawane nizan biya kutaimakaman kada yarinyar nan ta mutu

gaskiya anan alhaji bamuda jininda yake mata kuma gaskiya jininta baida yawa akwai matsala matukar ba a samu jinin nanba cikin awa biyu zata iyah rasa ranta
innalillahi wa innah ilaihirraji un kawai yaketa maimaitawa ina zansamo jinin nan cikin hanzari yalalubi aljihunsa baiji wayan sabah cikin sauri yakoma inda ya aje motarsa yasauke ajiyan zuciya dayaga wayan. yadauko yadaddan na nmbr yakara akunnen sa ringin daya aka dauko hlo dady ….cikin sauri yace faruq kana ina yanzu?? dady yazakace ina ina bayan kasan yau zankoma america ina. Airport yanzun ma saura awa daya jirgin mu yatashi””””””yauwa faruq maza maza kasameni a aminu kano teaching hospital 
cikin faduwar gaba yace dady meyake faruwa????? bazan iyah maka bayanibah babu ishasshen lokaci kayi maza kazo. k dady ganinan zuwa.

AISHA………………..gentle

[9:24PM, 10/8/2015] Gentle ladyyy💃: 59. JAGORAN RAYUWATA

 cikin mintunanda bazasu kai ashirinbah haryakai asivitin. abakin get yasameshi dady lfy daiko???? baiyi maganaba yayi gaba yanabin bayansa harsukakai wajen likitan yayi masa bayani gawanda za a auna agani idan jininsa yazo daya da itah sai adibah

likitan yace badamuwa taresukaje aka auna jininsa zai iyah bawa kowa kuma lafiyansa kalau haka akadibi gorah biyu dasauri akaje akajona mata 

dadyne yadawo wajenda faruq yake zaune yana kokarin miekewa yakaraso dasauri yana fadin inakuma zakaje faruq????

dady wucewa zanyi kaima kasan gobe zamu fara karatu.ah nasani amman aikana bari kadan hutah gobe saikabi jirgin safe ”kaga yanzu jikinka bakarfi””oh!dady karka damu zan iyah tafiya badamuwa

tare suka fito yakalleshi bazakaje kaga yarinyarbah…’kaiya kada tare dadauke kansa wajen dadyn yayi murmushi tokonaje dady mezan mata tunda basaninta nayibah ALLAH daiyabata lfy natafi ‘k faruq idan kasauka katabbatar kakirani k yace sannan yakarasa fita get din yatari dan achabah saura minti biyar jirgin yatashi bakaramin dadi yajibah haka yaje yazauna bajimawa jirgin yadaga ya lulaya sararin samaniya “”””jarida yadauko yana dubawa””saiyanzu yasamu natsuwa meyasa banyarda naga wadda za a sakama jininabah???? acen barin zuciyarsa akace saboda ganinta baida wani amfani atare dakai hakan yasa yakawarda tunanin yaci gaba da karatun jaridar
*******************************************

yana tsaye akanta yakurah matah ido kamar yana tunanin wani abu game da itah ganin tana saukar da numfashinta cikin natsuwa yasauke gajeren numfashi hannu yasa yashafo fuskanta yayi murmushi sannan yafita ..office din likitan dayake dubata yaje yatura kofah yashiga bayan yabashi hannu sungaisa yatashi murna akan nasaran da akasamu sannan yakara dacewa tana tare dayunwa danhaka asamo mata abinci data farfado ahada mata tea tasha

AISHA…………………..gentle

[9:25PM, 10/8/2015] Gentle ladyyy💃: 60 JAGORAN RAYUWATA

******************************************

indai wannan ne badamuwa yanzu zan karasa gida za akawo k saikadawo yayi sallama dashi sannan yafito saida yasake komawa yaganta sannan yawuce inda ya aje motar sa yahau yanzukam hankalinsa yakwanta koba komai yasan tanada rai kaitsaye unguwar su yashiga unguwar tsit take daka ganta kasan masu kudine suka taru alayin kaf gidajen wajen babu wanda bai ansa sunan sa gidabah kowane gida yana tutiya dakayau nawannan yafi nawancen abakin kofar gidanda yafi duk jerin gidajen wajen kyau yayi hon maigadine yazo yabude masa cikin hanzari tare da dukawa yakwashi gaisuwa ya amsa cikin sakin fuska kaitsaye yakarasa ciki. ya aje motar acikin rumfarda ake aje motoci yafito masu aiki sunata kawo gaisuwa yana amsawa kaitsaye yanufin kofanda zata sadashi cikin gida yawuce yadanna wani abun kaman makunnin fitila nantake kofan glass din tabude kawai yadanna kai 
 zaune take saman kujera mai zaman mutun biyu hannunta rike da remote. tana cenja tasha akusa da itah wata yarinyace kwance tayi matashi da cinyarta jin alamar mutun yashigo yasa tamaida hankalinta wajen kofah tasaki fara a zainab tashi ga dadynku yadawo cikin sauri tasauka daga kan kujera tafada jikinsa oyoyo dady ”’yashafi kanta hannunta yajawo zuwa saman kujerah yazube tare da maida numfashi yasauke kallonsa akanta

ganin kallonda take masa yasaka yasaki murmushi hajiya luba yadai””tashi tayi takaraso inda yake alhaji kenan naga kashigo bayanda nasabah ganinkabah

                            tunsafe muketa zubah idon dawowarka amma shiru yaroncen haryagaji da jiranka yawuce

hmm yanisa tare da kallon wani gefe kuyi hakuri nasan hankalinku yatashi wlh awon arziki nayi ahanya nakade wata yarinya

kirgi tabuga tare da turo ido innalillahi wa inna ilaihir raji.un yanzu tana ina???Allah yasa dai bata mutubah???? bata mutubah amman tabugu sosai jininta ma yazubah dayawa anan yake sanar mata yanda akai

tasauke ajiyan zuciya aitunda ba arasa raiba alhamdulillahi yanzu yajikin nata???

ya nisah dasauki yanzu likita yace akawo mata abinci koda tafarka dantana tare da yunwa wlh idan kika ganta zaki tausaya mata kadan zata dara zainab shekarufah alamu sun nunaman tana tare da wahala aduk inda tafito ni inama hasashen watakil saceta akai tagudo dan gudu naga tanayi zata tsallaka titi wannan tsautsayin ya gibta

Allah to yatsare gaba “””ameeen inasu fatima????

yanzunnan suma suka dawo schl suna dakinsu nasan ma barci suke

AISHA……………………….gentle

[10:00PM, 10/27/2016] maman ahmad: [5:54PM, 12/25/2015] Teema luff👯: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭         31

         Na

Fatima garba&Aisha ibraheem

Da sauri tayi hanyar islamiyya ta tsaya ta goge hawayenta sannan takama tashiga!!!!

Sallama tashiga da yasaiyadi yace ,ameenatu daga INA kika fita ba tambaya??? Ta dago kanta tayi saurin daukewa danta lura ita yake kallo,yasaiyadi wlh babana ne yakira ni shine naji,to dai Yakama ta kina sanarwa dan SBD halin rayuwa,in sha Allah .
Tambaya yayi ina zasu tashi a azzikir suka basa amsa yasanar dasu yayin da kowani bawa yashiga cikin tsaka me wuya yakasance me cewa LAILAHA ILLAH MUHAMMADUN RASULILLAH maana zai sa zukatansa samun kwanciyar hankali!!!!

A bangaran hjy kubra kuwa kasa fitowa tayi dan ta rasa me zatace Dan tabbas sameer seya tambayeta wae meke farawu???? Bayadda zatayi harta shiga cikin tunani jitayi an Dan kwankwasa kofar firgitt ta dago kanta…..mom lafiya a kikkina bakomae…..ohk tafito jiki a sanyaye tashiga gidan!!!!!

Malam INA ganin abarta kawae tunda tazabi haka ,SBD me wlh bazata sabuba ke ayyya wai ke meyasa bakida hankali yarinya tace bataso ki battta mana ita kanta hajiuar tahakura seke uwar shishigi…….
Yanzu malam….
Dakata banason wata maganar!!!!ya juya ga hajiya,nagode da irin butulcin dakika nuna wa yarta wlh har abada bazamu manta dakeba domin kinyi wa yar albarka komai najin dadin rayuwa kuma nayi miki alkawarin har in tace tanaso takoma zan dawo miki daita da hannuna……
Wae mah INA yar albarka!!!yar albarka yakwala mata kira gaba daya hankalin hajiya kubra ya goje dan ji take kamar ta zuba ruwa tahade kasa

Hajiya kubra ina kika barota ne saida ayya tadan tabata tayi zumbur mekace yakalleta da alamar tambaya???? Ina yar albarka hymmmm ta…tatafi islamiyyya takoma
Au….au bazata zo kuyi sallama ba bakomai munyi ai toh bari mukoma ,tun yanzu kubari mana a ajje sammu seku ci kudae hanya ,Aa wlh mungode shifa samir din a koahe yake nasan shim a har kofar gida suka rakasu suna ta shimasu albarka….

Da zasu san menayi da basu ce hakaba…..duk a zuciyarta tafada haka sukaja mota suka tafi….

Teema luff👯

       &

Gentle lady💃🏻

[6:14PM, 12/25/2015] Teema luff👯: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

      32

      Na

Fatima garba &Aisha ibraheem

Mom meke faruwane ,bakomai son meka gani ,kinga duk kin canza kodae kina missing dinta ne.dasauri ta amsa da kasan sabo wlh mun saba shiyasa to wai mom meyasa tace bazata dawo ba???? Kasan me???aa wai yaushe zaku fara bikin abokin naka ne tabazatar da zancan Dan batason ansar tambayarsa ba
Jibi ne fa ohkkk hakane ai ni ba inda zani,SBD me???baku gayyace niba yayi murmushi mom aike uwace basai mun gayyace kiba

Shidae har suka karasa gida ameena yake tunani har suka dawo gida. Washe gari yatashi da sasaafe dan sunyi da angon zai rakasa unguwa yashirya ko breakfast baiba sai wajan magrib yadawo
Yashiga da sallama ta amsa masa dan tana falo tana kallo.kadawo ne ehhh wlh sannu wash mom akwai panadol dan naga kaina yana saramin wlh ehhh bazaa rasaba ta tashi ta daukomai
Amma samir yafi dacewa daka fara cjn abinci saika sha maganin koh….tohm ya nufi dining ya tsatsakura abincin yasha magani daki yanufa dan yadan kwanta ko kan zailufa amma ina sai tunanin ameena yadawo masa!!!!!

Shide yarasa abinyi can daya barin zuciyarsa take mexe hana kabi bayanta dayan tace to wae kai sonta kake dazaka bita a haka har ya yanke hukuncin washe gari yaje wajanta komai ta fanjama fanjam……..
Wuraren azahar Yakama hanya yayi wa abokinsa yasanar dashi bazai samu daman zuwaba beji dadi ba amma haka ya rarrashi da zummur zaizo amma idan har yadawo da wuri……

Yaro yasamu ya aika dan yace ana sallama da malam yashiga yasamu malam yana alwala ayya kuma na share ,wae ana sallama da malam inji wa??inji wani a waje to ka sheda masa INA zuwa ,wae ga shinan to nagode yazaro dari biyar yabasa yaro yatafi yana murna…..
Can saiga malam yafito yayi gyaran murya dasauri ya tsugunna yagaida shi I…..INA wuni yace kaine sameer ko ehh nine aa to marhaba sannu da zuwa kai kadai kake tafi yayi murmushi ehh wlh ice lafiya,lafiya wallahi yadauka tabarma sameer yayi saurin karbewa ya shimfida suka zauna……..

Teema luff👯

     &

Gentle lady💃🏻

[6:36PM, 12/25/2015] Teema luff👯: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

         33

          Na

Fatima garba &Aisha ibraheem
Ya gyara zamansa ,malam daman wata alfarma nazo nasamu wajanka,haba sameer mene zaka tambaya kai da uwarka nakasa maka mene bako Nina mana ba fadi bukatar ka in Allah ya yarda indae be wuce sharia ba ni kuma zan maka….Daman….daman haba sameer meye na boye boye abinda mun zama daya ya Sosa keyarsa zuwa nayi domin neman uzuri wajan ameena
Ohoo yar albarka shine kake wani boye boye ni banga abin jin kunya anan ba ai kai yayanta ne kuma kai kanka me aurar daita ne ya sunkuyar dakansa kasan alamarin haka yake Amman inaso nasheda maka dukda nasan mahaifiyar ta sanar maka Ameena marainiyace ya zaro idanunsa??? Ya cigaba dacewa nii kadai na rage mata dan haka bawai inaso nafada maka cewar wai bazan baka amma xan kira maka wato yar albarka kaga idan kuka dedanta mu masu farin cikine a wannan alamarin

In sha Allah ni kuma baba namaka alkawarin riketa amana matsawar na mallaketa ko bata aminta daniba ni me nema mata aurene.hakane amma mahaifiyarka tasan kana neman aure???? Batasa ni ba da nufina wai idan muka dedanta saina fad a mata kaga sai tafi jin abun kamar a mafarki…..toh shknan Allah yasa a dace ya amsa da ameen shikuma malam yatashi bari na kira maka itako BISMILLAHI Kasan jikin tsufa sai a hankali yasaki murmushi!!!!

Ameena!!Ameenah ya kwalla mata kira da sauri ta fito daga daki ……yawwa dauko mayafinki wan an yaran ne yazo wurinki zumbur ayya tafito daga daki wayake nemanta??? Ohh Allah to Dan gidan hajiyar kubra be myakawo mata ziyara………

Teema luff👯

    &

Gentle lady💃🏻

[10:00PM, 10/27/2016] maman ahmad: [5:14PM, 12/26/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR 

            HAWAYENA!!! 34😭😭

                     Na

Fatima Garba & Aisha Ibraheem

Kaitsaye takoma daki cike da tunanin shikuma meyasake dawo dashi bayan kuma jiya jiya sukazo jitayi yasake kwala mata kirah tace baba ganinan zuwa ayya sai rarraba ido take kamar tsohuwar manya””tafito sanye da hijabinta ruwan hoda mai hannuwa harkasa yayi mata kyau sosai duk da fuskarta batada wani make up sai fuskarta tayi wasai gwanin sha awa
bakin daki tadauko takalmanta plt ne masu wata yar tuta saman su anrubuta i love u”” da jajayen haruffa”kafafuwanta sunyi kyau cikin takalman yace kidiba masa ruw kikai masa tace to abba yasa kai yafita yace kajirata gata nan zuwa shikuma yawuce
tana ganin yafita tamere baki takama hanyar waje ayya tace yaunaga lalata bacewa akai kikai masa ruwaba??? tace nifah ayya ba ruwanda zankaimasa shida yazo baisha ruwa dagacenba koda nakaimasa nasan basha zaiyiba
wayafada maki gayu sunashan ruwan randa””ayya tace lallai ameena yanzu dankinga malam baya nan ko toni bari indiba dakaina inkaimasa yar bakinciki kawai kika sani kowani abun yakawo mana” tamere baki cen kiji dashi wlh kokin kawo nasan basha zaiyiba tayi fitar ta nan tabar ayya rike da haba yanzu ameena hartayi zamaninda ina fada mata magana tana kyaleni bakomai dankawai taga nayi sanyine shekaru sunja batasan ciyar tawa ta na nanba nayi sanyine kawai saboda ina samun abun sakawa bakina ta dalilinta
idan kuwa tayi sanya hanyar tatoshe wlh zan bullo datsiyata kala kala”” tayi kwaba tashige daki”” yana jingine jikin motarsa danshi baisaba zama saman tabarmaba dayazauna kasa yafison yayita tsayi”ahankali tataka inda yake kirjinta sai harbawa yake shikuma gogon kallonta yake tunda tafito bayako kyaftawa
tasbihi kawai yake cikin zuciyarshi wai wannan wace irin halittace tanason kidimarda zuciyata”” tsaye tayi tsakaninsu akwai yar tazara tace amincin Allah agareka”” yayi murmushi yace amincin Allah kema yatabbata agareki ma abociya kyan fuska”” wani kallo ta watsa masa takawarda kanta shima din kallonta yake fuskarsa cike da murmushi
tace ina wuni” yace lfy qalau”” saikuma shiru yabiyo baya” tadagai takalleshi tace malam kallon na lafiyane??? yanayin yanda tasha toka kamar wanda yakashe mata wani abu shikam hakan ma saiyaga kamar tafi kyau
yace lafiyar ce takawo hakan baki tambayeni meya kawoniba???? tsayin muntuna sannan tamere baki tace baya gabana”’ yayi kasake kamar maituna wani abu yace nine bana gabanki ko abunda yakawoni” tace duk kuduka”” ido yadan zaro yace toshikenan bari inkoma da abuna”tace dayafi dan bana bukatar jinsa
yayi murmushi yace wlh tsiwar nan taki danuna halinko inkula yana burgeni nafison wannan ma atattare dake ta wutsiyar ido takalleshi batace komaiba”” yace baki tambayeni mom ba??? tace dan nasan ba itah ce ta aikokaba””ya akai kikasan haka”” saboda nasan idan itah ce driver zata aiko kotazo dakanta
yace to yanzu nine nakoma driven nata”” tayi murmushin gefen baki tace angaisheda driver”yasake murmushi wanda kusan yazame masa kamar al”ada tace malam nifa nagaji da tsayuwa idan bakada aiki ni inada abunyi agaba””murmushi yayi mai sauti yace waike kuwa kinada kawaye??? takalleshi ahankade tace saikaje katambayo”” wajenwa kenan??? kaga malam nifa bancika son tambayaba 
tambaya kamar dan jarida haba”” dariyace takubce masa yanda tayi maganar cikin masifah saita kara masa kyau itah kuwa abun yakuleta””hannunsa yasaka cikin aljihunsa kamar maijin sanyi yadan make kafada yace neman aure nazo”!batareda takalleshiba tace saikazo da waliyinka
yace nazo dasu suna mota””tace kaburge idan kayi haka amman ni menene dalilinka nazuwa wajena aiyakamata kawuce kaitsaye gidansu yarinyar”” yakalleta yanda tawani kauce kai kamar taga dodo”” yace ai babanta yabani””abu daya yarage man shine insamu yardarta”” tadan kalleshi ahankade tamere baki tace antayaka murna”yayi dariya yace nagode amman baki tambayeni sunantaba????bashine agabanaba bana bukatarji danbata dameniba””
yayi murmushi maidan sauti yace zanfada maki koda baki damu kijiba””sunanku daya ameena amman nizankirata da meenal kuma yanzu hakama muna tare da itah wani wawan kallo tawurga masa jin abunda yake ambata baidamu da kallonda take masaba yacigaba agaskiya nakasance idan inason abu bana sanya wajen fadarsa kamar dai yanda nazo wajenki da kokon barana nasan banida matsala wajen mom danta damu inyi aure wajen baba ma haka saidai wajenkine nake fatar samun karbuwa
tace bazaka samuba kuma hakandakayi baka burgenibah”” saika koma kasake wani sabon nazari kada kataba tunanin zan kalleka amatsayin masoyi nibanma sankaba tajuya yace meeenal” tatsaya saita waigo sunana yafita daga bakinka kaja wakilanka kukoma inaso kafadawa zuiyarka cewa batayi nasaraba dan zuciyar ameeena bata murna dazuwanta idan kaje kagaida na hanya tawuce gida abunta

Teeema luff👯

          &

Gentle lady💃🏻

[7:46PM, 12/26/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR

              HAWAYENA!!!35😭😭

                        Na

                Fatima Garba &Aisha Ibraheem

Hannu wansa yarungume yana kallonta fuskarsa tana dauke da lallausan murmushinda yake kayata kyansa lallai kuwa yanada aiki ja agabansa yasakeyin murmushi”tana shiga ayya zata fito dauke da kofin ruwa saitaga ameena tace ah ah badai harya tafiba??? 
batareda ta kalletaba tace ah yatafi” hanyar daki tayi abunta ayya tace yauni naga lalata badai harya tafiba aidole kice kawai kin korashi ace bakifi mintuna ashirin da fitah ba harkin dawo sai bannar raikike kamar mai tallar kaicho wlh kamar kinyi akunnen malam bari yadawo”” wani yarone yayi sallama daleda ahannunsa yace wai wani yace gashi aba meeenal dinsa”” ayya tace jeka kace masa ba meenal agidan nan daidai tahango babbar leda tace wanene ya aikoka”
kafin takaiga ansar ledar saiga ameena tafito tace bani nan takarba tafita dazummar mayar masa da kayansa amman bata sameshiba daidai kawowar malam””yace yar albarka harya tafine tace ah baba””tare suka dawo cikin gidan ayya tace yauwa gwanda da Allah yakawoka kagani da idonka waiyanzu ace wannan yarinyar mutun yataso gari wagari amman ko ruwa takasa bashi””
malam yakalli gefenda ameena take yace ina ruwanda nace kikaimasa??tace baba kona kaimasa nasan basha zaiyiba”shiyasa bankaimasa ba””yace haba yar albarka baikamata kiyi hakaba bakonka annabinka aikoda bazai shaba baidace kiyi masa hakanba”” waikodai wani abu yake tsakaninku ninaga sai bannar rai kikeyi
tayi murmushi maikamada ciwo tace bakomi baba kawai banajin dadine” yace ameena duk da haka inaso kikwantarda hankali kifuskanci yaron nan nayaba da hankalinsa dashi da mahaifiyarsa tadago idanuwanta takalleshi aranta tace bakasan illarda mahaifiyarsa tayiwa yarka kwaya dayaba dabaka fadi hakanba
amman afili murmushi kawai tayi taduka ta mika masa ledar “” yace ah ah aikayankine”” ayya tayi charaf tace abuda mana idan abuncine sai asammana””,malam baikoma kantaba yawuce dakinsa””itah ma ameena dakinta kawai tawuce da jakar ta aje kusa da akwatinta takoma saman gado takwanta
rayuwarta tayi nisa wajen tunani zuciyata bakiyiman adalcibah tanason yiman hange hange wajenda nasan hadarine arayuwata” kukane yakufce mata yazanyi inkare kaina daga afkawa soyayyarsa tunda nake bantaba soyayya ba bansan ya ake soyayyaba””amman tun ranarda nayi tozali da kwayar idonsa sonsa yana nema ya dabaibaye zuciyata 
tatsagaita kukanta tadago rinannun idanuwanta bazan taba yarda sonsa yashiga zuciyataba har abada bazan taba iyah hada jini da wacce tayi sanadin lalacewar rayuwata da tarbiyyata””ba tamaida kanta ta kwantar
tafiya yake ahankali cikin motarsa yana sauraren kira ar sudes yasauke ajiyar zuciya hannu yasaka yashafo sumarsa yalumshe ido ahankali yafurta ina sonki meenal”” cikin zuciya yace yaushene zaki fuskani irin sonda nake maki 
ya Allah kasa komai yazoman dasauki bansan yazanyi indakatarda kaina akan kiba nakasance mai dauke kai ga kallon kowace mace amman akanki nakasa dauke kaina dabarin kallonki””duk macenda nakalla sau daya bana marmarin sake kallonta amman akanki komai yasauya koda zan kalleki sau dubu banajin zangaji 
babu macenda nakalla daidai da second daya naji zuciyata tana bugawa sabaninke da kamshinki kawai idan nashaka. zuciyata zata rika bugawa tamkar kina ajikina”” dama haka soyayya take meyasa soyayya dazata shigeni saita jefa kanta inda tasan zatasha wuya why
zuciyata meyasa kikeson wahaldani dayawaa”iska yahura ta bakinsa. haryakai gida tunanine fal aransa kaitsaye wajen Aliyu yaje kafinma yakai kofar gidansa yakirashi yace gani kofar gidanka” yace kaini nayi fushi. kasan yau ake diner amman kaje kayi zamanka waikai inama kaje kaida baka yawo” yace wannan kuma sirrinane”” saiwani zumudi kake kamar mai auren fari wlh samsiya tana hakuri yanzu agabanta kake wannan zumudin ?????

Teema luff👯

            &

Gentle lady💃🏻

[8:32PM, 12/26/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR 

             HAWAYENA!!!36😭😭

                         Na

         Fatima Garba & Aisha Ibraheem

“””””” “””” “”””” “”””

Yayi dariya yace idan bakaji tsoroba itah ce ma take shiryani”” kaine bakasan soyayyaba malam kabari saika fara soyayya “” yace kai dan iska nidai kafito kasameni””yace kadaiyo shirinka ko??? dan daga nan diner zamu wuce””
yakalli agogon hannunsa yace kai kace har anyi la asar??? wlh bansaniba inazuwa bani 15mnt baijira mezaiceba yakashe wayar yajuya kan motar sa akamar wanda zaitashi sama kaitsaye masallacin unguwarsu yanufa saida yayi sallah sannan yawuce gida harzai shiga bangarensa saikuma yashafa lafaffen cikinsa wanda rabonsa da abinci tun break dinda yayi saikuma yajuya cikin gidan cikin falon yasamu hjy kubrah zaune
hankalinta kwata kwata baya jikinta”” wayartace taketa ruri amman taki dagawa saida yayi sallama saubiyu sannan tafarga murmushi tayi tace son ina kaje tun safe saman kujera yazauna yace muda muke biki mom kike tambayana inda naje munacen tare da ango muna karasa shirye shirye
yanzuma nadawone inyi wanka wajen diner zamuje gashi har munaso mumakara yunwa nakeji kinraga abinci gidan nan? tace gashicen saman diner batareda ya kalletaba yamike zuwa saman diner yazuba sinasir ne damiyar danyen tumatir yakai loma daya ya lumshe idonsa yace wai mom ina kika samu wannan kukun wlh abincin nan yayi dadi
tayi dariya tace sameer kenan aini nayishi ” yakalleta yace ina maiyi maki abinci yake???tace yana nan amman bana yarda wani yadafa maka abinci dan nasan halinka da kyankyami”” yakai loma yana murmushi yace sanin dakikaman ai mom yanzu nasauya tace banga alamaba”” yana murmushi yaci gaba dacin abincinsa saida yayi hani an”” 
kiran aliyune yasake shigowa yadauka kai kadafa kadameni ganinan zuwa dan Allah yace kai wlh dan iskane kasanfa biyar daidai za afara har anfara kai kawayen amarya ”yace yanzu karfe nawane???? yace bansaniba kaduba agogon hannunka yakashe wayarsa yayi saurin kallon agogonda yake falon saurah minti goma yawuce dadan gudunsa har hjy kubrah tana dariya
wayartace tasake ringin takai kallonta akan wayar saitaga bakuwar lamba””tadauka da sallamarta. saitaji muryarta tace haba sweetyna yanaga kwana biyu kindaina hawan whatsapp kuma nakiraki awaya kinki dauka inada bukatarki dan Allah kihau akwai sabon sistym wlh”” zakiji dadinsa so… hajiya kubrah ce takatseta rai bace tace kinga ruky dan Allah kibarni
haka nibazan sake biye makibah insake aikata wani kuskuren bayan wanda na aikata abaya gashi nan yanzu kinbarni da danasani wlh nayi danasanin saninki arayuwata kuma Allah ya isah tsakanina dake tsaki taja ta kashe wayarta takaici yasakama taciro sim card din ta karyashi
kanta tajingina jikin kujerah tana tuno maganganun ameena kwarai abunda duk ta fada mata gakiyane kuskurene tariga ta tabkashi meyasa tun farko nabiyewa son zuciya da rudin shaidan yasakani aitaka aikin dana sani wanda dana sanina baida rana dan nariga nacutarda rayuwar ameena
agurguje yawatsa ruwa yashirya koda yafito Aliyu yayi masa 5miss call duk ya hargitse baima biya ta wajen mom dinsaba yana kaiwa bakin motarsa yana daura dan siririn agogon hannunsa kirah Aliyu yashigo yace waime kakeyi ni wlh badan kada naje nikadaiba aga nafaye zumudi wlh dana tafi
ai wannan iskancine tundazu amaryata tanacen tana jirana””yashiga motar yatayar yace gani nakusa kawowa kada ka dameni malam “‘kamar yatashi sama haryakai kofar gidan baima shiga da motar cikin get dinba yayi fkng ko marfin motar bairufeba dadan gudunsa yashiga gidan maigadi yana gaisheshi saida yakai kofar shiga ya amsa
yana shiga gidan walid yarugo da gudu yana uncle oyoyo yadaukeshi samsiya ce tafito tana dariya tace badai harkazoba yana nan kamar yatashi sama Aliyune yafito yana gyara karin hularsa yace wlh wannan guy din dan kwafsine

Teema luff👯

                      &

                        Gentle lady💃🏻

[10:00PM, 10/27/2016] maman ahmad: [1:20PM, 12/27/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR 

             HAWAYENA!!!37😭😭

                      Na

          Fateema Garba &Aisha Ibraheem

Yayi dariya kai kuma dan zumudi ko???? yace ah bazumudi bane ko uwar gida””shamsiya tayi dariya tace nima dai bansanibah””sameer yace kice masa shine mezai maki ni wlh duk ya dameni kamar gareshi farau sabon aure muda bamu tabayinsaba muyadace muyi zumudi
wlh kakuru danayi kwanciyata ayi diner ba ango” yace wlh baka isah ba aisai inje dakaina ko anfada maka bansan hanya bane”” suka sa dariya gaba daya yace ina bebyna take””shamsiya tace wlh dazun nan nasamu tayi barci idan tana ido biyu bata rabo da rigima
Aliyu yaja hannunsa kaga muje gashinan saikirana akeyi batareda ya waigoba yace saimun dawo” tace to adawo lfy saida suka kai waje sameer yakai masa dukan wasa yace waikai dankaga samsiya babu ruwanta kaketa wannan zumudin wlh baka kyauta mata”” ah ah fa sameer kada kaga laifina kaji ance amarya koda buzuzuce sai anyi zumudinta 
kaima kasan sati dayane zankoma inda nafi wayo wato wajen uwar gidana sanin kankane duk duniya banida kamar shamsiya wlh banyima niyar zuwa diner dinba itah ce ta matsa mani lallai sainaje daidai sunkai motar yace kainifa motata tana waje””yace to kasakota ciki mana da tawa zamuje yace shikenan
maigadi yabude masa get yasako tashi suka shiga ta Aliyu yace saimunbi tanan abokaina suna jiranmu dan basu karasaba sunce saisun sakani gaba”” samer yayi dariya yace wlh ni abun nakama dariya yake bani kagodewa Allah matarka batada kishi””Aliyu yakalloshi yayi dariya yashafo shajensa yace wlh tanada kishi sameer saidai itah kishinta mai tsabtane
bazaka taba sanin tana da kishi ba kasan yanda nake sosai bana iyah rike kaina kuma shamsiya bata iyah jimirin biyaman bukatata””hakan yanaso harya shafi lafiyata nikuma nadage dayin azumi shine tazoman da shawarar inyi aure amman naki nafison rayuwarmu mubiyu sai yaranmu
watarana ne munje super market nahadu da humairah tunda taga ina kallonta tasan nakamu da sonta duk da bangaya mataba kai intakaice maka labari shamsiya tahadamu wlh duk wani shirinda kaga anayi na auren nan itah ce tahadashi sameer yakarya kwana yace lallai taciri tuta nima Allah yabani maisona kamar shamsiya daidai sunkawo wajenda abokansa suke jirah suna ganinsu suka saki ihu
yashiga gabansu suma suka shiga motocinsu sai hotel din wai wai ana maganar haduwa kam aibata bakine dani da Teema saimuka zama kauyawa barin ma teema data duka tana shafa kasar wajen tamkar dollop. kallo yakoma sama damuka shiga cikin holdin yayi haduwa taban mamaki””yammatane barjit wajen kowa kaganshi cike yake da farinciki ango da amarya suka zauna waje daya aka fara shirin”” waje kam yayi kyau anci ansha an rangwaje dani da teema saida mukadan taka
saida akasoma kiran magrib aka tashi mata saikai kawo suke saboda sunga handsome amman sameer kallo daya yake masu yadauke kansa danduk cikinsu baiga wacce takama kafar meeenal dinsaba saida yaraka ango gida sannan yawuce
sundan taba firah da mom dinsa sai karfe tara yayi mata saida safe yashiga bangarensa bayan yayi wanka yasaka kayan barcinsa yakwanta wayarsa yajawo yakirah lamber saiyajita kashe yasauke ajiyar zuciya wannan kadai yanuna masa meenal bata buda kayanda yakai mataba tsaki yaja yayi tsilli da wayar yakwanta da tunani barkatai cikin ransa

Teema luff👯

           &.

Gentle lady💃🏻

[3:16PM, 12/27/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR

              HAWAYENA!!!38😭😭

                      Na

    Fatima Garba &Aisha Ibraheem

Washe gari karfe 12:30pm dubban jama a suka shaida daurin auren Aliyu da amaryarsa humairah akan sadaki nairah dubu talatin aurene wanda yasamu halarta manya manyan mutane ango da sameer ankon farar shadda sukayi komai irin daya hajiya kubrah taji inama ace yaune daurin auren sameer Allah ya nuna mata shima yayi aure

 

ango saigaisawa yakeyi da mutane yana basu hannu bakinsa har kunne sameer sai tsiya yake masa””karfe biyu daidai suka wuce wajen diner amman ta mazane kawai sameer ne yahada mashi wannan itah madai tayi masifar kayatuwa wajen yahadu angama diner lafiya sameer yabawa Aliyu mota kyauta yabawa shamsiya bisa namijin kokarinda takeyi ga abokinsa
Aliyu yaji dadin hakan sosai sauran abokansa sunajin haka suma suka fara bada nasu daga mai nairah dubu hamsin saimai ashirin harda maidari kusan milion daya aka hada mata Aliyu yace banji wanda yace gashi aba amaryataba””sameer yayi dariya yasaka hannu cikin aljihu yadauko sweat daya yamika masa yace idan kaje kabata wannan nasan shiyafi dacewa da amarya gaba daya wajen aka kwashe da dariya ana tafawa
karfe 9:00pm akaje dauko amarya saida suka raka ango dakin amaryarsa sannan suka tafi sunayi masa tsiya suka gaisa da shamsiya sunyi masu fatan samun zaman lafiya tayi masu godiya akan abunda sukabata sukace bakomai aitachanchanci hakan daga garesu abundama yafi hakan
washe garin ranar sameer yayi rankon barci dankuwa gajiya tana tattare dashi hjy kubrah tanayi tana lekawa saikusan azahar yatashi ya watsa ruwa sannan yatafi bangarenta bata cikin falon yakai kallonsa saman diner kaitsaye cen yanufa saida yacika cikinsa nak sannan yahau sama falon sama yasameta takishingida da alama tunani take yayi sallama har saubiyu bata amsaba saida yamatsa inda take yatabata sannan tadan firgita tana ganinsa tasaki fara a son saiyanzu katashi
yasaukarda ajiyar zuciya yazube saman kujerah wlh kuwa mom kinsan munkwashi gajiyar buki shiyasa namakara bantashiba””yagaisheta ta amsa tace break dinkafa??? yadan shafo ciki yace haryakai birninsa dariya tayi maidan sauti yace jiya nayi waya dasu Aisha ina cikin abokaina wlh fateema ce takirani bayan mungama waya nakirah Aisha
tace aini koyau saida mukayi waya “”yace waisu bazasu dawo nan kasar da zamaba”” tace kafin afada masu aikai za afadamawa su ai aure yakaisu. kaji kuma ance aure yakin mata sunan wani buk na taskar BEBELLO DA MAMAN SHAKUR kaikumafa nasan ayauma kana barin garin nan aini naga kokarin kama danbaka taba dadewa irin yanzuba yayi dariya yace indainine mom saikin gaji da ganina danbanmasan ranar komawaba
takalleshi dayardamuwa dace akwai wani abune???? kafada yakada bakomai kawaidai zandan hutane inga gari””murmushi tayi tace shikenan amman yamaganarmu ta ranar???yamaida hankalinsa wajenta yace tame kenan???? tace banace kasamo mata cikin kawayen amaryaba””yamere baki yace banga wacce tamanba acikinsu. gaba daya gasunan kamar wasu kwadi saifaman shafe shafe suke afuska kamar gwaggon biri waisu ganinsu burgewace aimace maikyau basai tayi wata kwalliyaba zakaga kyanta yadan mere baki wacce nakesoma wata uwa duniya take
hjy kubrah tace ashe kasamo””yace ah ah fa banwani samuba kawaidai kitayani addua Allah yasa shukarda zan dasa tayi yado””takalleshi banfahimci maganarkaba???? yace hmm mom kenan kidai tayani da addua duk yanda zanyi maki bayani bazaki taba ganewaba””‘kansa yadora saman kujera yalumshe idonsa surar meenal dinsa kawai yake hangowa cikin ransa yace lallai gobe dole inje kaduna dan bazan iyah hakurin rashintaba
meyasa kikeson wahalda rayuwata naso inji muryanki daga jiya zuwa yau rashin taba kayanda nabaki yanuna tsanata kikeyi sosai why menene bakiso atattare dani?????? wlh bazan taba iyah rayuwa babukeba kinzama hasken idaniyata duk yanda zanyi saina samawa zuciyata abunda takeso,,,,,,,,,,,,,,
Teema luff. 👯

          &

Gentle lady💃🏻

[3:17PM, 12/27/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR

               HAWAYENA!!!39😭😭

                        Na

        Fatima garba & Aisha Ibraheem

Yayi nisa wajen tunani hajiya kubrah tace lafiya dai sameer yayi dariyar wadda daga jinta kaima kasan bada niya yayitaba yace kalau wlh mom”yadan dago kansa yace waini mom kwanan nan naga baki cika walwala dayawaba tace haka kake gani kaida baka cika zama gidaba”” wani lokacin kainane yake ciwo wlh
dama inaso idan kafita kasiyoman sim card nadaina amfani da dayan layina””yakalleta yace meyasa tace uhum kawai sai ayita kirana ba asamuna bansan matsalarsaba shine nikuma nakaryashi ya jinjina kai yace anjima zansiyo maki insha Allah mikewa yayi jin anfara kiran sallah yace bari inwuce masallaci 
tace k nasan yaukowaya bakuyi da angonba”” yayi mika mom wlh haryanzu barcin nan !ai isheniba”tace saikaje kayi sallah kadawo kakwanta yace gaskiyakam””yayi hanyar fita wayar Aliyuce tashigo yadauka yakara akunnensa kai kana ina tundazu nake ta kiranka
bansaniba dan iska kanacen manne da matarka kace wai kakirani bayan nasan karya kakeyi yaushe kakirah din””nisai yanzu nafarka”kana nane da matarka nika barni da wahala yayi dariya yace lallai sameer aikaine kakiyin auren dasaikaima ka nane da taka matar yanzu kana ina???
wlh ina gida yanzu sallah zanyi insake komawa””ah ah dan Allah kada muyi haka dakai wlh nemanka nakeyi ina zamu hadu ko insameka gidan???? yadan bata fuska wlh dai zaka takuraman Aliyu kawai kabari zuwa dare saimu hadu ah ah dan Allah wlh maganar tanada mahimmancine nidai sainazo baijirah mezai ceba yakashe wayar dakinsa yashiga yayi alwala yayi. masallaci
koda yadawo yasamo motar Aliyu yaduba bangarensa baya nan saiyayi hanyar bangaren mom dinsa acen yasameshi suna firah da itah yabata fuska kusa dashi yazauna yace wlh kai bakajin dadi saikaga kana takurah mutun nace kada kazo amman saida kazo 
kasan Allah barci nakeji sosai amman nasan bazaka barni inyishiba tashi muje nidai agurguje kayi gaba inkwanta””sameer kenan damar abundai koka korani inada wajen zuwa yakai masa dukan wasa yace gaban mom din kake fadar haka au kaiyadan sosa wlh na sha afa aidukkaine 
ah ah nibabu ruwana malam kawani saki baki kana shatata surutu aini kam ina ganin kokarin matanka dabasa samaka linzami”” tare suka mike suna dariya mom tace aidukkune danshima bafinka surutun yayiwa kusan ma ince kafishi surutu yayi dariya yace wlh kuwa mom kamar kinsani danni banma cika surutuba kamar sa
yace adah ko aiyanzu kai surutun naka baimadakan gado kaga muje dai””yayiwa mom sai anjima suka fita suna tafiya suna firah suna dariya yace kaida kake cewa wani inzo dadare to ina kakeso inkai amaryata “” yanisa nimadai zuwa zanyi inyi auren nan ahuta daman kuri yayi dariya haryana dafe ciki yace dadai yafi aiwani abun inayine dankaji haushi
yashafo sumarsa yace nakoji haushin hankalinka yakwanta suka shiga bangarensa cikin falon suka zube””yakalleshi yace frend kasan meyasa nace inaso inganka???? yakalleshi ah ah saika fada yace wata shawara shamsiya tabani amman inajin kamar batayiba shine nace saidai natambayeka
yace tame kenan???yanisa wai muje india da humairah muyi honeymoon dinmu acen amman nikam banjizan iyah barin matata injeba kasan dole intaka hakkinta amatsayinta na uwar gida indauki amarya muje wani wuri wanda akalla zamuyi tsayin wata daya nidai aganina kawai abar tafiyar amman tace itah lallai gobe zamu wuce harma tagama shirya mana komai hatta kasarda zamuje itah ta zaba mana
samerr yanisa yace gaskiya kam da maganarka amman mezaihana kuje tare???? yace hakan nagani nima amman tace bazataba wai ai itah ma lokacinda mukayi aure taje tanason insakeda matata sosai dantaga ina dari dari da itah””yayi maganar yana kallon sameer yace kuma wlh koda naje idan bata kusa dani bazan iyah wuce sati dayaba ni aurena baisa naji nadaina son matataba
Teema luff👯

         &

Gentle lady 💃🏻

[10:00PM, 10/27/2016] maman ahmad: [9:15AM, 12/16/2015] teema kiss: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭       21

        Na

Fatima garba & Aisha ibraheem

Haka suka kwashe bidirinsu a lokacin kam sun nunawa junansu soyayya ….

Washe gari ameena ta tashi da matsenan ci ciwon mara hjy kubra ta rude yar lelenta batada lfy dasauri taje takira driver suka shirya suka tafi asibiti !!!
Suna zuwa likita yashi gar daita yadubata alokacin ne kuma me abon ya bayyana period ne tafara jini kuwa yadinga zuba jitayi abu nabinta tashiga ta tashi a zummar shiga bandagi tana tashi likita yace SUBHANALLAH
Baiwar Allah lfy yakalleta tanasa hannunta taga jini ai kuwa tafasa ihuu aka kira hjy kubra tana zuwa ta dinga rarrashinta haba ameenatu mehh haka??? Kamar bakisan ko wacce macce tana aladar nanba dakyar dai tayi shiru likita yabasu magani suka tafi gida!!!!!

Ban daki hjy kubra ta kaita sannan tace tayi wanka tashiga ba musu tayi wanka can tafito hjy k tabata PANTZ ta nuna mata yadda ake amfani dashi ita dai hjy kubra harga Allah bataji dadin alanarin nan ba dan zaina bata masu bajet dinsu??? ………

*****

Garin yayi zafi rana tafito kwal ameena ceh tare da hjy kubra a wajan shakatawa na gidan tmbyr ta tayi INA alkawarin da kukayi da malam??gskiya ni bazan yarda ba inaso nakoma islmyy wlh rai abace take maganar da alama ba wasa a tartare daita….
Haba yar lele kinsan ni nayi miki alkawarin nan zan saki…
Katseta tayi tace ba wani wlh dakinso dakin sani ya zaayi ace yau satina biyu da dawowa ace baki da lkcn da zaki sani yasin na gaji dan hka kisan mafita in bahaka ba wlh na koma gida ……
Da sauri ta kalleta tace ki koma ina ki rufan asiri kinga baikai gahaka bah bari driver na yazo sai nasa yakaiki ta turo baki da dai yafi……
Misalin karfe 3:45pm yashigo de dai da fitowar ameenatu tagansa da gudu takirasa ya amsa take sheda masa ze kaita islamiyya yace to!!to! Ameena ina jiranki …
Hjy kubra talwallawa kira yayin da tashiga cikin gidan tai maza kashe wayar datake tace lfy ameena tayi a jiyar zuciya kawai taja hannunta tana tmbayarta lfy seda suka kusan fita tace mom yaxo fah shiwa???
Ta murguda baki bakince driver ink I in yazo yakaini islmyya taja tsaki sannan tace masa bayani akwai islmiyya anan bayan mu kakaita tamika mai kudi ta juya takoma ciki…..
  Ameena ta hada kafadunta tace ohoo dai nidai sai naje taje tadauko hijjabinta har kasa tasa suka kama hanyar islamiyya!!!!!!!

[9:16AM, 12/16/2015] teema kiss: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

     22

      Na

Fatima garba & Aisha ibraheem

Interview akayi mata suka bata aji uku dan dai sunga aji biyu yarane cewa sukayi tashiga aji haka tashiga driver yace zata iya gane hanyar da sauri tace ehh ai kuwa tadinga murna ….
Ranar dai an musu karin alqur*ani da aka canza period malamin sira yashigo yabasu labarin farkon hijrar da Annabi Muhammad (s.w.a)yayi lokacin da quraishawa suka dinga cutar da manzo da magoya baynsa har dai mutanan madina addini yayi yawa a garin har suka koma can yabasu labarin hijira sosae ameena kuwa tuni dadinsa dan tabbas dazata tambayeta zata baka amsa akan abinda aka koyar daita Dan tanada hazaka!!!!
Sae wajan shida aka tashe su tana fitowa tagama drivan yazo tabisa suka tafi….

    
    Da sallama tashiga hjy kubra tabata rai ciki-ciki ta amsa tace nadawo mom a sannan ne tkalleta tace sannu ta amsa da yawwa ta haye sama abinta……
Saukowa tayi tacewa mom ance tadunka uniform tace za a siya tafara bata labarin abinda aka koya musu…..kinga ameena banason haka ki rike kayanki waya gaya miki ban sani vah ta tabe baki tace yoh danna fada miki lefi ne tace banaso toh shknan taciga ba da ajkinta……
Akwana kin nan hjy kubra bata fiya sakewa fuska ba wai fishi take daita itadai ameena shagalinta take na zuwa makaranta dan tana karuwa!!!
In kaga hjy tana mata wasa to tana bukatar ta haka dai suke rayuwarsu dan har boko takoma…..!!!!

Note:” muna bawa mutane masu irin halinnan shawara da suguji Bacin ran ubangiji ranar gobe kiyama dan duk lkcn da kuke saduwa da jinsinka kasa har girgiza take ni dai teema luff da gentle make muku fatan alkairi”!!!!!!

Teema luff👯

    &

Gentle lady💃🏻

[10:00PM, 10/27/2016] maman ahmad: [1:40PM, 12/22/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

                 23

                  Na

Fatima garba &Aisha ibraheem

Rayuwa haka taketa tafiya tun hajiya kubrah tana fushi harta sauko ganin fushin nata baida wani anfani dankuwa Ameena batadaina zuwa islamiyaba tsayon wata goma kenan koda tanada bukatarta
Idan lokacin islamiyyane kotana karatune bazata kulataba gashi lemunda takebata mai magani yanzu tadaina shan lemu tayi zugum tana tunani 
Hanyarda zata bullowa lamarin kamar dagasama tajiyo sallama kamar muryan sameer cikin sauri tafito kamar tafadi shidin kuwa tagani tasaki fara a son Kaine agidan yau babukowaya zakazo??? Yayi murmushi yashafo sumarsa saman kujera yazube
Hakan yasa itah matasauko tazauna yana kallonta yace inawuni mom tace qalau amman meyasa kazo bakasanar danibah ????yace inasone inbaki surprise dat way 
Tadan bata fuska haba samir wannan aiharkar turawane tafiya babu sanarwa yanzu kasan halin hanya idan wani abu yafaru dakai inanan bansanibah yakalleta da mamaki
Yace kamar bakiji dadin zuwanaba ??am so sorry zan iyah komawa idan nafada maki koda nanda 1year ne sai indawo before time din nasan zakiyi murna 
Yanashirin mikewa tace haba sameer mezaisa ince banji dadiba kaikanka kasan nafisonka akusadani inajin dadin kasancewarka atare dani 
Kayi hakuri abunda yasakaga kamar raina yabaci kasan halin tafiya yanda take””yakatseta ohh mommy kincikajin tsoro babu abunda zaisameni dayardar Allah
Kadafa kimanta adduarki tana tare dani wani dum taji akirjinta dan itah tama manta rabondatayi addua saidai idan ta wujujjuga sallarta tatashi babuwata addua
Kuma duk wanda zaiyi sallah batareda yayi addua ba yamike za anado sallarsa awurga masa kayarsa tanisa insha Allah aikoda yaushe inamaku addua 
Kunsanfa Wanda yayi karya saiyaa nuna idanuwaanta muzu muzu sameer ne baigane hakanba amman danida teema mungane ahankade kawai muke kallonta
Tace abinci zakaci kowanka zakayi???yanisa kodaya mom nayi wanka Amman banajin yunwa tace baridai inkawo maka abun taabawa batajirah mezaiceba tayi hanyar kitchen cikinsauri tadauko wayarta takamo lmbr Meena kiradaya tadauka mommy sorry malam yashigo yanzu tace dasauri tsaya kiji mana idan kintaaso kije gidan naan zansa abude maki cikin rashin fahimta tace saboda????tahadiye wasu yaawu masu karfi tace sameer neyadawo tace tomeye waimeyasa kikeson boyeni ga yayyanki bayakuma munzama daya bakigane bane my yanzudai kiyi yanda nace after yakoma zanyimaki bayani tanisa shikenan tace yauwa tawan takashe wayar tasaukarda ajiyar zuciya tadan leko sannan tayi gyaran murya tadauko tafito
Yakalleta yace mom nagakindade tace ah wlh kayanne datti saida nawanke yakada kaai yakarba
Ayaba yadauki daya yabude yagutsura tana kallonsa tace ah wainikam sameer haryanzu??? Yasake gutsurar ayabar yanakallonta yace dame mommy taanisah batun aure mqna yayi murmushi taci gaaba yakamata kaiwa kanka pada nidai nayi magana harna gaji……….,………..

Teema luff👯

         &

Gentle Lady💃🏻

[1:40PM, 12/22/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR HAAWAYENA!!!😭😭

                24

                 Na

Fatima garba &Aisha ibraheem

Nasamaka ido yanzu kafison kazauna haka kannenkama duk sunyi aure abokankama haka matar aliyu yau sati daya dasuna haihuwa ta biyu nikam nagaji dawannan hakurin
Idan bakada lafiyane saikafada innema maka magani idan kayi auren nan basaiku zauna nanba nima insamu abokiyar fira yasake murmusawa yaanayin murmushinsa yana karamasa kyau
Yace cool down mommy bawai naki taki bane niharyanzu bansamu matarda tamunba babu wacce tazo daidai dara ayina takwalalo ido tace kana nufin duk matanda kake gani bakasonsu???
Ya lumshe ido hakan nake nufi duk macenda zan kalla bazanwuce minti biyuba nakedauke kaina akanta banajin akwai wacce nakeso idankuma bansametaba 
Yanisah saidai inmutu banyi aureba!! Gabantane yafadi sameer anyakuwa ba aljana ta aurekaba yayi dariya maidan sauti ganin yanda mom dinsa tarude dagajin wannan magana yakalleta mom kinsan ana aurene da soyayya wlh ba karya nayi makiba har yanzu bansamu wacce najita arainaba 
Tanisa wlh dasake sameer bakada lfy ace kana zaune acikin matan turawa madanda suka iyah dressing da kwalliya dagasu sai killallen buje ko kanfai Amman kace babu wacce Tamaka????
Sameer kodai yammata kake dasu ???? Yagano maganarta yasakecin ayabayar yatauna mom idan akwai maishaidata baiwuce keba kinsan inada ilimi sosai bazan iyah sabon mahaliccinaba zakiyi mamaki idan nace maki wlh ko hannun mace bantaba rikawaba koda cikin rashin sani
Ina kiyayewa ganina daga kallon abunda yaharamta gareni kallon musulunci kallo dayane idan kakalla bisa kuskure kayi biyu bayan haka banasakewa
Sannan kuma yadanganta daga irin kallonda zakayi idankayi mata kallon sha awane kinga shaidan zai iyah kwadaita maka itah idankuma kakalleta amatsayin kowane mutun bazakaji komai akantaba
Nibana wuce kallo dayan koshima bisa kuskure Allah yana kareni daga sharrinsu tanisa maganarka haka take Amman kadaure kayi auren kodan saboda cikar kimarka
Yanisa za ayi idan lokaci yayi waikinsan abunda yakawoni???kaita girgiza ah ah inakuwa zansani tunda bakafadaba yamurmusa aliyu ne zaiyi aure mata tabiyu
Ido taturo kaihaba tokadaiji namiji abunsaiya bashi dariya harsaida yaduka mom kenan nibah namiji bane kome????
Tace yokaida kake tsoron mata shikuma aibaya tsoronsu gashima zaiyi tabiyu kace kawai dama biki yakawoka bawai ganina kazoba
Yadauki wata ayabar yace tsuntsu biyu najefa da dutse daya gashi naganki harmunaa firah kuma za ayi daurin aure dani tanisa to yakamata wannan karon koda cikin kawayen amaryane kazabi daya
Idan nasamu wacce tamunko kokuma haka kurum zanyi aure inkaita gida injibge kamar haja yayarfa hannu yanzu babuma kyawawa anan kasar da zolaya yayi maganar saida hjy kubra tadara daganan sukaci daga da firarsu

Teema luff👯

         &

Gentle Lady💃🏻

[1:40PM, 12/22/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

                25

                 Na

Fatima garba &Aisha ibraheem

Abangaren Ameena kuwa suna gama wayar ta aje jiki asanyaye anya abun nan babu alamar tambaya kuwa ace bataso yayanta suganni lallai akwai wani abu malam ne yayi gyaran murya tayi saurin maida hankalinta gareshi gaba daya ajin suka mike marhaban ahalan wa sahlan bika ya sayyidna marhaban ahalan wasahlan bika ya murshidina akrah makallahu ya sayadi narhaba bika yasayyadi ahalan wasahlan bika ya sayyadi yace ijlisu jalasna yasayyadi suka zauna 
Yafara yimaasu addua kasancewar yau laraba wa axi akeyi innal hamdulillah nahmuduhu wanas ta inuhu wanastagfiruhu wana uzubillahi minshururi anfusna wamin sayyi ati ahmalana manyahdiyallah fala mudillah lah faman yadlil falahadiya laha wa ash hadu anla ilaha illallah wahadahu lashari kala wa ash hadu annah Muhammadan abduhu wa rasulahu amma ba ad ya ikh wanil muslimun ukhikun bittahiyatil islam wahiya assalamu alaikum warah matullahi wabarakatuhu
Wa alaikumussalamu warah matullah ya sayyadi muna godiya ga Allah maikowa mai komai dayasake taramu anan cikin ikonsa da rahmarsa garemu kusani duk mai zuwaneman ilimi yana tare da rahmar Allah dakariyarsa Wanda kezuwa neman ilimi nayadai dawanda yake zaune
Kusani babu yanda za ayi mutum ya bautawa Allah batareda yasan yanda ake bautamasaba babu kyautuwa akan bawa ya aikata wani abu batareda yasan hukuncin Allah acikinsaaba
Shineman ilimi wajibine gadukkan musulmi yatashi yanemeshi komai nisansa amman yanzu abun takaici zakaga mutane basu damu da ilimin addinibah acewarsu wai shima ilimin narasa abun sone dan zamanin manzon Allah yatura sahabinsa yakoyo iliminsu kwarai haka yake Amman kuma baice kada anemi na Islam ba Amman yanzu yanda akadauki karatun boko da mahimmanci ba adaukar na islamiyyabaa kuduba kugane koda tabangaren kudin makaranta
Kudin sati Kansu wasu suna jin zafin bayarwa Amman idan bokone jikiharrawa yake abayar dankada akoro dansu makaranta abunda bakusaniba wlh dukkan mai ilimin addini bazaitaba tabewaba duniya dalahirah kukasance masu turah yayanku makaranta domin Neman ilimi
Yaunayi takaici Wanda bantabayin irinsaba yanisa wasu hawaye suka zubo masa yashafe dazun nan nasamu labarin dai dagacikin dalibaina baida lfy naje asiviti dubashi naga wani abun mamaki
Wata rayinya nasamu danaje wajen likita tana kuka akan abunda doctor yafada mata ina kallonta ashema nasanta banganetaba saidaga baya shine natambayi likitan meyafaru???
Yakeman bayani cewa takasance tana mu amala da yar uwarta mace shine tazo asiviti dan wasu kuraje suka fitomata tagabanta masu zubarda ruwa masu doyi wa iyazu billah innalillahi wanna ilaihir rajiun itah ce kalmarda tafito bakina nakalleta akaro nabiyu nace nafisa dahankalinki kika aikata wannan mummunan aikin????
Kuka tafashemun dashi tace wlh malam nima badason raina hakan yakasanceba nakasance yar kauye can kusada zariya babana madinkine bashida wasu kudi abunda zamucima gagararmu yake

Teema luff👯

        &

Gentle Lady💃🏻

[1:40PM, 12/22/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

               26

                 Na
Fatima garba &Aisha ibraheem

Mahaifiyata Allah yamata rasuwa tun ina yarinya hannun kishiyar mahaifiyata natashi tanada Yaya biyu duk mazane auwal da musa sungirma amman babuwanda yayi aure
Sunbata rayuwarsu wajen shaye shaye dayiwa yayan mutane fyade innah saitace wai innatace tayimata asiri yayanta suka lalace duk da tarasu Amman batadaina kishida itah ba abunda yannena sukeyi saiya shafi babana babumaikai masa dinki saiwanda yaga Allah hakan yasa abincinda zamuci yanemi yagagaremu
Tun inayar shekara goma akafara azaman tallah nakezuwa tasha dasafe tallan koko koda zansiyar indawo zandauki tallan shinkafa inje kasuwa dana dawo zandauki tuwon dare inje dandali bana dawowa sai dare danabata kudin ta irga sannan inci abinci inkwanta
Kasancewar inada masoya abincina baya kwantai kuma hakan yanayimata dadi sosai watarana naje tallah nayo dare wasu samari suka tareni ina tafiya dayan yace menake shirin gani kamar kanwar osy yayana auwal kenan sauran sukace itah ce wlh
Kunga kuwa dama tasamu zamurama abunda yayanta yayiwa kannenmu suka tareman gaba jikina yahau kyarma najuya bayana babu kowa nan suka nufoni nace lfy dai
Sukace itah tajawo hakan muma yauzamu rama abunda yayanki yake mana yaji idan akwai dadi banfahimci mesuke nufiba saida naga suna zare wando nafasa ihu inabasu hakuri daya yace ihunki nabanzane danyau babu maicetonki
Naje inruga suka tadeni kwanon abincin da kwanukan cikinsuka zube nafadi bakina yafashe dajini nankuma sairigima ta karke tsakaninsu kowayanacewa shizaifara suka kama danbe nan nasamu nasadada naruga inagudu ina waige saida suka ahamo suka biyoni garin gudun nayarda zanina Wanda kuddin innah suke ciki asukwane nafada cikin gida ina haki baba da innah suna zaune taresuka mike suna tambayar lfy ina huka nace su jijangone suka biyoni waizasu rama abunda yayyena sukayima kannensu budar bakinta saitace injidai bakiyarmun da kudinaba baba yakalleta da mamaki yace hauwa yanzu bazaki tamabayi lfyartaba saikudinki??? 

Tace yomenene ma idansuntabata ai uwarta taja dabatayiwa Yayana asiriba aidahakan baifaruba yamaida kallonsa wajena yace nafi injidai basumaki komaibah jikina yana kyarma nace ah guduwa nayi yace to alhamdulillah tace bangane alhamdulillah ba kudinafah???? 
Babayace nafi ina kikayarda zanen nacemasa ahanya yadauki fitila yafita takalleni taballaman harara tace wlh idan kudina sukayi ciwon kai saina kasheki narakube gefe daya 
Babujimawa babana yadawo dakayan dazanena Amman babu kudi aikam tabuga kaidakasa tace batasan hakananba dole abiyata kudinta haka akakwana rigima babana yace tallarma andainayin tadare washe gari yasaida keken dinkinsa batayi wani kudiba danta tsufa yabiyata kudinta sauran yasiyamana kayan abinci
Nadaina tallar dare kadakajiwai banyi maganar makarantaba bantaba zuwaba tunda nake sallah ma haka nakedanyi wataran banmasan abunda nake karantawaba
Saboda ammaida tallar tamkar ibadah muna hakan akwana atashi yazama ko abunda zamuci bamasamu wata yar uwar innah tanazuwa birni tacezatasamaman aiki babana baisobah Amman hakan yahakurah akahadaman kayana nabita

Teema luff👯

        &

Gentle Lady💃🏻

[1:59PM, 12/22/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

               27

                Na

Fatima garba &Aisha ibraheem

Mukazo wannan garin takaini gidan aiki anan tabarni tatafi idan watayayi zatazo takarbi kudin aikina takaiwa iyayena tundaga ranar tareda matar muke kwana nibansan menene takemunba banayin aikin komai saidai muyita holewarmu wata ta aikawa babana kudi
Tana fakewa dayar aiki idan kashigo zakadauka hakan saidare muke kebewa batayarda kowa yasan sirrinta kumatace idan nafada saita kasheni da babana yanzu akalla ashekararmu shidah tare haryazama takoyaman nima har ina neman wasu idan batanan 
Duk da bada saninta nakeyibah danbatayarda kowa yarabenibah watana saina tashi gabana yanamun kaikayi sakamakon wani abu datasiyo idan zamu kwanta saita shafaman agabana sainadinga sosawa wajen yayiman jajir wasu kananan kuraje sukafitoman cikin kwana biyu yazamana ko tfy bana iyayi dana fada mata shine taduba tagani mukaje wajen likitanta yadubani bansan meyace mataba tadai siyoman magunguna mukadawo gidah tundaga ranar naga sauyi atare da itah kwana uku dafaruwar haka aka kawomata wasu sabbin yanmata Irina dayarma bata girmenibah
Nikuma aka kaine wani daki dayake wajen gidan banada aiki sai kuka ina danasani karshema dana sameta akan mukoma asiviti saita koroni tace in barmata gida yanzu banida wani amfani awajenta saita fashe dakuka
Nikuma bazan iyahzuwa garinmu ahakaba danazo nan shine likitan yamun bayani yace sai anman aiki kuma banida kudi tacigaba dakuka dagani har likitan saida mukayi kwallah yace kaji malam yanzu wannan abun shiyake faruwa yazama kamar ruwan dare wasuma da iliminsu suke aikata hakan Allah yakyauta
Yanisa nizan biyakudin ayimaki aiki Amman dasharadin kindaina wannan harkar jiki yanarawa tace wlh danawarke zankoma garinmu inyi aure incigaba danaiman yafiyar Allah anan nayimata nasiha yanisah tundayafara magana Ameena take kuka jitake wannan labarin kamar da itah akema duk sauran bayaninda yayi batajiba har akagama akayi addua tafiya take tana kuka kokallon gabanta batayi hartakai gidan kwatakwata ta mantama dawani bako tafada falon tana kuka hjy kubrah tamike tana tambayar lfy Meena
Sameer ahankali yadago kaiyakalli wacce akakirah da Meena kukanta kamar ana rera waka idanuwan subsuka hada kowannensu yakasa dauke kansa aranta tace dama wannan ne samir din kaikam bakayi sa ar uwaba wlh gaka dakyau abangaren sameer kam yakasa dauke kansa akanta sai kirjinsa ke halbawa yana tasbihi hjy kubrah tariko hannunta tana tambayarta lfy cikin kuka tace bakomai tayi hayewarta sama tahau hada kayanta yabita da kallo kamar yabita yaji metake yiwa kuka yamaida kallonsa wajen mom dinsa da alamar tambaya……………

 
Inabaku hakuri bazan samu damaryin mijin tacce ba kilan saidare kokuma saigobe inamaku fatan alhairi

Teema luff👯

        &

Gentle Lady💃🏻

[10:00PM, 10/27/2016] maman ahmad: [3:28PM, 12/30/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

                  28

                   Na

Fatima garba &Aisha ibaraheem

Cikin sauri hajya kubrah tahau sama.wajen.ameena saikuka itah kuma take tana zuba kaya cikin akwati dasauri takarasa inda take my lafiya meyake faruwa ??? hannu tadaga mata kada kitabani mom kincutarda rayuwata wlh kingama dani 
cikin rashin fahimtah tace meyafaru ameena kitsaya kiman bayani mana tashare hawaye tanakulle akwatin tace babu abundazanfada maki kikyaleni kawai “”taja akwatin zata fito tariketa haba ameena meyasa kebakyajin maganatane kuma kinsan ina sama dake wata uwar harara ta watsamata idanuwanta jajir tace kina sama dani amman kike nema ki halakarda rayuwata wlh bazan sake kwana daya agidan nan ba har abada idankuwa harna sake kodah minti biyune saidai idan gawata taja akwatin tawuce
daidai saukarta dakaya kaman antsakureshi yamike yana kallonta kirjinsa sai halbawa yake kokallon inda yake batayibah tafita shikam tsaye yake kikam yarasa bakin magana me akaimata take kuka kuma wannan wacece baiyi kokarin bintaba duk da zuciyarsa tana turashi yabita to akanme itah ce tambayarda yakeyiwa zuciyarsa rashin samun gamsashiyar amsa yasaka yayi tsaye daidai saukowar hjy kubrah yabita da mayatattun idanunsa gudun kada tagano tashin hankalinda yashiga
akan wacce baisanibah yasaka yayi saurin saita kansa yakoma yazauna itah ma jiki bakwari takoma tazauna tadafe kanta kamar takurma ihu itakam bazata iyah rabuwa ba ameenaba sameeer yakasa hana kansa tambayar ta mom wannan wacece ???ta share guminda yaketo mata tace me aikinace yanisa to me akaimata take kuka amman kuma meyasa bansan taba???? tace wancen zuwanda kayi lokacin taje garinsu yanzu kuma bansan me akaimataba taki tasanar dani tadaice gidansu zata koma 
yace amman meyasa kikabarta taje kinsanfah yanzu hanya babu kyau kuma kinga marece yayi tayi ajiyar zuciya tace toya zanmata tace wlh gida zataje kaga kuwa bazata zaunaba mikewa tayi bari inkirata inji batajirah mezaiceba tahaye sama tadauko wayarta takirata tayita ringin saitaji ringin din adakinta ashe nan tabar wayar saman gado tafada tadafe kanta shikenan ameena tabarni
sameer yadade zaune yana nazari saikuma yakada kafada alamar baidamuba dan baiga dalilinda zaisa yadami kansa akan wannan yarinyarba kash gashi kuma bantabayi sunantaba yanisah wata zuciya tace inakuma ruwanka da sunanta tashi yayi jiki asanyaye yace nidai mom zanje wajen aliyu yasakai yafita
tunda tafito gidan take kuka yanzu idan baba yasan wannan lamarin aina shiga uku sauri kawai take datakai titi tatari dan adaidaita tace yakaita tashar mota yace to hajiya tamika masa akwatin tahau baya yakama tafiya suna shiga tashar yasauketa tace nawa yace nairah hamsin ne
tabashi dari biyar yadauki kudin takarbi akwatin takutsa kai ana ganinta aka taso hajiya na inane katsina ne ko bauchi wani yace zamfara sokoto tace ah ah kaduna zanje wani yace ina na kaduna yazo ko zaria akanuna mata motar taje akwai sauran mutane danbata cikaba tasamu kujerar windo tazauna yace hajiya kawo kudinki tace nawa yace dari bakwaine tamika masa dubu daya
tamika masa yabata chanji tana zaune tahada kaida guiwa babu abunda take tunani sai maganar malam itah ma bayan taji dayanzu hakan zata faru da itah kafin tafarga har motar tacika aka tada mota sukahau hanya 
sundan taba tafiya driver motar yasaka masu wa azin malam abbakar giro dayake wa azi akan yan luwadi motar anyi tsit kowa da inda yasa gaba da tunani itakam ameena tanaji kaman ai zunubinsu daya da masuyin luwadi ana gamashi saiga wa azin malam daurawa akan illar madigo dakuma cutarda ake kamuwa da itah
gakuma zunubi maitarin yawa saikukan ameena yatsananta shikenan itah tasan allah bazai yafemataba hankalin yanmotar kusan dukya koma kanta cikin sauri tatoshe bakinta ganin kukanta yana fitoda sauti 
harsukakai kaduna ba adaina wa azinba jikin ameena yayi sanyi kamar marar lafiya kanta sai sarawa yake saboda ciwo suna kaiwa kaduna tahau motar kauyensu koda takai gida ana kiran marib batasamu malam ba ayya ana dakin girki tajiyo sallamar ameena tafito tana maraba dayan birni yanxu kuke tafe tana waigen bayanta bataga hjy ba tace kekadai kikazo banga hajiyarba
tace eh nikadai nazo kawai tayi shigewarta dakin ta ta aje akwatin sannan tafito tadauro alwala tayi sallah anan taduke tanata kuka marar sauti tana neman yafiyar allah tasan batada laifi wajen allah dan allah baya kama bawansa da laifinda baisan ya aikataba datanada sani akan haka bazata taba aikata hakanba kuma tana neman tubah wajen Allah dayake Allah gafurur raheem ne tasan zaikarbi tubanta kuka tafashe dashi maitsuma zuciya
saida akai isha i tayi sallah tafara karatu ayya kam batasake nekowa dakinba har malam yadawo yana sallama yaji karatun ameena dasauri yakaraso yana cewa murya wanakeji kamar yar albarka??? ayya tace itah ce tundazu tadawo tana cin magani
ina mata sannu dazuwa tayi banza dani bansan me akai mataba yace Allah daiyasa toh lafiya tare dawa tazo???? baki tatabe tace itah kadai mana hanyar dakin yaje yashiga da sallamarsa saida takai aya sannan ta amsa baba sannu dazuwa yace yauwa sannu yar albarka yakalleta lfy dai akaceman kinzo kina bannar rai
tayi murmushi lafiya qalau baba .. yanisa kintabbatar tace eh wlh bakomai yace shikena yakika baro hajiyar saida tanisa tacije lebe tace kalau take tana gaisheku,,yace muna amsawa kinci abinci kuwa kaita girgiza tace karatu nake saina gama
yace shikenan kigama inazuwa fitah yayi yaje yasiyo mata naman kaza taji mai da yaji itah ma ayya yasiyo masu daya da lemu yana kawowa tagama sallah ayya ma takare girki yadauka dakansa yakai mata wannan rawar kafarda malam yakeyiwa ameena yana bata mata rai waisaikace gareshi farau diya mace taja tsaki itah kadai 

Teema luff👯

         &

Gentle lady💃🏻

[7:22PM, 12/30/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

                    29

                    Na

Fatima garba &Aisha ibraheem

Yashiga daidai tagama ya ajemata yace kitashi kici saiki fito muyi hirah nasan bazaki dadeba ko!?? tayi murmushi tace ai baba nadawo kenan zanshiga islamiyya dan islamiyyar cen ba akaratu sosai kuma ni inason ilimin 
yace anya yar albarka lfy kodai batasakaki makarantarba??? ah ah wlh baba tasakani aiharmunyi nisah ma kawaidai nan anfi karatu shiyasa yace shikenan kici abincin dai saiki huta zuwa gobe zamuyi magana tace to baba mikewa tayi tana nade sallaya shikuma yafita takoma tazauna saida taci abincin tayi nak sannan takwanta tunanin labarin dazu kawai takeyi 
sai karfe tara takwanta bayan tayi sallah karfe biyun dare tafarka tafara sallah bangaren hajiya kubrah kasa barci tayi duk juyinda zatayi tunanin ameena take tana tunanin menene yasakata kuka hartana cewa ta cuceta 
kwance yake saman makeken gadonsa kwata kwata barci yakauracewa idanunsa duk juyinda zaiyi fuskarta yake gani tsaki yaja yarasa dalili kawai tunaninta yadami zuciyarsa ya tambayi kansa menene naka dahar zaka dami kanka da tunaninta yakasa samun amsa abuda kawai yasani shine takame zuciyarsa 
wasa wasa harkusan karfe biyu yana juyi saicen barci yadaukeshi cike da mafarkai kala kala washe garima sukuku yake duk yakasa sukuni bashiba ba hjy kubrah ba suna cin abincin rana saman diner saiwasa yake da cokali cikin flet yana jujuyashi tadago kaitakalleshi tanisah wai son meyake damunka???? 
tunjiya naganka sai ahankali bakada sukuni murmushi yayi yace wlh mom banajin dadin jikina haka kawai nakejin damuwa araina takalleshi dakyau tace waye yabata maka rai ??? yakada kafada bakowa wlh mom kawai dai haka nakejin kaina”” tace amman kaje asiviti. yadan basar sannan yace babu abunda yakeman ciwo 
yaci gaba dacin abincinsa cen yace mom yaushe zakibi maiyi maki aiki yakamata kisan idan takoma gidansu dankuwa kinsan iyayenta bazasuji dadibah suganta kuma har yau kwana biyu bakijeba ”tadan kalleshi itah kanta tanason zuwa amman tana gudun yadago wani abu saitace masa gobe nakeson zuwa amman kuma naga karnaje nabarka kaikadai
kafada yakada no bawata matsala nima zan iyah binki indanga gari tayi murmushi tace zaka iyah tafiyar mota har kadunafa?!?? shima murmushi yayi yace sai ingwada yanzu tace shikenan Allah yakaimu goben lafiya yace ameen wani sanyi yaji cikin ransa kamar ansamasa kankara wanda shikanshi yarasa dalili
bangaren ameena kuwa tun washe gari takoma islamiyya tsakaninta da ayya hararane dankuwa malam yafada mata ameena tace bazata komaba itah kam bata damubah dankuwa konaman jikinta za ayanka bazata komaba
washe gari tun karfe shadaya sameer yashirya manya kaya yasaka da hula ruwan hoda komai ruwan hoda kyansa yasake fitowa yasaka karamin glass saman kananan idanunsa wanda yasake fito dakyansa yana fitowa yasamu hjy kubrah harta fito saida aka loda abinci cikin bt din suka shiga itah ce abaya shikuma yatsaya gaba driver yana tukasu
mom kallon dan nata take dankuwa bakaramin kyau yayiba suna tafiya suna taba firah koda sukakai anyi azahar bakin kofar gidan suka samu malam bayan anyi fkng din motar suka fito tare zuwa wajen malam yana ganinsu yasaki fara a sameer harkaasa yaduka zai gaisheshi sai malam yabashi hannu suka gaisa sannn yagaisa da itah tayi masa yagida yace kalau harkinbiyo sahun yartakine tana dariya tace ah wlh yace amman wannan shine sameer dinnaki dannaga kama tace ah wlh shine shima jiya yashigo saboda bikin abokinsa 
yace tomushiga daga ciki kintsaya nan yartakima tana islamiyya amman bari in aika akirata tace toh malam sannan tashiga ciki ayya ana ganinta akatashi da murna.tatarbeta tabata kujerah tazauna tabata ruwa tasha suka gaisa 
tace saikuma mukaga tadawo gida Allah daiyasa lafiya aigwanda dakikazo nikonace takoma ba abakin komai nakebah tunda mahaifinta yadaure mata gindi bata daukeni da mahimmanci amman banda rashin dubara arziki yana biyarka tsiya na korewa taci dakyau tasha dakyau amman tace wai bazata komaba
kuma anyi juyin duniya tafadi me akamata tace waibakomai islamiyyarda kika sakatane ba akaratu sosai tafison nan kiji dibar albarka shikuma mahaifinta yasaka mata na mujiya. banda abunta tunda tasamu na karatun sallah aimagana takare

Teema luff👯

           &

Gentle lady💃🏻

[8:04PM, 12/30/2015] Gentle ladyy💃🏻: ZUBAR HAWAYE!!!😭😭

                  30

                    Na

Fatima garba &Aisha ibraheem

Tayi murmushi tace data fadaman aida sai insakata wata makarantar ga makaranta nan dayawa” tace kindaiji yanzu kenan batama fada makibah??? amman anyi yar iskar yarinya itah kuma haka akeyi kinsan abu idan bakai kahaifaba dakayi magana 
za ace danbaka sontane wai idan da nina haifeta aibazance hakaba “” hjy kubrah tayi murmushi tace itah ma aikuruciyace zata daina nan gaba”” wace irin kuruciya yarinyarda inyanzu aka daurayeta wata tara saikiganta da da ahannu kike cewa kuruciya iskancidai 
baridai tace kinga malam dinne??? tace ah yace zai aika akirata”” malam yasamu yaro yaturah kiranta islamiyya babu jimawa tafito yana jingine jikin motarsu yana kallon hanyarda zata fito tunda tadoso wajen yakafa mata ido
tsarki yatabbata ga ubangijin wannan halitta ya salam waime yasa nake kidemewa idan naganta”” itah kanta tundaga nesa takafeshi da ido tana tuna ina tataba ganin wannan fuskar tatuno inda taganshi kanta tadauke sakamakon zuciyarta datake harbawa 
kokallon indayake bata sakeyiba tana kawowa abba yace yar albarka saikikaji na aika kiranki Allah yasa babu malami ajinku momyn kice tazo”” tayi murmushi tace ah abba ba malami amman nasan yakusa shiga harzata shiga gida yace ameena bakiga sameer bane shine dan momynki tare suke kugaisa kafin kishiga
badan baba yayi maganaba batayi niyyar gaisheshi dankuwa idanuwansa dazarar takallesu rikitarda itah suke tarasa dalili bahakan tasoba dantalura da mayen kallonda yake mata “” tajuyo zuwa inda yake tace ina wuni”” saida yadan murmusa yace saida abba yarokarmun
tamere baki tace albarkacinsa kaci tajuya”” yace minti biyu”” tsaye tayi daidai malam yashiga cikin gidan yatako ahankali zuwa inda take yace amman nasan daga islamiyya kike kuma kinsan yanda ake tarbon bako dan bakonka annabinka””batareda takalleshiba tace saikajirah malam yafito tayi shigewarta gida anan tabarshi wani kayataccen murmushi yasaki tsiwarta tayi masa kyau gata yarinya
tana shiga tasamu suna kara gaisawa da malam cen nesa da itah tazauna sannan tagaisheta ta amsa tace yata gani nazo biko”” tadago kaitakalleta ido cikin ido tanuna mata alamar ba inda zani ta kawar dakai tace mom laifin me kikamun dazakice kinzo biko kawai ni zaman garin nakune ya isheni””
tayi murmushi tace ah ah kam nasan dai kunyar su malam kikeji muje mota saiki fadaman”” babu musu kuwa tamike sukawuce tare”” harcikin motar suka shiga tarufo kofah tayanda babu wanda zaiji abunda suke fada tace ameena menene yasakaki tahowa gida kodai wani laifi namaki???
tace hmm laifi kuma aikin gama yimanshi saita fashe da kuka”” mom meyasa kikaman haka menayimaki arayuwa dakika zabi kibata man rayuwa”” wlh nayi danasanin haduwata dake kinruguzaman farincikina”” tanisa daganan tabata labarinda malam yabasu dakuma wa azinda taji acikin mota tace yanzu abunda kikaman kin kyauta
shinzakiso kema ayiman yarki haka kitunafah ni marainiyace duk tarbiyar babana akaina take nasan idan yasan wannan abu wlh zai iyah mutuwa tafashe da kuka zata riko hannunta takwabe kada kitabani wlh duk kika sake taba hannuna sasunan sha awa Allah ya isah kuma kada kisa ran zankoma gidanki rabuwarmu tazo kema inamaki nasiha daki daina wannan harkar gaki kamila maihankali amman kina aikata sabo aboye
tanisa duk wannan abu bazaisa indaina ganin kimarkiba tabude kofah amman idan kika takurah akan saina koma wlh saina fadawa duniya duk abunda kike aikatawa nabarki lafiya tafito tana share hawaye tayi hanyar makaranta batama shiga gidan ba
kamar yabita kuma meyasakata kuka yanzu????
Teema luff👯

        &

Gentle lady💃🏻

[10:00PM, 10/27/2016] maman ahmad: [8:07PM, 12/8/2015] teema kiss: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭        13

Na

   Fatima garba&Aisha Ibrahim
Tashi muje sama kiyi wanka ko sae ki huta kohh yarta….
Ameenatu ta girgiza kai

Yawwa yar albarka tawo ta tashi suka tafi 
Dakine suka shiga tafkeke ta tayata cire kaya ta nuna mata bandaki ….ameenatu ko nayi miki wankan tace aa naiya tashiga tayi wanka sannan tafito harta gama shiryawa idonta na mujiya nakanta dago kae suka hada ido tayi saurin kauda kanta……
Daman suna zuwa tasa driver dinta ya siyo mata kaya ae kuwa dogayan rigunan sun amshi jijinta sosae…….karfe 5pm sannan hjy saade ta tafi ameenatu ta dinga kuka ita zata koma gida dakyar aka rarrasheta tayi shiruu
Darene karfe wajan9 suna kallo itada hajiyarta lalala ameenatu bacci da wuri haka baxaki tashi muyi hira bah 

Niba bacci nake bah toh me kike takara rungemeta ajiki tana shashafata yawwa me kikeso a rayuwa …”ni kawae inaso naga ranar dazan yi kudi na siyawa baba mota”

Allah ameena ehh to Allah yakaimu kinaso kisamu kudi tace ehh toh zan dinga saki abu indae kina mun koh ni kuma nayi miki alkawarin xaki samu kudi….
Ameena tayi murmushi tace tohh ni kuma indae bae shafawa sharia zan miki takara koma kan jinyarta …….sakin numfashi tayi[lalle zan samu matsala wlh bazan bari yarinyar ta kubuce min ba duk a zuciyarta take fad a]

Bacci ne yakwasheta hjy tadauketa ta kaita daki takwantar daita itama tasa kayanta na bacci takwanta ranar kasa lumse ido tayi jitayi wani irin mugun shaawa takeji dakyar tayi control din kanta tasamu “sure”tasa a gabanta sannan taji dama dama

**************

Ameena ceh tadawo daga scul dayake yarinyace me hazaka jss2 suka sata…..

Mommy!!! Tashiga daki da gudu tana nemanta ….kash haba mom inata nemanki dayake tace tana kiranta da mom

Ayya my daughter kin dawo ya scul alhmdl sannan tayi sallah taci abinci ta bude lttfy tana karantawa
A ranar da daddare ne takalli Amina

Ameena!!ameena a sanyaye take kiran sunanta ta farka tadago idonta dake jawur akanta ……..janyota tayi ta rungumeta wadda batason nufinsa bah tasa hannu a rigarta tana latsa nonuwanta tuni tafara kuka…..kiyi shiru kinji ki dena kuka mene haka dan ina miki haka in kika kara kukannan saena miki duka wlh 

Ta toshe bakinta haka tacigaba da romancing dinta itadae batada tacewa 
Hjy Dan girman Allah ki dena wlh banaso au bazaki bari bah saeda tayi har ya isheta sannan tadaga ta takoma bacci ita dae Amina kuka tadinga yi har bacci yadauketa washe gari ta tashi tana shiryawa zata makaranta hjy tace zoo nan ameena tazauna takauda kanta 

Nidae inaso na ja miki kunne nadauko ki ne gidana dan biyar bukata ta badan aiki bah nayi ki fahimce nii anma kinki shiyasa na fito jiya na nuna miki kuma wlh kika sake kika fadaw wani cewan ga abinda nayi miki na rantse ko zan rasa numfashina saena kashe ubanki da kee kikrso ki faranta mash I rai dago kanta tayi a furgice ehhh kinaji dae kuma nasan kin fahimce nii kuma saena ga bayanki ke kanki dan haka tashi ki tafii…….
Ba musu ta tashi ta tafi makaranta jiki a sanyaye………..

Teema luff👯

       &

Gentle lady💃🏻

[2:53PM, 12/9/2015] gentle ladyyy💃🏻: ZUBAR HAWAYENA!!

            14

      Na

 Fatima garba

           &

Aisha. Ibraheem

Karfe biyu driver yaje daukanta duk su kuku tawuni amakarantar gaba daya komai yakwance mata maganar mom ce kawai take dawo mata itah kam tanason babanta bazataso akasheshibah amman menene mom take mata haka ganin batada amsa hakan takawarda tunanin daidai motarsu takawo gidan
driver yanayin fkn tafito da sauri tashiga gidan da sallamarta hjy kubrah tana saukowa daga saman matakala dasauri tasauko kasa tabude mata hannu dagudunrta tafada jikinta tamayar tarufe tana saukarda ajiyar zuciya dama yanzun nan tagana chart da kawarta rukcy duk ta shiga yanayi ahankali tasoma shafa jikin ameena tana goga fuskarta saman fuskar ameeena””
hannunta taja zuwa sama tace mom yunwa nakeji ” bata kalletabah tace kiyi hakuri my wlh ina cikin wani yanayi badadewa zanyibah saikije kici abincin bata sake cewa komaibah dankuwa itah batama gane abunda maganar tata take nufibah kaitsaye saman gado tayi da ameena tacire mata hijabinta da kayan jikinta ta kwantarda itah saman gado tajawota jikinta yan tsinakkan nonu wanta take tsutsa ameena sai kuka mom zafi wlh ciwo wajen yakemun” tadago idanuwanta dasukai jajir tace kiyi hakuri yasu daina tacire mata wando haka tayita liliyarta saida tasamu natsuwa sannan tatasheta taje taimata wanka itah ma tayi wanka suka sauka wajen cin abinci ranar haka suka yini tana manne da ameena hannuwanta suna kan nonuwanta wadanda girmansu baifi kullin sugan nairah biyarba
suna zaune cikin falo bayan sungama cin abincin dare ameena hankalinta yana wajen kallo itah kuma tana chart awayarta da kawarta sunata shegantakarsu kafin tace mee gaba daya tabata kayanta idanuwanta har rufewa sukeyi saboda sha awa tacema kawarta barci nakeji muhadu gobe takashe datan ta kawai tashi tayi takashe kallon ta dauki ameena kamar yarinya tahau sama cikin dakin ta ajeta tadaukomata kayan barci tace tasaka. babu musu tasaka itah ma tasaka kayan barcinta suka kwanta takashe wuta
ameena harta soma barci tafara lalabarta tajawota jikinta ameena tazame ni mom wannan abun wlh banaso”tayi karfin halin magana haba dear kinsan bazanyi maki abunda zai cutar dakeba wannan abun bakomai bane kuma babu wanda zaisanda haka kinji kema zakiji dadi sosai batasake cewa komaibah tafara shafarta ahankali tace kema kiyi duk yanda nake maki
takada kanta haka sukaita sheke ayarsu ahankali take dan saka yatsanta jikin ameena duk da wajen matse yake ameena tanajin ciwo haka tadaure saikusan asubah da ameena taga duk tahaukace mata kaman tayi kuka sai tafashe da kuka tatureta sai alokacin takyaleta
abu kam wasa wasa harya zamema ameena jiki bata iyah mintuna ashirin batajita aikin mom dintabah”wani lemune hjy kubrah take bata maitaso sha awa watarana suna zaune ameena dakantama take neman hjy kubrah abun yanayiwa hajiya kubrah dadi tasan yanzukam tasamu ameena kamar yanda takeso
suna darzar junansu son ransu suna yawan tafiye tafiye kasashe daban daban ameena yanzu tagoge tayi jajir da itah bata yawo babu nikaf dankuwa mugun kishinta hjy kubrah takeyi tana zuwa kauye wajen babanta amman bata wuce kwana biyu take dawowa dan kuwa muguwar sha awar hajiya take damunta tana ss 1 saleem yayi waya zaidawo hankalin hajiya kubra yatashi dama tanada wani gida acikin unguwar acen tamaida ameena ta samomata maikula da itah kuma tace mata kada takuskurah tafito sai idan itah tabata izini

Teema luff👯

         &

Gentle lady💃🏻

[10:00PM, 10/27/2016] maman ahmad: [6:33PM, 12/11/2015] gentle ladyyy💃🏻: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

                    15

                           Na

Fatima garba & Aisha Ibraheem

    Karfe biyar daidai taturah driver airport yaje daukan sameer cikin mintuna talatin yakai baidade dazuwaba jirgin yasauka yayi tsaye hankalinsa yana kan masu saukowa acen nahango wani kyakkyawan saurayi yana saukowa kananan kayane jikinsa

 

sun bala in yimasa kyau kamar ba dan kasar nan ba fari ne maidan tsayi amman basosaisa ma aboci siririyar fuska da dankaramin baci mayalwacin gashin kai wanda yakwanta yayi masa luf gwanin ban sha awa. yanada faffadan kirji ma abocin ado da siririn sajen baki wanda yasake fito da kyawun fuskarsa
nikam nashagala wajen kallonsa bakamar teema datace itah kam tasamu wajen shiga kodah mukafarga harya shiga mota. saida natabo teema sannan muka bi bayansu daidai kofar gidan driver yayi hon maigadi yabude yakunna kan motar ciki yana yin fkn maigadi dasauri yabude masa motar yafito yamika masa hannu suka gaisa yakarasa ciki
cikin falo yasameta tayi zaune saman kujerah taci ado kamar maishirin zuwa biki shaddace jikinda jinin kare anyimata ado da farin zare dinkin yayi mata kyau tafito kamilalliyar hajiya cikin fara a tatarbeshi sannu da zuwa son yayi sallama yakarasa inda take harkasa yaduka yagaisheta
ta amsa da fara a saman kujerah yafada yana maida numfashi wlh mom nayi miss naki sosai ayyukane sukamun yawa shiyasa kikaji shiru bandawoba” tayi murmushi ainasan haka son yanzu katashi kayi wanka nasa angyara maka dakinka saika huta ga abincinka nan yana jiranka”” yamike shiyasa nake sonki mom saboda yanda kike kula dani ina zuwa yafita falon zuwa bangarensa
tabishi da kallo tana murmushi tana son sameer sosai shihaka rayuwarsa take saukake abu daya yake damunta rashin yin aurensa dayayi aure dayanzu yanada yaya uku ko hudu amman kokadan baya batun aure takoma saman kujerah baridai saiya huta zansake masa batun inji mai zaice
abangaren sameer kuwa yana shiga bangarensa wani dadine yakumeshi kai mom kina burgeni shiyasa nake sonki dayawa gaba daya ansake tsarin dakinsa wasu sabbin kayane tazubah masa sunfi wadan da yabari kyau nesa yabuda durowar kayansa duk kayansa dasuke ciki wadan da yabari babu ko daya duk wasune akazubah sabbi kuma irin kalar kayanda yakeso saida yayi dan ihun dadi kaitsaye yarage kayan jikinsa yafada tolet ko ina kamshi yake fitarwa
yahada ruwan wankansa yashiga ciki saida yagasa jikinsa sosai sannn yayi wanka tafito saman gadonsa yafada sai barci ana kiran magrib saman kunnensa dasauri yamike yasake watsa ruwa jallabiya kawai yasaka yadauki kur ani da charbi yayi masallaci
saida akayi isha i sannan yadawo gida yabiya bangarensa ya aje qur anin yayi hanyar bangaren momy yasameta tana waya tana ganinsa takashe wayar tasaki fara a son kaine muje kaci abincin”tare sukaje saman diner din tagabatar masa da abincin yafara ci suna firah yana bata labarin aikinsa kiran wayar yasake shigowa ta kashe. akasake kirah yatsaya dacin abincinsa yana kallonta kidauna mana mom
tadaburce ah ah bawani abu bane kawai kaci gaba dacin abincinka””bakomai mom kidauka kinsan ba dadi mutun yakirah waya aki dagawa idan kina ganin wayar zaihana inci abinci mezai hana kikoma daki idan kika gama saiki dawo”ah ah son. kamfanin mtn ne suke damuna da kirah kada kadamu 
tayi sauri tasaka wayar serlnt saida yagama cin abincin suka koma falo” basufi minti biyarba yace mom nizanje inkwanta wlh nagaji da yawa kinsan zaman jirgi yanda yake”tace shikenan son muje in rakaka har bakin bangarensa tarakashi yakwanta sannan takoma ciki wayarta tadauko wajen 20 miss call cikin sauri takirah kamar dama itah take jirah tana dauka tafashe da kuka

Teema luff👯

          &

Gentle lady💃🏻

[7:03PM, 12/11/2015] gentle ladyyy💃🏻: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

                 16

                   Na

Fatima garba. & Aisha Ibraheem

Cikin sauri tatari kukan haba bebyna mekikewa kuka kuma”” bayan nafada maki son dina ne zaidawo baikamata mudinga matsewa junaba””mom wlh bazan iyah kwanciya nikadaibah dan Allah kizo idan kuma bazaki zobah nizan sameki kitaimaka mani wlh ina cikin matsi yanzu haka narasa yazanyi nayi kokarin ganin na daure amman nakasa
plz kizo mom kinji koba sosaiba zuwa shabiyu saiki dawo “” duk maganarta takashe mata jiki shikenan gani nan zuwa yauwa mom saikinzo tasakar mata kiss awayar cikin sauri tadauko mayafinta tafitah tacewa maigadi yajirah ta kada yarufe gidan zata shiga barka nan makota
lallai yakamata tadauke sauran lemunda meenat takesha idan ba hakabah sameer zai san halinda take ciki kaitsaye gidan tashiga bakowa afalon da alama laure takwanta dakinta tashiga saman dago tasameta idanuwanta sun kada sunyi jajir da alama bata dade dashan lemun ba dangayanayinta nan duk ya sauya cikin sauri tamike tafada jikinta tana wasu surutai wadan da mu kammu bamu gane abunda take fadabah
dani da teema bamusan sanda hawaye yazubo manabah ganin halinda meena take ciki shikenan hajiya kubrah ta lalata mata rayuwa kamar yanda ayya take nema duk wata tarbiyarda malam yabawa tilon yarsa kubrah taruguzata. ganin yanda meena take lasar jikin kubrah kamar wata zakanya maijin yunwa yarinya karama amman ta tsinci kanta cikin wannan hali itah kuma kubrah ko kunya bataji waitake wannan abu da yar cikinta wa aiyazubillah wai ina hankalinmu yakene ina tunaninmu da kuma ilimin mu
yanzu wannan dabi ar tazama ruwan dare acikin al umma ana fadamana illar madigo da kuma tarin zunubinsa amman kamar sake nunama wasu hanya akeyi menene zaki tsinta ajikin yar uwarki mace kudubi irin tarin baiwarda Allah yayi mana
yahore mana ido danmuyi gani batareda ko kwandalar mubah yabamu hanci domin muyi shaka baibarmu hakaba yayi mana baki da kafafuwa yawadatamu da lafiya yakuma hore mana abubuwan jin dadin rayuwa amman duk da haka muka zama butu lallu masu saba masa akwai wadan da suke dauka kamar baza a mutubah
idan kaga wani yana aikata sabo wlh zaka dauka baisan akwai Allah ba shin mun manta da kwanciyar kabarine???? kokuma mun manta da tsallakar siradine??? mutuna da kwanciyar kabari kuma musani duk wani abunda muka koyawa wani harya aikatashi idan na alhairine kona shairi tofah kaima za a rubuta maka sakamakonshi koda kuwa baka duniyarne kaddara mutun goma kakoyawa wannan 
shima yakoyawa mutun goma suma suka koyama mutun goma kenan harzamani yashude ana rubuta maka zunubi maimakon hakan muzama masu yada alhairi atsakaninmu kaichon mu khaicho da wannan rayuwar duniyar wlh yanzu yan madigo sunyi yawa acikin al ummah ako inah musamman a social netwrk wlh sunanan kamar dambu 
Ina yimasu nasiha idan sunji dan Allah sutubah sugyara susandacewa zasu mutu kuma zasu tashi makoma biyuce agobe kiyama dole mutun yashiga daya WUTA KO ALJANNA Allah yasa mufi karfin zukatanmu ameeen
Sai wuraren shadaya sannan ameena tasamu wani naunauyan barci yadauketa dama haka sukeyi kullum tazare jikinta daga jikin ameena tasaka kayanta tana murmushi koba komai tasamu gamsuwa tagyara mata kwanciya takashe wutar dakin taje falo tabuda frij takwashe lemukkan data zubah mata dan duka babu wanda baida maganin ciki kichin din tashiga ta dauko wasu wadan da babu maganin tajera mata sannan taboye wadan nan cikin kichin din tafita dasauri tayi gidan ta
saida tayi wanka tadauko wayarta tabuda datar ta tahau whatsapp kamar dama tasan rukyy tana sama tana jiranta suka fara sheke ayarsu

Teema luff👯

        &

Gentle lady💃🏻

[10:00PM, 10/27/2016] maman ahmad: [8:20AM, 12/13/2015] teema kiss: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

      17

        Na

Fatima garba & Aisha ibraheem

Wajan 3:00pm sannan tayi wah kawarta magana bacci takeji…… Sannan sukayi sallama…..
Da safe bayan ya sameer yasauko yaganta zaune akan kujera tana dan na waya tayi saurin ajeewa ta juya garesa……my son ya akayi yayi murmushi yazauna kusa daita yagaisheta ta amsa sannan yayi mata maganar jiya inata jiranki tayi saurin katse sa murya na alamar batada gskiya wae kaji wae taje duba mara lfy yace ayya mom wace batada lfy tace yar kawata CE ohkk tohm bari in zaki koma saena biki tuni ta rude tai saurin mai magana aa kaga saleem fah harta warke karka damu yadaga kafada yace ohkk momm…..

Tashi yayi yace mom am hungry tace my son oya let’s go to d dinning ur brkft is waiting for u danna tabbata dacewar sun gama nima jira nake kafito since haba mom kinajin yunwa kuma kiki cin abinci don’t worry kaifa nawane duk suna cikin hirarsu suna tafiya…….

Yana gamawa ya haura sama tarasa me yake mata dadi ita acewarta fita zaiyi Dan tanaso ta duba yar lelanta …..bayadda taiya haka takoma daki takwanta karar waynta ne yasata dagowa danta ga wake calling dinta ba musu tayi saurin dagawa danta San wace……
Ya akayi baby nah tana kukanta tace wae mom bazaki zohh bane kinga ki kwantar da hankalinki sauran kwana uku yatafi king a gwara yatafi yabarmu mun sake ……
Toh mom bazaki zo ynzu bah ni wlh …..aa ameena sameer fah be fitaba kuma wlh in nace mai zan fita dagewa zaiyi seya biyo nii tajaa tsaki take gayawa hjy Kubura ita gskiya tagaji toh INA ruwanta dashi yabiyoki mana…. 
Wah nii rufamin asiri batasan sanda tamike tana fada mata hakaba kinaso asiri na yatonu wlh bazai yi buh wae kalli yar cikinta take gayawa haka…….
Haka dae suka gama way a a zumman inta samu chance zatazo sukayi sallama………
La asarne tukuf yafito sanye da kananun kaya wadda sun amshi jikinsa sosae sai wani irin kanshi yake me tashin TEA ROSE perpume kaga su gentle se wani rawar skelewo ake gaye tafi daita nidae teema nawa kallo be……
Budewa dakin hajiya kubra yayi yajita a toilet yadan fita can yayi knocking door dinta tazo tabude masa yace mom zan fita har wani sauri yake tace tohm ina zuwa yace zan zagaya ne kinsan jibi zan koma……
Ahaba tun yaushe ehh wlh mom hutu na yakare toh seke dawo ya amsa da to yafita ….
     Inda ake ajiyar mota yayi yadauki motar sa wata arneniyar EXPLORA FORD haba Yakama gabansa….gurin yan uwa yaje yana musu sallama Dan yakusan komawa…..

Teema luff👯

    &

Gentle lady💃🏻

[8:20AM, 12/13/2015] teema kiss: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

       18

      Na

Fatima garba & Aisha Ibrahim

Tuni tafita takama hanyar gabanta tana zuwa ameena tayo kanta dagata tayi cak sukayi daki suna zuwa aka fara operation show ur body hhhhhh….tuni suka cire kaya ameena tasami kan nipples din hjy kubra tana tsotsa ita kuwa wajan HQ akaje ana latsawa jikake suna wani irin ajiyar zciya kae ynzu har wani Abu ake amfani dashi ake sawa a gaban mace wai Dan yafi dadi m……
Mom plis inaso naje gida naga abbana Dan kwana biyu banjeba takalleta tacr anya zan iya barinki kinga fa jibi ze koma gashi kuma kinaso kije gida mom nima kwana biyu kawae zanyi inaso naga lafiyar sa nehh…ohk tohm Allah yakaimu ameen sannu suka cigaba da inda suka tsaya….

Washe gari da sasaafe suka kama hanyar gida tana xuwa ta tarda malam a kofar gida da sauri yayo kamta yana murmushi itama mayar masa takeda ya rungumeta yaja hannunta suka Shiga….

     Lalelale inji ayya yau yan birni ne a gidan namu aka shinfida mata tabarma Dan yanzu ayya har wani ladabi akewa ameenatu SBD ae yar birni ceh….
  Suka gaisa da malam aka kawo mata abinci tafito da kudin da hjy kubra tabata tabawa malam da ayya dubu hamsin de tabawa kawo suka shi mata albarka ……
Da daddare ameena tadan zagaya gidajan abokan arziki tadawo ne ta tadda malam a wajan saro ta zuguna tagayda sa tare da sheda masa tadawo yakira ta yace tazauna ba musu tasamu waje tazauna…..
Yar albarka,naam baba yakalleta yace kinsan dai bakida uwa tun kina yarinya ta rasu nine uwarki nine ubanki shiyaso nakeso nakara jaddada miki muticin yar mace kinsan ita Mace kimace kuma kamar kwai yake duk randa yafashe komai kware warka da bakanike wlh bazaka taba mayar dashi bah haka zalika ya mace take….
Abinda nakeso nafada miki shine kika sance me jin tsoron Allah duk inda kike wlh domin wlh ki guji abinda zai cutar dake yakalleta yace ameenatu farkon time din daya fara kiranta da ameena kanta nakasa tayi sauri tadago takallesa …..
Akwai damuwa kamarta gaya masa sekuma maganar da hjy kubra tafada mata yadawo mata tayi saurin daga kai alamar aa yace Allah yamiki albarka ta amsa da amin ta tashi tafita….
Tana shiga daki tace kamar malam yasan abinda ke faruwa wlh nasihar da yayi mata yashigeta amma ba yard a taiya tariga tasaba duk a zuciyarta take maganar nan kiran wayarta ne yasa tadawo daga tunaninta.

Haka suka sha wayarsu sannan takara jaddada mata jibi zaa zo daukanta ta amsa da shknan sannan sukayi hanging pon din……
Yau dai jikinta duk ya mutu da abinda malam yagaya mata amma tasan da wuya denawar ta tana cikin tunane tunanenta har bacci yadauketa…….

KULLU NAFSIN ZAIKATUL MAUT ALLAH YAYIWA KAKAR GENTLE RASUWA YA ALLAH KA GAFIRTA MATA IN TAMU TAZO MUCIKA DA IMANI NEED UR PRAYERS
Teema luff👯

    &

Gentle lady💃🏻

[3:36PM, 12/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

                19

                 Na

Fatima garba & Aisha Ibraheem

Washe gari bayan tayi sallah dakin babanta tatafi tagaidashi tagaida ayya harzata tashi yace tadawo tazauna”” babu musu takoma tazauna”littafai yadauko yakalleta yace wai bantambayekibah yanzu hizifinki nawa??? dam gabanta yafadi dankuwa rabonta da zuwa islamiyya tun bayan barinta garinsu
ganin tayi shiru yace tambayarki nakeyi cikin in inna tace hizifi goma”yadan bata rai yace bangane hizifi gomaba kina nufin tunda kikaje baki karah komaiba ina kafin kibar garin nan kike hizib goma???? tayi shiru yakada kai kifadaman baki zuwa islamiyyane kokuma wasa kikeyi da karatun????? tayi kasake yasake magana ransa abace bakinta tarufe tana kuka abba bana zuwa islamiyya
innalillahi wa inna alaihir rajiun” wasu tsirarun hawaye yaji afukarsa wanda shima baisan dalilin zuwansubah yasake kallonta yace yanzu Ameena dalilin meyasa bakyazuwa islamiyya kisani ilimin addini yanada kyau gareki yanzu idan kikai aure tawace hanya zaki iyah tarbiryar yayanki????
shiru tayi yanisah balaifinki bane laifinane nida nabarki kika tafi saiyanzu ayya tace yo malam menene kuma natashin hankalin tunda dai ta iyah na karatun sallah ai magana takare ko kallonta baiyibah yadauko qur ani yamika mata yace tafaro daga farko yaji
kunsan fa karatun qur ani idan kabarshi da kwana daya zaibarka da shekara daya”ameena kam jikinta sai rawa yake tama manta rabonda tadauki alqur ani” kachar ta iyah biya hizib biyar rayuwar malam kam intayi dubu tabaci yadorah ta daga innah tatsaya sai karfe takwas suka tashi yace tayi wanka tawuce islamiyya yanzu tace to baba
hakan kuwa akayi ameena takoma makaranta kullum da safe yana biyamata karatu sannan taje islamiyya dadare kuma saita biya masa na safe yasake kara mata hartakai inda take taci gaba cikin kwana biyu kwata kwata tamanta da wata mom wayartama kashe ta tayi kwananta uku saiga hjy kubrah ta aiko driver daukar ameena

 

koda yazo suna islamiyya saida yajirah aka kirah malam yazo yasameshi bayan sungaisa yafada masa abunda hajiya tace ya nisa yace masa agaskiya ameena bazata samu damar komawaba idan kaje kafada mata haka kuma banaso kasake dawowa 
yace shikenan yayi masa sallama yawuce cikin gidan yashiga yasamu ayya tana aiki tace au ashe harkazo ina bakon yake???? yace yatafi batareda ya kalletaba “” tayi masa kallon rashin fahimta tace bangane yatafiba itah ameenar kumafah ina yabarta
malam yagyara tsayuwa yace ayya agaskiya nayi wani tunani nidai naji zuciyata bata kwantaba inbar yarinyar nan takoma wlh tun sanda tatafi gabana yake faduwa bansan daliliba” ta aje tsintsiyarda take hannunta nifah malam kwata kwata bangane wannan sanbatun nakabah
kana nufin zakafi hjy kula da ameena aini aganina ko wacce tahaifeta idan da tana nan bazatafi hjy kula da yarinyar nan jifah yanda tadauketa damu kanmu kamar dama cen itah tahaifeta to yanzu mekake nufi kuma meka yanke dayasa kahanata binsa????
yace mefah nayanke bayan yata tazauna kusa dani kuma ni aure ma zanyi mata inhuta”tarike kugu tace fakat kace tanan kabiyo saika fada mani nawa katara nawa kake dasu kuma nawa kabawa wani ajiya???? jikin malam yayi sanyi dankuwa yasan hakan ne tunda kuwa baida wasu kudi
  taci gaba ninasan kawai kana bakincikine dan rufin asirinda muke samu munaci munayin suturah ta karkashin yarka shi kakejiwa bakinciki aisaita zauna murungume hannuwa wata rana abunda zamu sakawa bakinmu saiya gagaremu
shidai baice komaibah yajuya Allah yakauta bakin kofah sukaci karo da ameena tadawo harkasa taduka tagaisheshi da alama tajima maganarsu da ayya danyaga idonta kamar tayi kuka”” amman kokadan bata nuna masa tajibah
kwana uku dazuwan driver saiga hajiya kubrah tazo.ayya kam kamar tazubah ruwa kasa tasha

Teema luff👯

        &

Gentle lady💃🏻

[4:09PM, 12/14/2015] gentle ladyyy💃🏻: ZUBAR HAWAYENA!!!😭😭

              20

                Na

Fatima garba & Aisha Ibraheem

tashimfida mata tabarma tazauna takawo mata ruwa suka gaisa saikuma shiru yabiyo baya tadan kalla tace ayya banga yata ba tana ina??? baki ta tabe tace tana islamiyya wlh”hjy kubrah tace wajen malam nazo dan Allah ki aika akirah shi tace shikenan mikewa tayi taleka waje
tasamu yaro ta aikashi kamar minti ashirin saiga malam kuwa yana ganin drivern yabata rai dancewa akai ana nemansa gida baisan itah bace yashiga gidan raibace tana ganin haka jikinta yayi sanyi kaddai ameena tafada masa tayi saurin kawarda tunaninta tace malam ina wuni”yace lfy tadan jinkirta sannan tace shekaranjiya na aiko driver daukar yata saiyace kace bazata komaba Allah yasa bawani laifi nayiwa yata ba daku kanku
wlh nakasa sukuni kwata kwata shiyasa nazo dakaina inji” malam ya muskuta yace babu wani laifi dakikaman yarinyace natambayeta matsayin karatun ta tace wai hizifi goma raina kuma yayi mugun baci dayanzu tana nan aida takusa sauka shiyasa kawai nayanke shawarar bazata komaba
yanzu amanarda nabaki kenan???? tayi zuru wasu zufah taji suna biyo mata””yanzu wace karya kuma zataimasa tanisah agaskiya malam na aikata kuskure kokadan banyi tunanin sakata islamiyyaba amman insha Allah zangyara kayi hakuri kabani itah nayimaka alkawarin zansakata islamiyya damun komah
tanata bashi baki harya yarda tasauke ajiyar zuciya tace nagode malam Allah yabar girma dakanshi yaje yakirah ameena tashirya suka tafi bayan tazube masu kudi da kayan abinci tun cikin mota hajiya kubrah takasa hakuri tajawo ameena jikinta ameena tajaye jikinta tana kallon titi harsuka kai gida fuskar nan tata ba annuri
suna shiga falon tazube saman kujerah hjy kubrah tazauna gefenta waimeyake damunki ameena naga duk kin sauya ta yamutsa fuska bakomai mom kawai dai banason takurane tace ina danki kohar yakoma
tayi murmushi ah yakoma su Aisha ma sunzo da mazajensu da yayansu jiya suka koma aida tunranarda naturah driver dakin ganni””ameena tajuyo tana fuskantarta tace bansan meyasa bakyaso yayanki sugannibah kuma kinajin tsoron wani yasan abunda mukeyi bayan kince kuma balaifi bane kenan kowama yanayinsa??? takare tambayar taba kallon cikin idon kubrah 
shiru tayi jikinta yayi sanyi talumshe ido baki bani amsabah kodah yake naga kamar tambayata tayi maki bazata ammn nidai kwana biyu inaji araina wannan abu baida kyau bansanibah kokema kinajin haka”” nan ma hjy kubrah batace komaiba takada kafada shikenan tunda bazakiyi maganaba
tamike hjy ameena tariko hannunta ina kuma zakije???? takalleta kasa kasa tace kwanciya zanyi inhuta” tasaki fara a shine bazaki kirani mukwantabah wlh baby inada bukatarki sosai” tadan mere baki tace nidai nadaina wannan abun saina gano idan har yanada kyau kobaida kyau
kubrah tadan bata fuska haba ameena meyasa kikeyin hakane naji yanzu nabarki tunda naga bakyaso dole kiman wulakanci kuma kinsan sarai nayi hakurin rashinki harna tsawon sati daya bari inkawo maki abinci idan kikaci saiki huta mikewa tayi zuwa kichin kasancewar ameena tanajin yunwa saita zauna babu jimawa takawo mata abincin daruwa da leemu ta aje mata saman diner tace gashi
babu musu tamike zuwa saman diner tazauna suna fuskantar juna tadauko zata bata tace ah ah zan iyah ci dakaina batayimata gardamaba tamika mata tanaci tana korah lemu abincin yayi mata dadi hjy kubrah kam dadi kamar yakasheta ganin tasha lemun tana kallonta tasakar mata murmushi ga mamakinta itah ma saita mayar mata
sunata kallon juna suna aikawa juna sako kafin ameena tagama cin abinci maganin duk yataso mata sha awa mikewa tayi tayi mika takalleta mom muje kidan taimaka mani””tamike tana murmushi tomuje my lov tana rike da hannunta harsuka kai dakinta tun kafin sukai saman gado suka fara tsotsar bakin junansu

Teema luff👯

         &

Gentle lady💃🏻